The end and thanks.

Start from the beginning
                                    

Abunda bamu sani ba shine Aleeyu ba biological brother na Zarah bane hasali ma ba ɗan gidansu bane dama sanadin iyayen Zarah basu samu haihuwa da wuri bane shine sukai adopting ɗinshi daga ophanage kuma Asmah bata taɓa sani ba sai bayan rabuwarsu Zarah ke faɗa mata dan batai expecting wannan halin daga gareshi ba domin ta ɗauke shi uwa ɗaya uba ɗaya ganin ya sauya halinshi daga tarbiyar da iyayensu suka basu shiyasa ita ma ta soke sa a matsayin ɗan uwanta ta gaya ma Asmah komai da kuma neman yafiyarta akan rashin sanar da ita tuntuni.

Dama can basu san halin da Aleeyu ke nunawa a bayyane ba bashi bane asalin abunda ke cikin zuciyarshu ba riƙaƙƙen ɗan shaye shaye ne da bin mata sai dai ya iya takunshi a makaranta yake sheƙe ayarsa san ransa sai dai da ya dawo hutu gida sai ya koma na Allah kamar gaske nanko ta ciki na ciki, bayan tahowarshi ƙasar waje karatune ya ida fanɗarewa ya haɗu da bad gangs kala kala ba kalar dabancin da ba yayi dan ma can ƙasar a kwai lura da tsaro bakalar niger ba ai da tuni ya addabi kowa, tun tahowarsa su Abban Zarah ke ta kiranshi akan kodai yazo su ganshi ko su suzo dan sunyi kewarsa ganin sun matsa masa kuma shi tuni ya yaye su a zuciyarshi yasa ya karya sim ɗinshi ya sake wani duk wani information ɗinshi ya toshe kafar samunshi karatunma aje shi yayi a gefe ya koma sanannan ɗan caca, su kuma can duk bin ciken su sun kasa gano Aleeyu sun shiga tashin hankali sosai Allah sarki iyayen ƙwarai suna son sa kamar su suka haife shi ganin ba wani access suka fawwala ma Allah komai suna cigaba da roƙansa akan in yana raye ya bayyanar masu dashi in kuma ya mutu yaji ƙansa da rahamarsa.

Ranar yana zaune a wani super market shida wata chick ɗinshi daga side ɗin da ake shan drinks ɗagowar da zaiyi yaga wasu cute family sun shigo gwanin ban sha'awa kamar larabawa duba da yanayin shigarsu amman in kai masu kallon tsab zaka gano zahirinsu, Abdallah ne da Asmah sai su Aymah duk sun sha baƙaƙen jallabiya da rolling sai shi Abdallah da yasa farar jallabiya harda maka wuya akansa, gwanin ban sha'awa suke ta murmushi suna raha abunsa tabbas in har idon shi bai samu  matsala ba wannan Asmah ce matar nan, duk da canjawar da tayi sosai bai gaza ganeta ba ya ƙara gaskatar da lamarin lokacin da suka zo wucewa ta saitin su tana ta magana cikin harshen shuwa Abdallah na jinjina mata kai yana murmushi take Aleeyu ya gane muryarta, har suka gama abunda zasuyi idon Aleeyu na kansu barin ma Asmah da yake ta binta da kallo take tsohuwar zuma ta taso daɗaɗɗen ƙudurin dake zuciyarshi ya fara mitsintsinanshi, kamar an tsikare shi ya tashi ya bi bayansu babynshi na tamai maganar lafiya? ko kulata baiyi ba sai da yaga gidansu sannan ya juya duk basu san ana binsu ba, a ranar bai yi bacci ba ya saƙa wancan ya warware wancan tun daga ranar kuma ya shiga bibiyar rayuwarsu har ta kai ya sace Asmah.


Ruwa mai sanyi ya ɗebo a kofi ya sheƙa ma Asmah sai data ja wani dogon lumfashi mai sauti sannan ta farka tana buɗe idanu a galabaice, murmushi ya saki mai sauti yana faɗin "am sorry baby" tare da ɗaga hannayenshi sama.

Gabanta ne yayi mummunan faɗi ganin ya je inda hoddie ɗinta ke yashe a ƙasa duk ma tayi ƙura, wani lumfashi ta ƙara ja ganin ya fara lalube a aljihunan rigar, wata paper ya janyo maƙale bindigar shi yayi a hammata tare da warware takkadar, karantawa yake yana cije lips ɗinshi leaving a horible expression on his face, da ƙarfi ya yayyaga takardar ya watsar yana sakin wata ƙara gadan gadan yayo kan Asmah bai yi wata wata ba ya shaƙeta cecin ƙarfinshi yana poiting mata bindiga a goshi, fuskarshi dai dai fuskarta yana magana yana watsa mata miyau yake faɗin "no one is stopping me from killing this" ya faɗa tare da maida bindigar kan cikinta, idanunta duk sunyi ja sun firfito waje tsabar azaba maƙurar da yayi mata haɗa hannunta tayi alamar bada haƙuri tana girgiza mashi kai, the worst thing she will think of is loosing the pure soul in her womb pricesely for now thats the full reason she wanted to live just for the sake of the baby in her womb impact she was being strong althrough just because of that and now this babaric bloody fucken snofer bitch standing in front of her saying he wants to terminate the soul of the developing baby in her, is he crazy? did he have idea how she love the prematured being in her? did he know how her husband wanted and needed the baby? let him not dare pls🙏 she uttered in her heart leaving a deadly and warning look in her face.

ZAN SOKA A HAKAWhere stories live. Discover now