42

1.9K 113 1
                                    

Amai ta kwara mishi zallan ruwa kasancewar rabonta da wani abinci me nauyi tun shekaran jiya sai tea da fruits.

Daukanta yayi cak ba tare da ya yarda ya kalli idon mah ba ya wuce da ita can cikin bathroom din bed room.din mah din.

Kayan jikinta ya cire mata ya sakar mata ruwan shower mai zafi tasa ya daurayeta ya nadota a towel din mah din ya fito ya ajiyeta kan gadon ma kafin yace mata ina zuwa lemme get u something to were.

Sauke a jiyar zuciya tayi ganin ya fita tana ce rashin kunyan na shi ya kai ya dauko mata kayan mah din ne.

Kallon kanta tayi derere a kan gadon suruka da azama ta sauka ta takure a gefe saboda sanyin ac din da ke ratsa ta.

Tana mamakin kanta irin yanda take saurin jin sanyi ita me kure ac ta zauna a ciki amma yamzu ko min kankantan sanyi jinshi take har cikin bargonta.

Bude kofa taji anyi a zatonta shine sai taga ashe mah ne kara takurewa tayi dan har ga Allah tana yi mata kwarjini.

Remote mah din ta dauka ta kashe ac din sannan ta dan dubi gefen da laura ke takure tace ki tashi ki hau gadon ki rufa mana kin takure kanki a gefe bata iya tantance a wani yanayi mah din ta mata magana ba coz she is hard to read.

Tana kokarin tashi Najeeb ya shigo da doguwar riga a hannunshi da sauri ya karasa wajenta ya idda taso da ita ya zira mata rigan kafin ya zare towel din jikintq duk a idon mah din .

Kunya ne ya lullube laura wanda ita kanta bata san tana da shi ba.

Sauke ajiyan zuciya mah tayi ta shige toilet ta dauro alaula dan azahar tayi.

A tsaye ta samesu cirko cirko kafin tayi magana najeeb yace mah bari muje ta samu ta sha magani ta kwanta.

Mah din na kokarin sa hijab tace ka san abin da yake damunta ne zaka dura mata magani without consulting a physician? Yayi shiru.

Tace toh ka barta a nan kaje ka samu jam'i.

Sosai yaji dadin hakan a ranshi yana adduan Allah yasa mah ta karbi lauratunshi kenan.

Cikin rawar jiki ya taimaka mata ta kwanta ya rufa mata bargo ya fita mah kam kabbara ta tayar.

Har bacci ya fara daukanta taji mah na cewa ki tashi ki samu kiyi sallah kafin ki kwanta.

Cike da kunya ta mike ta shiga ta yi alaula tazo tayi sallah.

Mah da kanta taje ta kawo mata fruit salad tasha sosai a ranta tana jin dadin yanda mah din ke kula da ita.

Komawa tayi ta kwanta bayan ta gama sha dan har yanzu tana jin jikinta ba kwari, bata dade da kwanciya ba bacci ya dauketa cike da farin cikin mah na kula da ita kuma najeeb ma ya canza mata.

Ko da Najeeb ya shigo tana bacci sai yacewa mah bari yaje ya gayawa aunty ita dai bata kula shi ba.

Bata farka ba har sai da taji ana kiran la'asar ta tashi tayo alaula tana zaune kan dadduma mah ta shigo da flask da plate ba tare da ta kalli inda take ba tace ki samu ki ci wannan ta ajiye mata ta fita.

Janyo flask din tayi ta bude gwate ne(pate) na tsaki da rama har da alayfo yaji albasa mai ganye ga gauta an yanka gashi fari ba ko manja.

Dan yamutsa fuska laura tayi ita wallahi har ta manta da kalan abincin nan rabon ta dashi tun tana laurenta lol😜.

Haka ta zuba a plate ta fara sha ga mamakinta tsamin raman da dan daci dacin gautan ya mata dadi.

Aiko tasha plate biyu dam taji ta tayi hamdala har ta dan ji dama dama ta danji karfi wai Allah ka raba mu da yunwa.

Daukan plate din da flask din tayi ta nufo waje dasu har a lokacin tana dan jin jiri a parloun farko taga mah da bororinta cikin azama ruky zuma ta tashi ta anshi kayan hannunta .

Cike da mulki mah ta dan kalleta tace ya jikin? Cikin ladabi ta dan sunkuyar da kai tace da sauki mah.

Mah din ta dan jinjina kai tace ok toh ki koma ciki kafin yazo.

A hankali ta juya ta koma wayanta ta dauka a cikin handbag dinta da ta gani a kan side stool miss calls din khaleesat da yaya farooq ta gani.

Shi ta fara kira taji ya suka isa kafin ta kira khaleesat itama suka gaisa,ammi ta kira tana ta zuba mata shagwaba taga call din aunty yana shigowa.

Sallama tayi da ammin ta dau wayan aunty.

Aunty tace lauratu ya jikin naki dazu yarimanmu yake fada min baki jin dadi nace ikon Allah

Ta dan ajiye numfashi tace wallahi kam dama da cutata na taho da muka zo ne dai ya dan tsananta.

Aunty tace ikon Allah,yanzu me kike so a dafa miki?

Ta dan yamutsa fuska tace ba komi fa ban dade da shan fate ba mah ta bani na sha

Aunty tace toh ba laifi ki kula da kanki suka yi sallam ta tsinke wayan.

Ganin zaman kadaicin zai mata yawa yasa ta hau watsapp dinta ta shiga group duk da da kyar take hada hausa haka tayi ta bi tana dubawa .

Bayan magrib ma haka mah ta kawo mata paten dankali da aka yanka kanana kanana yasha ugu leaf da hanta kusan ugu din ma yafi dankalin yawa .

Tas ta cinye har tana mamakin kanta ga wani kunyan mah din da take ji.

Sai da mai martaba suka shigo shi da najeeb taje ta dibi gaisuwa suka wuce part dinsu.

Sai me Najeeb ya koma mata najeeb din abuja dakinshi ya shiga ya barta ta sha mamaki a tunaninta ai komi ya wuce.

Wanka tayi ta hau gado ta kwanta can cikin dare zazzabi ya dawo sai rawan dari take yi ga wani uban ciwon kai da kyar ta ja remote ta kashe ac ta cigaba da rawar sanyin.

Najeeb da ya dubata dan shigowansa na uku kenan yana dubata kasancewar ya san bata jin dadi aiko ya tarar da ita tana ta rawar sanyi da sambatu.

Da sauri ya karasa wajenta ya yaye bargon ta kankame jiki ta cigaba da sheshika.

Pyjamas dinshi ya cire ya shiga bargon itama ya cire mata rigar barcinta ya rage daga ita sai pant ya hadata da kirjinshi.

Da kyar ya controlling kanshi jin boobs dinta a kirjinshi. Sannu a hankali ta fara rage rawan sanyin tana sauke ajiyan zuciya...





KUYI HAKURI DA RASHIN TYPING DINA AKAN LOKACI   

I LUV U SO PLENTY MASOYAN MASOYAN JUNA😘😘😘😘😘😘

MASOYAN JUNAWhere stories live. Discover now