Default Title - ABDUL JALAL (...

By Ayshercool7724

56.5K 2.5K 216

Labarin wani matashi daya riga ya gurbata rayuwarsa da shaye2 da raina iyayensa, tareda wata matashiyar yarin... More

Abdul Jalal(2020)
ABDUL JALAL (2020)
ABDUL JALAL (2020)
ABDUL JALAL (2020)
ABDUL JALAL (2020)
ABDUL JALAL (2020)
ABDUL JALAL (2020) 7
ABDUL JALAL (2020) 8
ABDUL JALAL (2020) 9
ABDUL JALAL (2020) 10
ABDUL JALAL (2020) 11
ABDUL JALAL (2020)
ABDUL JALAL (2020)
ABDUL JALAL (2020)
ABDUL JALAL (2020) 15
ABDUL JALAL (2020) 16
ABDUL JALAL (2020)
ABDUL JALAL (2020) 19
ABDUL JALAL (2020)
ABDUL JALAL (2020) 21
ABDUL JALAL (2020) 22
ABDUL JALAL (2020) 25
ABDUL JALAL (2020)
ABDUL JALAL (2020) 27
ABDUL JALAL (2020)
ABDUL JALAL (2020) 30
ABDUL JALAL (2020) 31
ABDUL JALAL (2020) 32
ABDUL JALAL (2020)
ABDUL JALAL (2020)
ABDUL JALAL (2020) 35
ABDUL JALAL (2020) 35
ABDUL JALAL (2020) 36
ABDUL JALAL (2020) 38
ABDUL JALAL (2020)
ABDUL JALAL (2020)
ABDUL JALAL (2020) 43
ABDUL JALAL (2020)
ABDUL JALAL (2020) 43
ABDUL JALAL (2020) 44
ABDUL JALAL (2020) 45
ABDUL JALAL (2020) 46
ABDUL JALAL (2020) 48
ABDUL JALAL (2020) 48
ABDUL JALAL (2020)
ABDUL JALAL (2020) 50
ABDUL JALAL (2020) 51
.ABDUL JALAL (2020) 53
ABDUL JALAL (2020)
ABDUL JALAL part 2
part 2 55
ABDUL JALAL (2020) 56
ABDUL JALAL 57
ABDUL JALAL
ABDUL JALAL 59
ABDUL JALAL 60
ABDUL JALAL 61
ABDUL JALAL
ABDUL JALAL 63
ABDUL JALAL 64
ABDUL JALAL 65
ABDUL JALAL 66
ABDUL JALAL 67
ABDUL JALAL 68
ABDUL JALAL 69
ABDUL JALAL
ABDUL JALAL
ABDUL JALAL 72
ABDUL JALAL 73
ABDUL JALAL
ABDUL JALAL
ABDUL JALAL 74..
ABDUL JALAL 75
ABDUL JALAL 76
ABDUL JALAL
ABDUL JALAL 78
ABDUL JALAL 79
ABDUL JALAL 80
ABDUL JALAL 81
ABDUL JALAL 82
ABDUL JALAL 83
ABDUL JALAL 84
ABDUL JALAL 85
ABDUL JALAL
ABDUL JALAL
ABDUL JALAL 88
ABDUL JALAL (2020) 89
ABDUL JALAL 90
ABDUL JALAL 91
ABDUL JALAL 92
ABDUL JALAL 93
ABDUL JALAL 94
ABDUL JALAL 95
ABDUL JALAL 96
ABDUL JALAL 97
ABDUL JALAL 98
ABDUL JALAL 99
ABDUL JALAL 100
ABDUL JALAL 101
ABDUL JALAL 102
ABDUL JALAL 103
ABDUL JALAL 104
ABDUL JALAL 105
ABDUL JALAL 106
ABDUL JALAL 107
ABDUL JALAL 108
ABDUL JALAL 109
ABDUL JALAL 110
ABDUL JALAL 111
ABDUL JALAL 112
ABDUL JALAL 113
ABDUL JALAL 114
ABDUL JALAL
ABDUL JALAL
ABDUL JALAL
ABDUL JALAL

