48

4.1K 390 50
                                    


'Hajiya dan Allah kiyi haquri ki maidani titin da kika dauko ni ko ki bude min wannan gate naki na fita da qafafuna,

Hajiya Mariya ta tsaida cin Apple da take tana kallon uwani a wulaqance,

Tace kin gama gyara kitchen dinne,

Uwani tace da ban gama ba xaki ganni nan ne, har toilet din da kika ce na wanke, duk dakunan gidannan na gyara, ni nagaji dake nagaji da ganinki ki barni nayi tafiyata.

Kallonta take batare da mamaki ba xaman da sukayi da uwani ta fahimci yarinyar bata da tsoro gurin maida magana sai kaje dukanta ta soma baka haquri amma bakin baxai yi shiru ba ta rasa wace irin yarinyace wannan,

Tace kije tsakar gidannan shima duk sai kin share sa'anan ki dawo.

Uwani ta gyara tsayuwarta, hannayenta akan qugunta kerere take kallonta,

Nifa bamai aikin ki bace, ban taba yiwa kowa bauta ba sai ke, kibarni nayi tafiyata, na rasa me kike nufi dani, baki gaji da ganina bane.

Tana ganin Mariya ta tashi ta fita da gudu da tsintsiya a hannunta, ta daga murya tana fadin,

Kin sato nine kiyi kudi dani, nafi qarfin ki ko wanda xai yankani kisha jinina na kalleshi sai ya girgixa, tun da naxo gidannan ban taba ganin kowa yaxo ba sai kace mayya, ku.... Tayi shiru sakamakon ganin hajiyar ta fito da wata xungureriyar bulala, ba shiri uwani ta sunkuya tana shara,

Tace me kike cewa uwani, maimaitamin banji da kyau ba,

A sanyaye uwani ke kallonta,

Hajiya tunda baki ji mgnr ba abarta kawai ta wuce ta sunkuya da sauri tana sharar.

Dogon tsaki hajiya taja ta juya,

'Na daukowa kaina jaraba wannan shegiya ni ta isheni a gidannan, sai na gama axabtar dake xan fiddaki.

Uwani ta nufi gate din bayan ta ajiye tsintsiya, ta soma kiciniyar bude gate din amma ta kasa kusan kullum sai ta gwada yin hakan, ta leqa ta gate din tana fadin,

Wayyo a taimakeni, akwai wani a kusa ne, wata mata ce ta sato ni, a taimakeni.

Shiru bataji alamar motsin kowa ba,

Ta tsugunna tana leqe ta qasan gate yanda xata ga mai wucewa da kyau,

Kicibis idanunta na sauka akan wani qatoton kare baqi wulik sai fiddo harshe yake, taja da baya da sauri hade da dafe qirjinta saboda yanda yake bugawa, yanda taga Karen yana huci kamar xai cinyeta, aikuwa da ya tona mata asiri idan ya rabata da duniyar saboda baqin ciki ne xai mata.

Ta tashi ta cigaba da shara, tana gamawa ta shiga gidan,

Mariya.... Mariya take kiran hajiya🤔

'Na gama kixo ki sallameni idan ba haka ba wlhy sai in qona gidannan, nifa banda mutunci baki sanni bane sai na nuna maki, tun muna mu biyu kixo ki fiddani cikin wannan gidan naki mai wari da qaxanta, ashema dadin komai baa ci, ya'yan ki ma cikin wahala suke, tuni na gano kina daya daga cikin mutanen dake min baqin ciki da jin dadin duniya shiyasa kika kawo ni gidannan, to baxan xauna ba, hajiyata nake so ehe, itace ke sona bata min baqin ciki tana tausayina.

Tayi shiru tana saurare, bata ji an amsa ba kuma babu alamar motsi a gidan, ta lallaba a hankali ta isa dakin hajiya Mariya.

Ta xare idanu lokacin da ta tsinkayota kwance ta ware qafafunta tana tura wannan abun tsakanin cinyoyinta.

Jikin uwani ya dauki rawa ta juya da sauri tana maida numfashi.

Ita kam nata taba ganin musiba irin wannan ba, kaico da wannan rayuwa ta matar nan, ta xauna ta buga tagumi tana hawaye.

El'mustapha Where stories live. Discover now