39

4.5K 258 5
                                    

              💖ABDUL-MALEEK!!💖
                             (BOBO)

             Bilyn Abdull ce

Pg 40

"K!, 'yammata karki taramin mutane mana, bobo yay maganar yana mai matse Rahma ajikinsa.
     Sotake ta kwace kanta amma yak'i bata damar haka, ganinfa kamar da gsk atsorace take dashi yahad'e bakinsu waje d'aya, wata sassanyar ajiyar zuciya Rahma tasaki saidai har yanzun jikinta baibar k'yarmaba, saima k'aruwa dayayi Dan ayanzun ta shaid'a lallai bobone, to amma baya gudun Ammi tashigo tagansu?, kokuma wani daga cikin matan yayyensa.
    Mintsininsa take amma yak'i sakinta, dole tahak'ura tazubama sarautar ALLAH ido wadda ta girma ta d'aukaka, daga kiss yafara kauce hanya, ayanzukam bazata iya jurewaba musaman idan ta tuno da azabar datasha adaren jiya wadda har safiyar yau wajen namata rad'ad'i, iya k'arfinta take turesa amma mutumin naku ko gazau sak'wanni kawai yakai son isarwa cikin nuna k'warewa.
   Hawayene suka fara zurara akumatun Rahma Dan ayanzu kam batada wata hanyar ku6ta saidai kuka dan shikad'aine yarage mata.........
       Da gudu khairiyya da khursiyya suka shigo d'akin suna kwala kiran aunty Rahma! Aunty Rahm.........
    Suduka maganar tamak'ale amak'oshi Dan ganin abinda yafi k'arfinsu.
   Shima da sauri bobo yabar abinda yakeyi yad'ago, yayinda Rahma ALLAH yabata nasarar mik'ewa daga jikinsa.
     Bobo ya k'ank'ance idonsa dasukayi jaa yana kallonsu khairiyya dasukayi tsuru²,  yasan tabbas idan yayi magana saiya fallasa asirin muryarsa, to amma bazai iya k'yale yarannanba.
     Rahma tara6a tagefensu khursiyya zata fice yace karki fita.
   Cak tatsaya cikeda mamakin wannan k'arfin hali irinnasa.
    shikam kallonsa yamaida akansu khairiyya ya ce, "ku bakuda hankali Baku iya sallamabane idan zaku shiga waje?.
    Yaya wlhy bamusan kana nanba munzata ita kad'aice Dan ALLAH kayi hak'uri bazamu sakeba.
   Le6ensa yacije yama rasa mizaice musu, tsaki kawai yayi dallah kutashimin kai shashashu, haka za a kaiku gidan miji kunama mutane shirme.
     Da sauri sukayi waje, suna fita khursiyya tarufe bakinta da hannu ta shek'e da dariya, itama khairiyya dariyar tasaka, suka tafa suna cigaba da dariyarsu, saidai sukayi mai isarsu sannan khairiyya ta ce, " kai ya bobo an iya mazuran rashin gsky, nakulafa yama rasa mizaice manane shine ya koromu, dariya suka kama tuntsurewa da ita.
      Khursiyya ta ce, "yar uwa yau naga ruwan soyayya, dama irinsu ya Abdulmaleek akwai iya soyayya, amma akwai dai mazuran tsiya, badan karyaci ubanaba wlhy saina koma naga mi akeyi yanzu.
    Idanu khairiyya tazaro ta ce, " tabd'i wlhy badaniba, kingama tafiyata baza'a kaini gidan miji da karyayyar k'afaba, haka kawai su sunacin tasu soyayyar da allura ni akaima mijina jiyya yakasa nunamin.
    Rahma dake bayansu ta ce, "ALLAH ya shiryaku wlhy.
    Da sauri suka juyo ganin Rahma yasasu nufowa gareta harsuna 'Yar rigerigen tambayarta ya aikayi tafito?.
      Hararar wasa tamusu ta ce, saiya fito yaritsaku wlhy.
    Da sauri suka bar wajen itakuma tabi bayansu tana murmushi.

      Tundaga wannan lokacin Rahma bata sake bari sun had'a hanya da bobo ba har dare lokacin tafiyarsu yayi.
   Bansan miya faruba Ammi tace safna tayi zamanta anan danta tayata wasu ayyukan.
   Ina kallon bobo yayi wani murmushi mugunta, Rahma dai batace komaiba, Safna kam jitayi tamkar tafasa ihu Dan Bak'inciki.
   Rahma ta ce, "ina Nawal mutafi.
   Kinga d'iyata kuyi tafiyarku tunda weekend za'a shiga kuma dukan yaran nan za'a barsu.
   Jiki a sanyaye Rahma ta ce, " to Ammi saida safe.
    ALLAH yakaimu d'iyata kinji.
  Tunda suka fita bobo yake wata 'Yar dariyar mugunta k'asa² itadai Rahma batace dashi k'alaba saidai jikinta duk yayi sanyi.
   Da kansa yabud'e mata motar tashiga, shima yazagaya yashiga, har suka fice daga gidan baikuma cewa k'alaba, bayan yahau babban titi yana tuk'i ahankali yad'an juyo ya kalleta ya ce, "matsoraciya har an hau network d'in tsoronne?.
    Shiru tamasa kamar batajiba, murmushi yayi yasaka hannunsa d'aya yakamo nata yana murzawa, d'ayan kuma yana tuk'i dashi, batace masa komaiba bakuma ta hanashi abinda yakeyiba.
    Wai baza'amin maganaba ne my cute?.
    Idanunta tad'ago ta kalleshi ganin hankalinsa nakan titi yasa takauda kai, miye kuma kike kallona?, bobo yay maganar har yanzu idanunsa atiti.
     Nifa ban kallekaba, Rahma tafad'ad'a kamar zatayi kuka.
   Humyim yarinya zaki maganane, ainasan hanyar dazansaki maganar bara mu Isa gida dai kigani.
    Gaban Rahma ne yafad'i, saikawai hawaye yafarabin kumatunta, aranta ta ce, " wlhy ka k'aramin irinna jiya mutuwa zanyi.
   Karya kwana yayi yashiga layin gidansu, anguwar shiru babu kowa sai haushin karnuka, yay hon mai gadi yabud'e masa gate bayan sun gaisa yashige ciki damotar.
    Yana tsayawa ko kashewa bata tsaya yayiba tayi wuf tafice, sauri sauri gudu gudu tashige ciki bayan tabud'e k'ofar falon, kafin yak'araso harta shige d'aki ta kulle kanta.
    Tabama bobo dariya danhaka yashige d'akinsa yana wata 'Yar dariya.
      Tana Shiga d'akin tadafe k'irji tanama kanta dariya, wata zuciyarta ta ce, "kai Rahma akwai tsoro?, yo badole naji tsoroba, wlhy nabari mutuminnan idani zaiyi, afili tayi maganar Tanana kanta dariya.
      Wanka ta shiga  bayan tagama ta d'auro alwala tafito, shirin barci tayi sannan tahau abin sallah tayi shafa'i da wutiri, tayi addu'ointa tamik'e, aranta tana fad'in yaudai ba'a nemi shayin k'addaraba.
     Gado tahaye ta kwanta hankalinta kwance taja bargo ta lullu6a.

ABDUL-MALEEK (BOBO)Where stories live. Discover now