62

2.6K 357 106
                                    

Sai da ya fito daga wankan sannan na shaga, da sabulu kawai nai wankan domin babu soso a ciki sabulun ma ba irin na mu na Nigeria ba ne, bayan na gama na daura karamij tawul din har na nufo kofa na fito sai kuma wata zuciyar tace min kara dai na maida tufafim jikina kar na fita da wannan guntun tawul ai da kunya.
  Ina kokarin daukar kayan na saka sai jin nai an yaye labulen bandakin daman ba kofa ba ce bandakin na glass ne sai lalulen da aka saka dan kare wanda yake wankan.

“Ba ki gama ba ne”

Ya fada yana kallona tun daga saman kaina har kasan kafafuwana. Tsaye nai da kayan ka kasa sakawa na kasa ajewa na kasa fitowa wata irin kunya mai tsanani ta rufe ni. Sai da ya hade yawu sannan yai murmushi ya juya yana fadin.

“Fito ki saka tufafin ki, ni ba wani abu zan miki ba”

Kallon jikina nai tawul din karami ne sosai ta yadda idan na duka za a iya ganina idan kuma ban rike shi da kyau ba zai iya subuce min ya fadi. A haka na daure na fito ganin babu wata mafita na nufi gurin akwaitina da zimmar na fito da doguwar riga na saka, sai jin mutum nai a bayana ya dora hannayensa saman kafadata yana sharce min ruwan da ke kai bakinsa saitin kunnena ya rada min.

“Ki daina jin kunyata, ni mijinki ne kuma zaki wahalar da kanki ne kawai, ni kaina ina da kunyar amman akan halila gaskiya babu wannan ina sakewa nai yadda nake so, ni da ke abu daya ne a yanzu”

Ya karasa tare da tsosa kunnena, wani yarrrr na ji rabon da na ji irin haka har na manta, kamar wacce aka daurewa baki haka na zama da kansa yaja hannuna zuwa gaban akwatinsa ya bude ya dauko wani mai mai kamshi ya zuba a hannunsa ya fara shafa min kamar nai magana sai kuma a kasa, haka ya ji ko'ina na jikina ya shafa min man har a cikin yatsun kafata, sannan ya fara kokarin kwantar da ni saman gadon a nan kam Allah ya bani ikon magana

“Ban yi sallah ba”

Bakin da nai magana da shi ya kurawa ido gaba daya idanuwansa sun canja kana kallonsa kasan natsuwarsa ta dade da barin jikinsa, can kuma ya kalli cikin idona sai kuma ya sake kallon bakina tare da kai hannunsa ya taba lisp din a hankali sannan ya sake ni ya juya ya nufi bandaki, ni kuma na mike tsaye daidai ina gyara tawul din dake kokarim subucewa gaba daya, kamar an koroshi haka ya dawo da gudu ya rika ni ya fara kissing din bakina yana wani irin haki yana shafani kamar wanda aka ce za a raba da ransa idan be sumbance ni ba.
Ban san iya lokacin da mu ka dauka a haka ba, tun muna tsaye har tsayin ya gagara muka kwanta saman gadon, wanda hakan ya bashi damar kai hannunsa a kirjina yai wasa da shi yadda ransa yake so. Sai da aka soma kwankwasa kofar sannan ya daga ni da sauri ya nufi kofar sai dai be bude ba sai ya tsaya daga jikin kofar.

“Waye?”

Ya fada yana cizon lisp dinsa tare da aje numfashi a hankali.

“Kai fa nake jira tun dazun”

“Hajiya gani nan zuwa yanzu please I'm sorry”

Ya fada yana maida numfashi sai da ya tabbatar ta tafi sannan sake nufo ni yana murmushi.

“Na manta Hajiya na jirana idan na fita zance ke kika tsayar da ni a nan”

Bance masa komai ba nai kasa da idona, wannan karon kafafuwansa biyu ya raba ya kai bakinsa gurin hancina sai da ya tsotse shi tasss sannan ya dagani ya fara kokarin cire tufafin jikinsa. Juyaawa nai na bashi baya tare da yan Bedsheet din na rufe jikina, ina jin sautin dariyarsa da kuma maganganun da yake fada na rashin kunya har ya shige bandanki, nima dan murmushin nai ina lumshe ido, ni kaina a yau wani shauki ya ziyarce ni wanda na manta rabon da na ji irinsa, wata irin natsuwa da annashuwa suka sauko min, na kasa daina murmushi har ya gama wankan ya fito, ya sake shiryawa cikin wasu riga da wandon ya fesa turare sannan ya kwanto bayana yai kissing din gefen wuyana yasa hannunsa ya kama hannuna yatsunsa cikin nawa.

GOBE NA (My Future)Where stories live. Discover now