ABDUL JALAL (2020)

289 19 0
By Ayshercool7724

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

_ABDUL JALAL_
(2020)

_ STORY & WRITTEN BY AISHAHUMAIRA_
(Daddy's girl)

PAGE- 37

PART 1
Share please

_Bismillahir Rahmanir Rahim, da sunan Allah me Rahma me jin kai, Allah ka yi salati a bisa shugaban mu Annabi Muhammad (salallahu alaihi wassalam)
Bayan haka, ban rubuta wannan littafi domin cin zarafin wani ko wata ba, na yi shine domin nishadantarwa, da kuma wa'azantarwa, ku biyoni domin jin me wannan labarin ya kunsa.
Yanda nafara Allah yabani ikon kammala shi

Ina maraba da shawarwari, sharhi, ko kuma gyara, nagode.

Domin Samun karanta wannan littafin yi magana ta what's app akan wannan lambar

07063065680
Kokuma addanna wannan link din domin samun novel din

🌹https://chat.whatsapp.com/EtB4KI52K0v5FQc2ELhidL

Special thanks to my group members ina Alfahari daku comments dinku na bani karfin gwiwa
ABDUL JALAL NOVEL FANS
Love u all guys ❤❤❤❤❤

-MY FIRST NOVEL-

Karewa Jalila kallo tsaf Hannah tayi, ta tabbatar Jalila Sa ar kanwarta ce, badan kartayi karyaba setace kanwa ta biyu ma, bude motar tayi sannan ta fito ta kalli Jalila sama da kasa, ta danyi murmushi sannan tace
"Ni kike kora kike cewa in tafi in bar nan gurin"
"Au tambayata ma kike, lallai na fuskanci saboda irinku ake double period a class, saboda ba kwa dauka a daya"
Mamakine yacika Hannah, tace
"Bari in gaya miki wani abu dabaki saniba ni.....
Jalila ta dakatar da ita ta hanyar daga mata hannu tareda fadin
" NO need saboda babu wani abu me amfani ko me mahimmanci Wanda ze amfaneni dazaki fada, as I said it before, kibar nan gurin in ba hakaba zan baki mamaki"
"Ni Hannah zaki bawa mamaki"
"Kwaraikuwa kedin"
Nuna Jalila tayi da Dan yatsa zatayi magana, batayi maganarba Jalila tasa hannu ta sauke yatsan Hannah
"Duk wata magana muyita amma ba a nunani da Dan yatsa, daga haka nagama magana dake, nabarki lafiya, inkin gadama kicigaba da tsayuwa"
Jalila na zuwa nan a zancenta ta shige gidansu Jalal tabar Hannah tsaye sororo tana mamaki
Jalila ta shiga cikin gidan da sallama, Ilham tana palourn tana danna waya tayi mata banza, Jalila ta kuma nanata sallama amma Ilham mirsisi taki amsa sallamar Jalila
Karasawa Jalila tayi tasa hannu ta fizge wayar hannun Nana
"Haba kekuwa, kome nayi miki a rayuwa be kyautu inyi sallama kimin banza ba"
A fusace Ilham ta kalleta
"Bani wayata malama"
"Kiramin mummy, seki karbi wayarki"
"Ke kin isa kisani aiki,"
"Ban isaba alfarma na nema"
Sannan ta bawa Ilham wayarta,
Ana haka mummy tafito da alama unguwa zata fita
Suka gaisa da Jalila, Jalila ta gayamata Aiken da akayi mata, mummy tace taje yanzu fita zatayi in ta dawo zata aiko,
Da haka Jalila ta fito ta tafi gida,.data fito ta tarar Hannah ta tafi, Jalila a ranta tace kin kyautawa kanki dakika tafi ai
Hannah tana barin gurin takira wayar Jeje ta tambayeshi ina zasu hadu yagaya mata, ta nufi gurin kai tsaye, tana zuwa ko tasameshi a can, yanayin fuskarta kawai ya nuna masa akwai matsala, saboda yadda take huci
"Me idon zinare, lafiya kuwa"?
" ina fa lafiya, gidansu Jalal naje, saboda yan kwanakin nan baya daga wayata, naje nasamu wata a kofar gidansu, wata yarinya taci min mutunci"
"Kamarya taci miki mutunci, miye hadinki da ita?"
"Ina kyautata zaton itace budurwar tasa, da Jawwad yake fada Ilham take kowa, hada cewa bazata bari ya fito ba, sedai injira muhadu inda mukasaba"
