page 47

4.9K 252 22
                                    

🚨🚨🚨🚨🚨🚨🚨🚨🚨🚨🚨🚨🚨🚨🚨
🚨🚨🚨🚨🚨🚨
🚨🚨🚨🚨🚨
🚨🚨🚨🚨
🚨🚨🚨
🚨🚨
🚨






💎💎💎💎💎💎💎💎
*ZAN SOKA A HAKA*
💎💎💎💎💎💎💎💎
NA
*BILKISU ALIYU KANKIA
👸🏼 *QUEEN BK* 👸🏼








🇸🇦 *ZAMAN AMANA WRITTER'S* *((Z.A.W))*🖊
(Gidan zaman lafiya da Amana insha Allah🤜🤛 )

















*MY WATTPAD READERS THIS PAGE IS YOURS, ILSVM GUYS, I LOVE YOUR COMMENTS, DO COUNTINUE VOTING THANKS TO ALL THOSE WHO VOTED FOR MY STORY IT REALLY MEANS ALOT MAY ALLAH SWT BLESS U ABUNDANTLY, ONE LOVE, ALLAH HAFEEZ TO YOU ALL. 🥰😍❤💋💕💝💘💖💞 .*







Page4⃣7⃣



*WAJEN MU'AMULAR KA DA IYAYENKA, DANGINKA, ƘAWAYENKA, ABOKANKA, IYALANKA KADA KAYI YAUDARA DAYI MASU ƘARYA KA SANI ZA'A YI HISABI A TSAKANINKU.........*
QUEENBK.












Sai da ta ɗaura kallabinta sannan ta buɗe ƙofa, Mimi ta gani tsaye da basket da sauri ta jawo ta ciki tana rungume ta tace "ayyah sisto nayi missing ɗinki".



Mimi tai dariya tace "wai ya na ganki garas ai ni nasha baza ki iya tashi da safen nan ba".

"Saboda mi?".

"Bansani ba, ai da ninan gashi nazo yi".

Asmah ta kwashe da dariya tace "wallahi Mimi duk kin canza Zarah ta shafa maki virus ɗinta".

Mini tai dariya tace "wooo ina ni ina kamo Zarah, ai yau ban baki labari tunda asuba ta kirani wai na shirya naje na taimaka maki tasan kina cikin yanayi, nace ohh Zarah ke da abun ma kika kwana a ranki".

"kai Zarah batada dama, wallahi har nayi missing ɗinta".


" Hmmmm ai ni da ƙyar nayi bacci jiya dan ma su Zaitoon na nan in suka tafi yake nan".

"Allah sarki sis sai ki dawo nan da kwana".

Harara Mimi ta watsa mata tace "tarewa nan kawai zanyi, ke tsaya ma kinga yadda kika fito amarya sak kuwa wallahi kayan sun amshe ki".



Asmah ta juya idanu tana jujjuyawa tana faɗin "dan Allah sis?".


"Wai ke ina ya Abdallah ko har kin fara ɓoye shine?".

"Sosai me za'a fasa mutuwa ko hisabi?".


"Ba ko ɗaya, uhmm bari in gudu Ammie tace kar na daɗe ga abincin naku nan".

"Allah sarki Amnie ki gaishe mun ita kam mu iso, yanzu za muzo gaisheta, kice mun gode".

"Zan gaya mata amman abincin Auntyn yara ta maku, dan tace ma Ammie ita zatayi".


"To mun gode sosai".



Mimi na fita Abdallah ya fito daga ɗakin shi da hannu yama Asmah alamar waye, tace "mimi ce ta shigo ta kawo mana breakfast amman har ta fita".



Buɗa kulolin ta shiga yi farfesun nama ne sai kunun gyada da fanke, cewa tayi "ya Abdallah kazo muci" ta faɗa tana fiddo mai kujera ɗaya daga cikin na diny ɗin, zuwa yai ya zauna ita kuma ta ɗauko plate da cup ta shiga zuba mashi, tace yaci har ya ɗaga cup sai kuma ya aje, da sauri Asmah tace "lafiya".



ZAN SOKA A HAKAWhere stories live. Discover now