Soyayya Stories

Refine by tag:
soyayya
WpAddtausayi
WpAddhausa
WpAddarewa
WpAddnadama
WpAddaure
WpAddyaudara
WpAddhausanovel
WpAddkauna
WpAddhausanovels
WpAddsadaukarwa
WpAddnigeria
WpAddsarauta
WpAddcinamana
WpAddmugunta
WpAddmakirci
WpAddkaddara
WpAddlove
WpAddislam
WpAddromance
soyayya
WpAddtausayi
WpAddhausa
WpAddarewa
WpAddnadama
WpAddaure
WpAddyaudara
WpAddhausanovel
WpAddkauna
WpAddhausanovels
WpAddsadaukarwa
WpAddnigeria
WpAddsarauta
WpAddcinamana
WpAddmugunta
WpAddmakirci
WpAddkaddara
WpAddlove
WpAddislam
WpAddromance

212 Stories

  • MUMINAH KO AZZALUMAH by SAKHNA03
    SAKHNA03
    • WpView
      Reads 690
    • WpPart
      Parts 23
    .........."na riga da nagano cewar koda na kashe macijin bazai daina sarana ba tunda ban cire masa kai ba,sannan ba'a maganin ɗan iska sai kaima ka zama ɗan iskan. Na sakewa linzamina akala na bashi dama ya jani duk inda yaga dama,in an samu dama a dama kawai. Duk wanda hanya ta faɗo dashi ya ɗanɗana to karya tuhumeni akai" ........Nasan Asalina kuma nasan ni wacece,saidai a halinda nakeciki bazan iya komawa garesu ba,saboda banaso sakamakon hakan yazama wani ya cutu,dan haka na zabi na kasance mantacciya abin mantawa a garesu inda har hakan zaisa su zama cikin ƙoshin lafiya. inason iyalaina wataƙila hakan dazanyi shine zai zama mafita a gareni dakuma su baki ɗaya.
  • MATAR MUTUM COMPLETE by FatimaUmar977
    FatimaUmar977
    • WpView
      Reads 16,838
    • WpPart
      Parts 20
    littafin matar mutum littafi ne mai dauke da soyayyar matasa biyu yariyar ta taso cikin wahala sa kamakon rashin uwa, daya daga cikinsu yana ta kokarin taimaka mata, uwar rikonta kuma ta dauke alwashin rabasa da duniya..
  • NADAMAR DA NAYI by FatimaUmar977
    FatimaUmar977
    • WpView
      Reads 7,243
    • WpPart
      Parts 29
    NADAMAR DA NAYI labari ne da yake d'auke da NADAMAR yaudara ,cin amana da dai sauransu. Labari ne a kan wata yarinya da ta fada soyayyar wani makaho iyayenta sukaki amincewa, suka aurar da ita ga dan uwanta amma daga karshe....
  • Qawaa Zuci......(Labarin Zuciya) by ummAssidiq
    ummAssidiq
    • WpView
      Reads 843
    • WpPart
      Parts 3
    Iyalan Professor AlMustapha Haske Ahali na hausawan usli me dauke da 'yan uwa masu tsantsar qaunar juna game da riqon Addini..Cikinsu kuwa akwai wata yarinya me dauke da raayi na musamman wanda yasha banban da na kowa.khadija tana da raayin riqo me karfi na ganin cewa dukkanin mafarkinta sun zamo gaskiya a matsayinta na mace me tsananin so da sanin 'yan cin kanta. A matsayinta na mace matashiya Khadeejah ita kadai ce tafara taka matsayin da wata 'ya mace ta taka a familynta...kuma a jajircewa da kuma nacin son ci gaba a rayuwa ne ya kawota ga matsayin da take kai a yanzu . Dai dai lokacin da ta kusa kai gaci wajen cimma burinta da zai Sadata da rayuwar data jima tana wa kanta mafarkin steps in a man who ruins everything that she built from all these years. Duk kuwa da irin tsantsar tsana da kiyyaya da takeyi masa a zuciyarta some how Qaddarar rayuwa brings them both together. A Nasa bangaren kuwa Engr Dr Habib ya sallamawa kansa wata rayuwa ta nishadi a tun bayan Rasuwar matarsa ta sanadiyyar cancer shekara guda kacal da aurensu.To wace rayuwa zeyi mai dadi bayan Maryam bata a duniya???? A beautiful tale of HausaFulani Unfulfilled love story. Stay tuned.
