🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
_ABDUL JALAL_
(2020)_WRITTEN BY AISHA HUMAIRA_
(Daddy's girl)PAGE- 9
PART 1
_Bismillahir Rahmanir Rahim, da sunan Allah me Rahma me jin kai, Allah ka yi salati a bisa shugaban mu Annabi Muhammad (salallahu alaihi wassalam)
Bayan haka, ban rubuta wannan littafi domin cin zarafin wani ko wata ba, na yi shine domin nishadantarwa, da kuma wa'azantarwa, ku biyoni domin jin me wannan labarin ya kunsa.
Yanda nafara Allah yabani ikon kammala shiIna maraba da shawarwari, sharhi, ko kuma gyara, nagode.
Domin Samun karanta wannan littafin yi magana ta what's app akan wannan lambar
07063065680
What's https: //chat.whatsapp.com/EtB4KI52K0v5FQc2ELhidLIs a free book
Ina yinku AbdulJalal novel fans irin💯💯💯 da duk sauran masoya wannan novel ina jin dadin comments dinku love u all ❤❤❤
I want comments not stickers or just thanks😢😢😢😢
Your comments give me courageWannan yarinyar kwai bakar Jarababbiya kome za ayi mata bazata dena magana ba in taga abin magana, kozaka kasheta setayi magana
Kallon ta Jalal ya cigaba dayi yana jinjina bakin taurin kai irin na Jalila
Itakam Jalila dariyarta ta cigaba dayi
"Tab wai akan wannan kike wannan kukan aiki yasamu wata, tab sannufa Ilham kin dorawa kanki wahala wallahi....."Jalal kallon Jalila yayi cike da takaici
Jalal girgiza kai kawai yayi ya fice saboda ya fuskanci in yacigaba da biyewa maganganun yarinyar nan to tabbas bakin ciki ze iya masa illa"Jalila meye hakane wai ina ruwanki dasu taho mu tafi"
Nana tai maganar tana janyo hannunta"Munafukar banza kawai se tsabar shishshigi da Sa ido aikin banza kawai"
Ilham ta fada tana jujjuya IdoSaboda cusa takaici se Jalila takara tuntsurewa da dariya
"Allah ya temaki matar Dan giya wannan soyayyar kaman a Bollywood ke kinga wani hawaye kaman ta tsaya agaban director hh mrs. Jalal"
"Na shiga uku nikam Jalila meye haka wai dama haka kike ba dadi fa
Ni dai taho mu tafi"
Nana ta fada tana kuma Jan hannun JalilaIlham kam rasa bakin magana tayi kamewa tayi tarasa abin cewa
Suna fitowa Nana ta kalli Jalila cike da damuwa
"Haba Jalila why? Abinda kikayiwa Ilham be dace ba wallahi bazataji dadi ba""Lallai Nana ke bakiga wulakancin da tayimn da farko ba har munafuka tacemin fa"
" haba Jalila da baki kulasu da bazata gaya miki ba "
"Sorry Nanancy kinsan bana gani inyi shirune kawai, in ta kwantar da hankalinta gobe insha Allah zan bar garin nan"
"Jalila dena tunamin banason tuna gobe in Allah ya kaimu zaki tafi duk se inji na damu"
Nana ta fada a sanyaye
"Nima banason barinku amma very soon zan dawo insha Allah"
"Allah yasa da gaske kike"
"Da gaske mana"Dayake me Hali baya fasa halinsa sukaga Jalal a harabar Gidan yana kokarin bude motarsa
"Wai akan wannan ake kuka, Allah ya kyauta, har ake Neman a zageni gaskiya Ilham Yar wahala CE"
"Na shiga uku ni Nana, Jalila haka kike dama?"
"Ai ni nafi haka ma duk abinda nasan ba a so ko akemin gadara akansa to nikuma shi nakeyi"Jalal da ya riga ya shiga mota yana jinsu dayake suna daf dashi tayi maganar shiru yayi bece uffan ba
Sema kokarin tada motarsa da yake
YOU ARE READING
Default Title - ABDUL JALAL (2020)
RandomLabarin wani matashi daya riga ya gurbata rayuwarsa da shaye2 da raina iyayensa, tareda wata matashiyar yarinya 'yar baiwa wadda bata magana biyu, kowa ya shiga gonarta setayi maganinsa wadda ta dage tsayin daka wajen ganin ta sauya akalar Rayuwar A...