.*.*.*.*.*.*.*.*..*.*.*.
           Rahma kwance visa gadon Ammi tana sharar barci bayan tagama con d'anwaken filawa Wanda ayanzu yazame mata abinci akoda yaushe, haka take wuni barci tamkar kasa, saidai idan lokacin sallah yayi ammi ta taxa ita tanayi kuma wata sa in zata 6ingire akan sallayar, yanzu haka kosu bobo batasan sundawo saga masallacin juma'a bama.
    Matansu ya ishaq gaba d'aya suna falo tareda yaransu, sai kuma wasu bak'i dangin Appa dasukazo musu bangajiyar biki dansu basu sami Samar zuwa bikinba.
    Appa da ammi dasu bobo kam suna falon appa ana shari'a.
    Su ya Hamza me suna kai maganar ganin bobo da Safna dasukayi ana jibi auren su khursiyya.
     Shine appa yake kallon bobo cikeda alamar tambaya, Mukarram kafad'a mana gsky mike tsakaninka da ita?.
     d'an cije le6ensa yayi cikeda 6acinrai, bai ta6a zaton 'yan uwansa zasu zargesa da wani mummunan abuba bare harsh kawo maganar ga mahaifansu, tuni idonsa yad'an sauya kala, duk said a ya kalli 'yan iwan NASA sannan yafara zayyane musu komai fake tsakaninsa da safna, tundaga farkon had'uwarsu had zuwa ganin dasuka masu aranar, yad'ora da fad'in saidai gsky kunbani mamaki Dan banta6a zaton zaku zargeni da Abu makamancin hakaba, raina ya6aci bazan 6oye mukuba, danni ko'a mafarki bazan ta6a zarginku da aikata Abu makamancin haka Mara k'yauba..
    Gaba d'aya sai jikinsu kuma yay sanyi, sungane gsky basu k'yautaba, kosu kad'ai ya Isa sumasa maganar basai sunzo gaban iyayensuba, amma sumafa sunada hujjarsu nayin hakan.
   Yunk'urawa bobo yayi yamik'e danufin barin wajen, da sauri ya Hamza dake kusadashi yaruk'o hannunsa, bai juyoba baikuma kwace hannun nasa saga rik'on Yaya Hamza ba.
    Ganin haka Appa ya ce, ''mukarram dawo kazauna.
   Itadai Ammi batace komaiba binsu kawai takeyi da kallo.
    Baya bobo yadawo ya zauna danshi mutumne dabaya k'etare maganar iyayensa komaiba kuwa son dayakrma Abu sukace yabarsa to zai barsa, Duke kuma k'in dayakema Abu sukace yayi to zaiyi inhar bai sa6ama shari'aba, zan iya cewa wannan tarbiyyar yaran guidance gaba d'aya Dan kunsan halayensu d'ayane suduka.
    Inda yakeda Yakima ya zauna, nasiha Appa yashiga yimusu, sannan yanunama kowa kuskurensa dagasu had bobon, gaba d'aya kuma said jikinsu yayi sanyi, ganin nayi suna mik'ama juna hannu suna musabaha, duk kuma suka bama bobo hak'uri daneman afuwarsa shima hak'urin yabasu saboda kasa fahimtarsu dayayi, saga nan hira mai dad'i sukacigaba day I kamar basuba, said a aka kira sallar la'asar sannan suka mik'e zuwa masallaci.