"Jalal din, to karya takeyi barazana ce kawai, uwar da ta haifeshi ma bata isa ta hanashi abinda yyi niyya ba, balle wata Ilham, gayen da soyayya bata gabansa, kema kinciri tuta ne da yake sauraronki, amma ya akayi kika San Ilham dince"?
"Na tambayeta amma ta rainamin hankal, Amma nayi mamaki, yanda nake zaton Ilham din na dauka wadda zanyi maganice a take amma naga itama a tsaye take Dan bata da kunya"
Dan shiru Jeje yayi sannan yace
"Tabbas Ilham ma masifaffiya ce amma bana tunanin ta kai yadda kike fada haka"
"Hmm, bakaga wulakancin datayi minba kuma na girmeta, sena raina rashin kunyata Dan fafur hanani magana tayi, mamaki da takaici suka cikani"
"Gaskiya Hannah kin bani kunya duk bakin naki, kinsan a duniya Jalal ya tsani mace ta dinga juyashi"
"Ba a nan takeba Jeje hausawa kance yaki Dan zamba ne Dan haka, zan nuna mata duk Wanda yarigaka kwana ze rigaka tashi, idan takamarta rashin kunya, nikuma takamata bariki, zan daga shi har ita zan basu mamaki"
Jalila ta sanar da Abba zuwan captain Rasheed da yayansa domin kawo musu ziyara, Yaya farinciki sosai da jin haka, Jalila ji take kamar ta janyo ranar Saturday su Hanan suzo, se murna takeyi
Daren yau dai Jalal yasaci jiki ya tafi gurin shan giyarsa, yaje babu dadewa be fara shaba, mayyar tasa tazo wato Hannah, tazo ta nemi guri ta zauna tai shiru batace komaiba
Ya Dan kalleta, yanayin fuskarta ya nuna tana cikin damuwa,
"Ya akayine sarkin matsala, mekuma ya faru?"
Ta dago ta kalleshi, tayi kalar tausayi sannan tace
"Jalal kwana nawa ina kiranka kaki ka daga wayata, naturomaka messages kaki reply haba Jalal, gashi aka cimin mutunci saboda kai, yakamata ka tausayamin"
"Ya akayi aka cimiki mutunci sabodani?"
"Kanwarka mana"
"Wake nan?"
"Wace kanwar kake da ita, banda wadda Jawwad yacemin tana Sonka?"
Shiru ya danyi yana kallon Hannah, tacigaba da magana
"Ranar nakiraka baka dagaba, ita ta daga ta min rashin mutunci ni kana cemin Mara kamun kai amma me kanwarka take a gurinka shabiyun dare, har tana gayamin bacci kake ta zageni hadda cemin mayya"
Shikam Jalal kasa cewa komai yayi se ido da ya zuba mata,
"Har yanzu ni banga cin mutuncin dakike fada tayi miki ba"
Kallonshi tayi
"Au hakama zakace? Metakeyi a gurinka shabiyun dare harta daga wayarka?"
"Meye kuma na bin diddgi ina ruwanki dame take a gurina shabiyun dare?"
" haba Jalal,Yauma nakasa jurewa da rashin ganinka Dan haka naje gidanku, na hadu da ita a kofar Gida daga tambayar kana ina ta dinga zagina
Harda cewa baka isa tahanaka abu kayi ba Dan haka bazata bari ka fitoba, saboda baka tsallake maganarta, tana juyaka yadda taga dama, haka ta dinga fadar maganganu, abun ya dauremin kai"
Dan dagowa yayi da sauri
"Inji Ilham din?"
"Eh mana, ni babban bakin cikina yadda ta dinga gayamin miyagun maganganu saboda kai, wallahi Jalal ba Dan kanwarka bace senasa ankoyamata iya magana, harni zata cewa mutuniyar banza? Ita ma ai ta banzarce tunda zata iya zuwa dakinka shabiyun.......
" Enough malama, karki kuskura ki zagi kanwata, kuma wallahi duk abunda yasameta a kwanan nan kikuka da kanki, Ilham ba mutuniyar banza bace, ni shedane, ki kiyaye baki isa ki zageta a gabana ba, and then zanje gidan in sameta, zatayi bayani"
Yana zuwa nan ya tashi ya tafi yabar Hannah baki a bude, saboda mamaki se yanzu takuma tabbatarwa kanta tsawon wannan lokacin, har yanzu Jalal be fada tarkon sonta ba kenan tunda har ya fifita Yar uwarsa akanta kenan ya fara son Ilham, amma ko ba komai tasan abunda ta fada din nan ze tunzirashi, gaba dayanku, sena nuna muku ni gogaggiyace a bariki