  • ZAMANI... by Sakina_AC
    Sakina_AC
    • WpView
      Reads 128
    • WpPart
      Parts 3
    Wani lokacin rayuwa takan zuwar maka ne ba a yanda ka tsammata ba. Wani lokacin kuwa zakayi wasa da abunda yake rubuce kaddararka ce ba tare da ka sani ba. Saboda me? Saboda kai a naka d'an karamin tunanin taka kaddarar bazata zuwar maka a haka ba. Me zai faru? Za a nuna maka cewa duka rayuwar da kuma kaddarar taka ba ikon ka baceba! Sannan wasu Abubuwa suna faruwa ne wani lokaci sanadiyyar CANJAWAR ZAMANI...!!
  • HUBBAN HAƘIƘAN BOOK 01 by UmarfaruqD
    UmarfaruqD
    • WpView
      Reads 203
    • WpPart
      Parts 8
    ƘAƘA-ƘARA ƘAƘA! WANI KAYA SAI AMALE! BABBAN GORO SAI MAGOGIN ƘARFE! SABON SALO SABON TSARI! KAI KUGYARA ZAMA, AWANKE FUSKA, AMURZA IDANU GANINAN NI UMAR FARUQ*D* NA SAKE DAWO MUKU DA WANI SABON SALON MAI TAKEN HUBBAN HAƘIƘAN. DOGUWAR TAFIYA MAI CIKE DA ABUBUWA IRI DABAN DABAN ACIKIN TA. KU HANZARTA SHIGA DOMIN KUJI YARCE SALON LABARIN HUBBAN HAƘIƘAN YAKE, SABO DA DUK YARCE ZANCE MUKU WANI ABU AKAN SA ANAN BAZAKU TABA FAHIMTA BA HARDAI BA KARAN TAWA KUKAI BA. SAI DAI ABU ƊAYA DA ZAN FAƊA MUKU SHINE WANNAN YASHA BAMBAN DA SAURAN, DAN HAKA KU GARZAYA KU SHIGA DOMIN JIN YARCE CAKWAKIYAR TAKE. HUBBAN HAƘIƘAN...! FREE BOOK 01
  • Al-hubh by phareadah
    phareadah
    • WpView
      Reads 10,377
    • WpPart
      Parts 7
    Laila: omg, baka gani ne Farhan: am so sorry Laila:sorry for yourself 🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁 Anticipate, yana nan yana jiran ku
  • SOYAYYA DA AURE ✨❣️ by andeejert
    andeejert
    • WpView
      Reads 120
    • WpPart
      Parts 5
    RAYUWAR MA'AURATA MATA DA MAZA✍️🌺
  • Jarabta by Bahadejia
    Bahadejia
    • WpView
      Reads 49
    • WpPart
      Parts 3
    na Gina jigon wannan labari ne akan irin abinda yake faruwa da yan mata a makarantun gaba da sikandire...
  • SHINGEN ƘAUNA by khairi_muhd
    khairi_muhd
    • WpView
      Reads 531
    • WpPart
      Parts 30
    Rayuwa kan zo da sauyi ko wani juyi da ba ka taɓa zata ba,hakan ce ta kasance da Nadeeya Nazif. Matashiya mai tashen kuɗi bazawara da mijinta ya mutu ya bari da tarin dukiya. Hamshakiyar ƴar kasuwa. Duk da tarin dukiyar da take da shi hakan bai cike mata ramin na zurfin kaɗaici ba. Duk da kasancewar ta cikin ni'ima da arziƙi, zuciyarta ta soma fuskantar wata iriyar yunwa ta ƙauna. Sai dai ƙaunar ba ta fito daga masu kuɗin da take cikinsu ba. Tana jin zuciyarta na jan ta zuwa inda take ganin tayi nesa da shi tamkar nisan ƙasa zuwa sama ne. Sai dai shi Al'amarin Zuciya yawa gare shi. Yaya kuke ganin tafiyar Nadeeya Nazif zata kasance da masoyin da ta ke bege? Muje zuwa don jin labarin Nadeeya da Nabeel.
