Abin Da Musulmi Zai ce Idan ya zo yabon wani Musulmi: Manzon Allah, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, ya ce: "Idan har daya daga cikinku ba makawa sai ya yabi abokinsa, to ya ce; Ina zaton wane – Allah dai Shi ne makiyayinsa, Mai yi masa hisabi, kuma ni ba na tsarkake kowa ga Allah – ina zato shi kaza-da-kaza ne, idan dai ya san hakan game da shi.
![](https://img.wattpad.com/cover/281276132-288-k837573.jpg)
YOU ARE READING
HISNUL MUSLIM
General FictionLittafin Hisnul Muslim, Addi'o'i da suka dace da Sunnar Annabi. FALALAR ZIKIRI Allah Madaukakin Sarki ya ce: Fazkuriniy Azkurkum Washkuruliy Wala Takfuruni. Ku ambace ni zan ambace ku, ku gode mini kada ku butulce mini" [Bakara, aya ta 152]. Ya'ay...