Jalila hartayi shirin kwanciya Abdallah ya kirata suketa hira dashi da ita da hanan, a wannan lokacin kiran JAWWAD yaita shigowa amma line busy, Jawwad ransa babu dadi ya kwanta, yana tunanin dawa Jalila take waya tsawon wannan lokacin

Tunda Jalal ya tafi yake tunanin ya akayi Ilham ta daga masa waya, meya kaita part dinsa shabiyun dare ( besan Jalilace ta amsa wayarba, lokacin da bashi da lafiya")
Shi babban takaicinsa ma cewar da tayi inta hanashi abu be isa yayiba, yaushe yake shiga harkarta dazatayi masa karya, ta zubar masa da kima a gurin wata mace daban aikuwa se ya hukunta Ilham Dan baya son karya (Ilham zata amsa query maimakon JALILA 😂😂)
Ya koma Gida yana zuwa ya tafi part dinsa don kuwa by now yasan mutan gidan sunyi bacci, yanazuwa yai wanka ya canza kaya sannan yasha giyarsa iya son ransa sannan ya kwanta bacci
Daren ranar Ilham tayita sake² yadda zata canza takunta na zama a gidan, domin Janyo hankalin Jalal kanta Dan wannan karon ta sawa zuciyarta lallai seta cika burinta.
Da safe Jalila kaman yadda ta saba tayiwa halima Karin karatun Qur'ani sannan suka tashi sukayi aikace² daya kamata suka hada breakfast
Kamar kullum Da sassafe Jalal yake zuwa saboda suna motsa jiki, in sukayi suka gamane we yayi wanka ya canza kaya, a gidan,
Ya lura da rashin walwala na Jawwad amma bayaso yafiye takura masa, bayan sungama exercise ne Jawwad yai wanka yaketa shirin tafiya makaranta, saboda ze shiga lectures karfe tara
JALAL ya kalleshi " wai yanaga Janata shirin tafiya makaranta breakfast dinfa"?
"Nakoshi"
Dan zare ido Jalal yayi
"ka koshi kuma, me akayi maka ne? Naga se fushi kake, meyasa kake so ka tafi makaranta bakayi break fast ba"
"Haka nan, yau bana son cin abincine"
"Ban yadda da abunda kafada ba, baka fiye yin fushiba, kana iya boye damuwarka, amma tunda nagane kana cikin damuwa nasan matsalar babbace,"
Dan murmushi kawak Jawwad yayi "meyasa bazaka yadda ba ne?"
"Shikenan naji amma ban yadda ba"
Jawwad ya cigaba da shirinsa, Jalila ce tai sallama
Jawwad ya amsa tareda basar da ita yacigaba da shirinsa, dama JALAL ba amsawa zeyiba
"Barka da safiya Yaya Jawwad"
"Yawwa barka"
"Naga kana shirin fita abincinfa?"
"Nakoshi"
"Meyasa?"
Shiru yayi mata yasamu guri ya zauna yana kokarin daura agogonsa,
JALAL yana kallonsu bece musu uffan ba
