chapter 25

805 54 1
                                    

KARSHAN wahala💖
💖💖
💖💖
💖💖💖💖
💖💖💖💖
💖💖💖💖 💖
🍇 By🌲
🌲🌲🌲
🌲
🌲🌲
🌲🌲🌲
🌲🌲🌲🌲
🍇Safnah 🍇
🍇 🍇
🍇🍇🍇
🍇🍇
🍇 🍇🍇
🥑Jawabi🥑
🥑Mrs 🥑
🥑Abdullah ce🥑

Bismillahi rahamanin Rahim

Gida suka nufa cikin sauri mai gadi ya wangale katafarar get din gidan da gudu ta shiga gida sauran kadan ta takawa maigadin kafa,guri ta nima tayi parking,bankade kofar motar tayi ta fito cikin tangadi take tafiya harta karasa cikin gidan,afalo ta kwanta tana tuno yanda taga basi haf nacked domin kuwa kana iya hango surar jikinta gabaki daya.

Rike kanta tayi lokacin da ta tuno da yanda taga dukiyar fulanin ta atsaye suna kallon ta,tashi tayi kamar an tsikare ta tayi cikin bedroom dinta,   cikin sauri na'ima ta tashi ita tabi bayan ta.

Zubewa tayi akan gado bayan ta cire kayan jikin ta gabaki daya yarage daga ita sai bra da paint na'ima tana shigowa ita ma taciri nata dan dama sumaiya tariga da ta tayar mata da sha'awa.

Bin lafiyar gadon ita ma tayi.jin dumin jin na'ima yasa sumaiya ta fisgo ta jikin ta babu Bata lokaci suka shiga aiwatar da sha'anin dake gabansu wanda yariga da yazame musu jiki.

cikin haka na'ima taji sumaiya tana ambatar sunan basi da magiyar karta tafi ta barta harda kukan ta sosai, karfi tasa ta ture ta gefe batare da bata lokaci ba tashige warta toilet tana mai jin tsanar wannan basin ko wacece ita.

Ita kuwa sumaiya Kara rushewa da kuka tayi lokacin data dawo haiyacin ta  ta fahimci bada basi take hutawar ba,duka ta kaiwa katifar sannan ta tashi ta shiga toilet.

🍇🍇
🍇
🍇🍇🍇🍇
🍇🍇
🍇🍇🍇🍇🍇
 

                           🍇🍇🍇

Washa garin  bakwai na safe afeeya ta gama shirin ta tsaf na zuwa makaranta amma ni harzuwa lokacin ina kwance na kasa ta buka komai sai juye juye nake wanda babu abinda ke dawainiya dani illa tunanin mafita agare ni da yanda zan kubutar da mutunci na.

Ina cikin wannan halin afeeya ta bakamin duka abaya tace,"ke my sweet safnah kodai baki da lafiya ne??

Girgiza mata kai kawai nayi ina tunanin irin sonda wannan bayin ALLAHN duke  suke nuna min ace narasa dame zan saka musu sai auran miji ga matar da ta dauke ni tamkar yarda ta haifa da cikin ta?ko  Zama  kishiyar mahaifiyar wacce ta dauke ni tamkar yar'uwar ta??

Jin nayi shiru yasa ta sake tambaya ta akaro na biyu tace,"ke nidai kam wannan miskilancin nake yafara damu na wallahi,idan baki da lafiya ne ki fada min na sama miki magani kisha ki kwanta.

Ganin yanda hankalin ta yake niman tashi yasa nayi saurin miki wa tare da dafe mata kafada nace,"ke dai kwantar da hankalin ki babu abinda ya sameni lafiyata kalau kawai dai kasala na tashi dashi ne.

To kawai tace min sannan nashige wata toilet, bakaramar kokari nayi ba wajan ganin na danne hawayan dake kokarin tonamin asiri ina shiga na fashe da kuka ina mai takaicin hali irin na daddy afeeya.

KARSHAN WAHALA 2019Where stories live. Discover now