36

4.4K 233 2
                                    

             💖ABDUL-MALEEK!!💖
                             (BOBO)

             Bilyn Abdull ce

Pg 37

Daga ita sai zani d'aurin k'irji, ya ajiye hijjabin gefe shima yazauna yana kallonta, yayinda itakuma taduk'ar dakai k'asa idanunta cike da kwalla.
     Tashi yayi daga bakin gadon, yajawo d'an k'aramin tebir na gilas dake gaban kujera ya zauna a agabanta suna fuskantar juna, saida yay mata kallon tsaf sannan yasaka hannu yad'ago ha6arta.
     Idanunta talumshe, kwallan datake mak'alewa suka zubo, yad'an lumshe ido yabud'e akanta, murya k'asa k'asa ya ce, "wai miye damuwarkine?, shin kukan nan bazai k'arebane?, kokuwa ban cancanci sanin matsalarkiba?.
      Girgiza kai tayi alamar a'a.
   Ya ce, " nafison kimin maganar da bakinki.
    K'ara matso hawayen tayi muryarta na rawa ta ce, "babu komaifa.
   Ya ce, " amma kike yin kuka?, kinga fad'amin kinji my cute.
    Yanda yaymata maganar cikin muryar lallashi saitaji sanyi aranta, wannan yabata kwarin gyuywar kallonsa, ta d'an kauda idonta sannan ta ce, "Dan ALLAH ya Abdulmaleek miye had'inka da aunty Safna?.
              Tabashi dariya kwarai da gsk, amma saiya dake, yad'an tsura mata ido nawani lokaci kamar mai nazarinta, batareda yabata amsartaba yamik'e tsaye, doguwar rigarsa yacire yarage dagashi sai gajeren wando.
    Itadai satar kallonsa takeyi da mamaki, tamasa tambaya amma yashareta yacigaba da harkar gabansa.
    Fita taga yayi, bayan kamar minti 3 saigashi d'aukeda fresh milk da cup, sake zama yayi akan tebir d'in, yatsiyaya fresh milk a cup, itadai tana kallonsane kawai, saida yacika kofin taf sannan yamik'a mata, girgiza kanta tayi ahankali ta ce, " nak'oshifa.
    Yanzu d'inma baitanka taba, saidai yakai kofin saitin bakinta, yanda yatsareta da mayun idanunsa wad'anda ayanzu suka sake canja kala yasata dole tabud'e baki tasha, haka yayta bata tanasha badan tanasoba, data janye bakinta saiya had'e fuska dole nacigaba da kar6a, ahaka dai harta shanye tas, shima zubawa yayi yana sha yana kallonta, itadai kanta na k'asa tana wasa da zoben hannunta.
    Bayan yagama yamik'e ya ajiye cup da kwalin fresh milk adurowar gefen gadon, bayi yashiga yayi brush, ya umarceta itama dataje tayi, sanin datayi akwai sababbin brush a bayinsa dayakan ajiye yasa batayi musuba yashiga, aiko tararwa tayi ya ajiye mata sabo a Leda, tad'auka ta6are tayi brush abinta sannan tafito.
      Abakin gado ta iskeshi zaune yana kashe wayoyinsa, yad'ago ido ya kalleta, hau gado ki kwanta mana ko bakyajin barcine?.
     Kaita jinjina masa alamar eh.
    Murmushi yayi ya ce, "karkidamu kwanta barcin zaizo, ko kin manta gobe kunada hidima agidan Appa.
     Tunowa da gobene zasuje gidan Appa Dan k'arasa shirye shiryen bikinsu khursiyya  yasakata hayewa gadon, saidai gabanta sai fad'uwa yakeyi, Dan ita lamarin bobo yau tsoro yake bata wlhy.
     Hakadai ta kwanta tamkar wata munafuka ta k'udundune waje d'aya, yad'an kalleta ya girgiza kai sannan yagyara kwanciyarsa shima.
      Kwanciya yayi sosai tareda Jan bargon ya lillu6e kamar yanda tayi, jawota yayi jikinsa, yay mata k'yak'yk'yawar runguma wadda ita kanta saida taji yarrrrr, daurewa tayi tadake Dan bataso tanuna masa tsoronta afili, saidai tamakaro Dan tuni bobo ya harbo jirginta.
    Jitai yana mata wasu abubuwa sa6anin hankalinta, tunda take dashi bai ta6a mata hakaba, tuni k'irjinta yafara dukan Tara Tara.
    Hawaye tafarayi ahankali kuma tafara sheshshekar kuka wadda tadawo dashi hankalinsa, cikin muryar kuka ta ce, "Dan ALLAH kayi hak'uri, d'an murmushi yayi sannan yajuyo da ita suna fuskantar juna dukda dai acikin duhu suke, cikin wata irin murya dabata ta6a jinsa da itaba yake maga, cikin kunnenta ya ce, " plss Rahma ki daure ki mallaka min kanki, karki manta nata6a fad'a miki inaso da sauri shiyyasa nakeyi da sauri, inaso na numa duniya ked'in dabance kuma kin cancanta, sannan kuma kinmini tanbaya d'azun tom yanzufa zanbaki amsar tambayaki, amma kafin sannan kema zan tanbayeki, Rahma kina kishi nane?.
     Tambayar yabata kunya Dan haka taisaurin sinne kanta ak'irjinsa daketa tashin k'amshi mai saka zuciyarta nutsuwa, yanda take fidda numfashi ak'irjinsa saiyakejin dukkan ga6o6in jikinsa sundaina aiki, yasa hannayensa duka ya rungumota sosai tareda mannata da k'irjinsa bayan ya zame zanen data d'aura.
    Wata wawuyar ajiyar zuciya suka sake gaba d'aya, bai zauna 6ata lokaciba yafara bata hot kisses masu rud'ar da sabon shigarsu, masukuma k'ara k'aimi ga Wanda yasaba, to a6angaren Rahma dai rawar jiki take masa, ganin yanda tarikice masa ya lalubi kunnenta cikin sark'ewar murya ya ce, "my cute kinutsu bazan cutar dakeba, duk Wanda aka kira jarumi to kitabbata yakasance mai jarumtarne, Nima nakai mak'urar tik'ewar dabazan iya hak'uriba plz helf me my life.....
      Kuka Rahma tafarayi ahankali, damasa magiyar yayi hak'uri Dan ALLAH, amma ina hankalin mutumin naku yagushe, bayajinta ko kad'an, k'ok'arin Isar da sak'wanni kawai yakeyi.
    Bata ankaraba taji yafara addu'ar saduwa da iyali kamar haka.👇🏻
   *_“Bismillaahi, Allaahumma jannibnashaid'ana, wajannibshaid'ana maa razak'tana”._*
     Rahma ta kwalla k'ara data sakani kwasa aguje nayo waje, bobo yagama aiki, shima dukda baya cikin hayyacinsa saida yay nasarar saka tafin hannu yarufe mata bakinta.
        Afalo na rak'u6e tamkar Minafuka, kukan Rahma danake jiyowa Nima yasakani hawaye, babu sunan Wanda bata kiraba ya taimaketa har Nawal yau saida Rahma takira amma babu mataimaki sai ALLAH.

ABDUL-MALEEK (BOBO)Where stories live. Discover now