kan hannun kujerar da Jawwad yake JALILA ta je zauna, tasaka hannu ta karbe agogon hannunsa
Dagowa yai yana kallonta, ba tareda ta kalleshi ba tace
"Gayamin meyasa yau bazakaci abincina ba? Laifin menayi maka?"
Y miko mata hannunsa tareda fadin
"Babu abinda kikayimin, ban agogona kar in makara"
janye hannunta tayi
"Ko shine yayi maka wani ABU?"
"Shiwa"
"Wancan" tafada tana nuna JALAL, gaskiya JALILA Yar rinin hankali ce
Jawwad yace "ba sunansa wancanba,"
"Yaya Jawwad na fuskanci ninayi maka laifi, Dan Allah kayi hakuri"
Dan kuramata ido Jawwad yayi, ta damu sosai
"Jalila me kikeso ayi yanzu?"
"Kaci abincin, sannan ka dinga kulani"
Murmushi Jawwad yayi Wanda seda hakoransa suka fito yanayin yadda tayi maganar ya birgeshi matuka
"Baby meyasa baki daga wayata ba jiya da daddare for more than 30 minutes wayarki busy"
"Yasalam Yaya Jawwad Hanan ce fa kasan gobe in Allah ya kaimu zasuzo, ita ta kirani taketa min surutu labarin makaranta, Gida, da sauransu, muna gamawa siyama ma takirani, naso in kuma kiranka, se nayi tunanin kayi bacci ne,
Amma tuba nake yayana bazan kumaba insha Allah"
"Baby bazan iya fushi dakeba Sam, kawo abincin"
Jalal ji yayi kaman yasamu bulala ya zanewa Jawwad jikinsa, saboda bacin rai dama akan wannan, shugabar marasa mutuncin yake ta wannan fushin gaskiya Jawwad Dan wahala ne
Tea Jalila ta hada masa ta zuba doya da miyan sos ta bawa Jawwad
"Nagode sisyna, amma kinsan mu biyune yaya Jalal fa, shima a bashi"
"Ya jira Ilham in tazo ta hada ta bashi,"
"Kai Baby, meyasa hakane nida Jalal dayane, indai zakiyiwa Jalal haka nima zaki iya yimin"
"A gurinka ne daya ni..... Bata gama maganar ba
Kamar yadda yai mata jiya yanzunma Jalal zuwa yayi ya kwace na hannun Jawwad yai tafiyarsa kan kujerar da ya taso
"Yaya kana kallonsa ko?"
"To Baby ya zanyi indai bazaki bashi Abinci ba abun akaina ze kare, nawa ze karba ya cinye"
Zuciya Jalila tayi ta mike tareda fadin
"Ai sekuyi tayi,"
Murmushi Jawwad yayi sannan ya kalli Jalal
"Bros meyasa ba kwa jituwa da baby ne, why"?
" saboda bazan iya wannan shirmen da rashin aikin yinba, kalli saboda abunda be taka kara ya karyaba kake ta fushi, na dauka wani abun akayi maka, Ashe saboda wannan uwar rashin kunyan ne, shirme kawai"
"Allah yabaka hakuri, amma bazaka ganeba Jalal"
"Ameen naji bazan ganeba din"