.....................→
     Koda suka dawo masallaci sai duk suka zauna afalon k'asa har Appa.
    Bobo dai daya wawwaiga yaga babu Nusfulhayat d'insa saiya mik'e, harya kama k'arfen benen zai haye Ammi ta ce, ''mukarram sai ina?."
        Kunyace takamasa yad'an sosa kansa umm Ammi zand'an duba abune.
      Ammi ta hararesa zakaje duba Abu kokuma zakaje tada Rahma me.
     Dariya kowa yakeyi danganin yanda bobo ya Sosa k'eya alamar an harbo jirginsa.
    Ammi ta ce, "to dawo kazauna, nibansan miyayake tsolemaka idoba idan Rahma tana barci saikayi yanda kayi katada it's, bayan kuma kasan barcin nata na lalurane.
   Dawowa yayi yanad'an zum6ura baki, yaje Kusada k'afafun Appa ya zauna.
    Kansa Appa yashafa yana murmushi ya ce, " babana yaushe ka koyi k'arya?.
     Lah Appa bafa k'arya nayiba nafad'ane kawai ba daidaiba.
     Nanma dariya sukayi, ya ishaq ya ce, "ALLAH ya shiryaka Abdulmaleek.
    Amin babban Yaya bobo yafad'a yana dariya.
    Rahma dake niyyar sakkowa takoma da baya, tun d'azu ta tashi tayi sallar la'asar, sanda bobo ke k'ok'arin hawowa it's kuma tana niyyar sakkowa, jin maganar da Ammi take masa yasata la6ewa, duk abinda ke faruwa itama tanaji tana dariya dagacan.
    Kangado takoma tad'auki waya tana chatting abinta Dan tanajin kunyar fita falon k'asa.
    Ganin lokaci yaja ammi ta ce, ''hibba taje ta tado Rahma.
   Mik'ewa tayi tana fad'in to Ammi.

" araina na ce, "yarinyarnanfa tafara zama 'Yar budurwa, to yanzu tana samun kulawa yanda yakamata gasu ammi, ga karatu tanayi a tsadajjiyar makaranta, komai tasamu na fannin rayuwa itada iyayenta da yayanta Idris.

Akeance hibba ta tartar da ita tana chart, Rahma tad'ago tana kallonta da murmushi, itama hibba murmushi takeyi, ta ce, ''anty!, ammi ta ce, " kitashi hakanan lokacin sallah na k'urewa.
   Mik'ewa Rahma tayi tana fad'in ainama tashi tuni nayi sallah muje kawai hibba.
     Koda suka fito falon Rahma ta rissina tagaida Appa da Ammi, ta Haida su ya ishaq, idon bobonta na kanta, yitayi tamkar baya gansaba harta zauna sannan tad'an sack kallonsa, har yanzu shima ita take kallo, tad'an murgud'a masa baki, nuna kansa yayi waishi?. Saida tad'an faki ido sannan tamasa gwalo, kansa yagirgiza alamun zata gane kurenta idan tazo hannunsa.
    Duk abinda sukeyi Appa na lura dash, murmushinsu na many a kawai yayi yana girgiza kai.

..............................°
       Alhmdllh komai yana tafiya yanda yakamata, Rahma anata jan ciki, masha ALLAH tak'ara k'yau abinta, soyayyakam itada bobonta sai Wanda yagani, tarairayarta yake tamkar kwai acokali.
    Ana cikin haka kuma aka saka bikin Safna da ya kamal wata d'aya kacal, za'a had'a bikinsu Dana Ameera, bak'aramar murna Rahma tayi dajin sannan labariba, haka taita rok'on bobo saiya kaita gidansu.
   Aiko dolensa yakwasheta itada Nawal yakaisu suka wuni, lokacin dasuka Isa basu iske Safna agidanba yana gidan ya Shaheed, sai yamma tadawo ta iskesu, ta amshesu babu yabo babu fallasa, Rahma sarkin hak'uri kuwa farincikinta ta nunama Safna sosai, tareda fatan ALLAH yakaisu susha Niki.
    Safna dai batace mata k'alaba harta k'araci murnarta tabarta.
    Sai bayan isha'i Bobo yadawo yad'aukesu, safna har kuka tayi bayan tafiyarsu, dayansu ita bobo yazo d'aukafa, dayanzu itace d'auke da cikinsa, amma rashin biyayya ga iyaye yaja mata😭...............

ABDUL-MALEEK (BOBO)Where stories live. Discover now