  • RUDANI by lashminzy
    lashminzy
    • WpView
      Reads 8,110
    • WpPart
      Parts 6
    Labarin soyayya mai hade da rikici, inda wasu yan biyu ke soyayya da yarinya daya amma batare data sani ba sai daga baya
  • FATIMA ZAHRA SA'EED (cmplt Book 1) by MuntasirShehu
    MuntasirShehu
    • WpView
      Reads 747
    • WpPart
      Parts 11
    Labari a kan wani mai kuɗi (Alh. Sa'eed) wanda Allah ya wadata shi da komai na jin dadin rayuwa, sai dai abu ɗaya ne ya gagareshi wanda a kan fafutukar neman abun idanunsa suka rufe ya aikata wani al'amari wanda shi ya zama silar ginuwar labarin. A ƙarshe ya samu biyan buƙatarsa sai dai kuma hakan ya zame masa wani babban ƙalubale a rayuwarsa. A gefe guda kuma labarin ya ƙunshi tsantsar soyayyar uwa da irin sadaukarwarta ga yayanta. Har ila yau labarin na kunshe da rikitacciyar rayuwa da kuma gagarin da ya mace ke fuskanta lokacin da ta rasa komai. Ku dai ku biyo ni sannu a hankali cikin labarin FATIMA ZAHRA SA'EED. Me yasa take kiran kanta da wannan sunan?
  • *Rigar Saje* by nusaibaayubasuleiman
    nusaibaayubasuleiman
    • WpView
      Reads 581
    • WpPart
      Parts 6
    by Mmn Mu'ayyad
  • Yazeed by Hafssatu
    Hafssatu
    • WpView
      Reads 35,257
    • WpPart
      Parts 20
    Ya taso miskili yakuma tsani duk macen da bata wayewa kwatsam..saigashi za'a hadashi Aure da yar kawunshi ko ya hakan zai kasance kubiyoni..
  • TARKON MAQIYA by AminaYusufMuhammad
    AminaYusufMuhammad
    • WpView
      Reads 636
    • WpPart
      Parts 8
    GODIYA! ina godiya ga Allah ubangijin talikai;da ya bani ikon rubata wannan labari, tarkon maqiya labarine me kunshe da yaudara;baqinciki;da kuma soyayya.
  • LOKACI NE!! by husnerhahmed
    husnerhahmed
    • WpView
      Reads 92
    • WpPart
      Parts 4
    labari ne akan wata yarinya wanda ta fiskanci kalubalai a rayuwarta saboda ta zabi karatu akan aure is it possible for her to get married in uni ko it will be too late?? mu hadu a LOKACI NE!!
  • NUR_AL_HAYAT by _jeeddahjao_
    _jeeddahjao_
    • WpView
      Reads 4,211
    • WpPart
      Parts 20
    It is said that everything is fair in love and war, Follow the love story of Rayhaan, a young adult full of Adventure, dreamz and ambitions as he comes across an ambitious teen girl Benazir a run away bride, as their lives take a different turn how will their love survive in a world where business and affairs of politics is more important to parents than the Happiness of their children?
  • FARAR TASKA by Pherty-xarah
    Pherty-xarah
    • WpView
      Reads 524
    • WpPart
      Parts 12
    Meyasa baya iya controlling kansa akan ta? Yayi rantsuwa rabon da yaji abinda yake ji a jikinsa yanzu tun shekara bakwai da suka wuce, bai qara sanin Manhood ɗin sa na aiki ba sai yanzu da yaji ta a jikinsa........
  • SHUHADA by fateemah0
    fateemah0
    • WpView
      Reads 6,305
    • WpPart
      Parts 19
    LABARI NE AKAN WATA YARINYA DA TA TASO CIKIN MARAICI, TASHA WUYA HANNUN YADIKONTA, HAR TA ZO TA YI MATA ASIRI TA BAR KAUYENSU, TA CI ƘALUBALEN RAYUWA KAM, SHIN TAYA ZAMU GANE DADIN LABARIN? WOHOHO SAI MUN KARANTA TUKUNNA, KARKU BARI A BARKU A BAYA, MAZA HANZARTA KARAMTAWA KI MIN VOTE,COMMENTS, AND FOLLOW ME
  • part 1 by mummynminal
    mummynminal
    • WpView
      Reads 61
    • WpPart
      Parts 2
    labari ne akan wata yarinya mai suna Nusaiba 'yar amana wanda take shiga cikin tasgun rayuwa, labarin ne mai ban tausayi da ta'ba zuciya.