Jawwad yagama breakfast dinshi ya tashi ya shiga cikin Gida suka gaisa dasu Abba, sannan yacewa Halima Dan Allah in Jalila tagama abunda take ga dakinsa nan a temaka a gyara masa daga nan yai waje domin tafiya makaranta
Ilham da kanta ranar tayi breakfast, bata bari masu aiki sunyiba, dukda ba wata kwararriya bace a fannin girki, tagama tayi kwalliya ta kai part din Jalal amma baya nan ta ajiye masa takoma dakinta, har gurin karfe Tara ba Jalal babu alamarsa, se zarya take koya dawo amma bata ganshiba
Halima taje daki ta sanarwa da Jalila sakon Jawwad
Nana ta kalleta
"Aifa ke yanzu kin kade haka zasu maida ke kamar baiwarsu"
"Nana kenan meye abun bauta a ciki,?"
"Tab lallai aikuwa zasu rainaki, tun yanzuma gashi, ke zakiyi musu girki, ki gyara musu daki, agaisheki nikam bazan iya wannan wahalar ba"
Jalila tayi murmushi
"Nana kenan, meye a ciki, duk abunda nayiwa Yaya Jawwad ko wani Wanda ya rabeshi ban fadiba, kaina nayiwa"
"Hmm Allah ya temaka, kema wataran zaki gaji Dan matsalarsu bata karewa"
"Ai bazan gajiba Hajiya Nana, kema gara kisaba gaba akeji"
Jalila ta mike ta tafi gyarawa Jawwad daki, ta tarar Jalal yagama karyawa ya bar kwanukan a gurin, ko tartare kwanukan guri daya beyiba
Jalila ta kalleshi ta kalli gurin da
Jalal ya bata
"Mtsewww Dan Allah malam in an gama cin abinci hade kwanukan akeyi ba a cinye abincin ciki a bajesuba,"
Jalila tafada a fili tareda kwashe kwanukan tai cikin gida, kodaga kai beba Balle ya kalleta
Ilham tagaji da jiran da Jalal, tasan dai baze wuce gidansu Jalal ba Dan haka ta dau mayafi ta nufi gidansu Nana, tana zuwa part din Jawwad ta nufa, kaitsaye Dan tasan baze wuce nan ba tunda motarsa tana Gida, taje ta tura kofar palourn
Jalal ta hanga a zaune a kan carpet din palourn Jawwad, da remote a hannunsa, shiga tayi cikin palourn da sallama ya Dan dago ya kalleta, ta karasa shigowa cikin dakin
"Ina kwana Yaya Jalal"
"Lafiya kalau"
Ta Dan gyara zama, "Yaya na hada maka breakfast ne shine.....
" da can ke kike hadamin?"
"A a Yaya amma....
" tsaya dama ina son magana dake, me kika cewa yarinyar da tazo nemana jiya"?
"Ni kuma?"
"Akwai wata a gurin nan bayan ke?"
"To aini jiya ban hadu da kowa ba"
"Nima rainamin hankalin zakiyi"?
"A a Yaya Jalal ni ba wata wadda tazo nemanka damuka hadu"
"Ilham wallahi zan tattakaki,
Sa anki ne ni? Nace me kika cewa Hannah jiya, nizakiyiwa karya!!!"
Hade rai tayi itama dan bata gane inda rainin hankalin Jalal na yau ya dosa ba, ta mike tsaye ta kalleshi
"Ni ban San mezance maka ba kuma, nagayamaka abunda nasani ni ba wata wadda muka hadu jiya, kasake dai tambayarta"
"Ni kike gayawa haka?"
"To me kakeso ince?"

Share please
More comments more typing...........................

Comments dinku nabani nishadi am proud of you masoyana masoya wannan littfi

🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️

Continue Reading

You'll Also Like

13.7K 450 56
labari ne data kafu aka kadara🙇🙇 Kubiyoni ku ji yanda LabariDr. Essha Ahmad zata Kaya da Young Tycoon Namji Mai ji dankashi Aliyu Umar Tycooon 💃...
31.4K 1.4K 9
Story of a young blind Fulani girl👸🏻
1.2M 37.1K 100
Matar shi ce ta farko bata san haihuwa, idan ta samu ciki sai ta zubar, as ending yake yin auren sirri da mai aikin gidan
251K 20.3K 61
"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin w...