18

3.2K 200 1
                                    

              💖ABDUL-MALEEK!!💖
                             (BOBO)

             Bilyn Abdull ce

Pg 19

"K!, ina zakije da sassafennan?.
    Safna ta kwa6e fuska, ummi munafa da Lectures k'arfe 7:30am kuma malamin baida kirki wlhy, gashi ya CE, " test zai mana, tak'are maganar da turo baki gaba.
    Ummi ta ta6e Baki, ta ce, " shikenan jeki, amma idan kin dawo inason magana dake nida mahaifinku.
   Gaban safna yafad'i ta ce, "ummi magana kuma?, tami to?.
   " idan kindawo k'yaji, Dan inama son aikenki gidan Rahma.
   Kai ummi gidan Rahma fa kikace?, saikace wata k'anwarta.
   To tunda tarigaki aure aikin zama k'anwar tata aii, ko kina nufin dankince bak'yason mijinta bazakije gidantaba?.
   Nifa Bahaka nake nufiba ummi, kawai INA dai ganin da kunya.
  Harara ummi tasakar mata, o sai yanzu kika San kunyar?, alokacin dakikai shirin wulak'antamu kin manta da kunyar.
    Nidai ummi ALLAH yabaki hak'u, ALLAH fa yariga yarubuta itace matarsa kawai, amma ni ban wulak'antakuba, kawai ina gudun kar asakamin kaina atunkunya ne, saina dawo, tayi saurin ficewa, Dan batason jin amsar ummi, tasan halinta sarai, yanzu saita hau sama ta 6ata mata shirinta, itako awannan lokacin bata fatan abinda zai hanata fita.
   Ran ummi yak'ara 6aci, duk cikin 'yayanta babu Mara kunyar irin Safna, ita bata iya tauna magana ga mahaifaba, ta maidasu tamkar wasu k'awayenta, kodan gatan dasuka nuna matane abaya?.

Tana fita taci karo da Baseera ak'ofar gida.
   A'a kice kina nan?, dafa shirin shiga gidanku nakeyi, to waima inbanda iskanci miye natsayawa anan?, gidan bak'onkine?.
      Baseera tarufe murfin motar tana fad'in Bahaka baneba, banason nashiga mu 6ata lokacine kawai.
    Dariya safna tayi, haba k'awata aganinki zan 6ata lokacine?, kenifa k'agara nayi gari ya waye, yanzun haka jinake tamkar nayi tsuntsuwa na ganni agaban malaminnan.
    Baseera ta tuntsure da dariya kai k'awata kemafa bakida dama akan abinda kikeso, lallai guy d'innan yayi babbar sata.
     Safna tak'ara dafe sitiyarin motar, ai wlhy Basee guy d'innan ba k'aramar sata yayiminba, wlhy gaba d'aya ya haukatani, saidai idan natuno kafinni harya zauna da mata biyu nakanji raina ya 6aci, badan ina sonsaba sosai da watsar dashi zanyi.
   Shiyyasa Nima na d'auki alk'awarin saina mallakesa amatsayin miji kota halin k'ak'a, ke namiki mai kankat wlhy har yarinyarsa saina rabashi da ita, Dan dagani sai 'ya'yana nakeso mu zauna dashi.
   Hummm 'yammata ace insha ALLAHU dai.
   Safna ta gallama baseera harara, to aii dama komai insha ALLAHU ne, koko insha Baseera ne?.
   A'a Dan ALLAH karki mana sa6o mudai kisa akifar damu, kefa wani lokacin kamar bakiyi islamiyyaba haka kike.
    Banza Safna tai mata, Dan idan tabiye mata fad'a zasuyi, itakam lalla6ata takeyi tasamu arakata gun malami.
   Sun isa gidan malam amma da mutane, Dan haka suka jira a mota.

.*.*.*.*.*.*.*.*.*.*.*
    Bobo a police tetion yasaka 'yan sanda gaba sai masifa yake musu, wai basu san aikinsuba.
    Haba Dan ALLAH wai mikuka maida kankune?, yau sati nawa ace angagara nemo mai laifi, hanyafa mai sauk'ine gano koma wane d'an iskane, saboda anbaku no. d'in motarsa, wlhy nabaku nanda gobe idan ALLAH yakaimu inhar baku zomin da mai lafinnanba zan d'au mataki, Dan saina saka anta6a aikinku, tunda bakusan abinda kukeyiba...
   Sudai 'yan sanda cikinsu ya d'uri ruwa Dan sunsan kowaye Abdulmaleek, tunda bayau yafara d'ora su akan aikiba.
   Tsaki yaja yafice, afusace yashiga mota yafigeta.
   Yayi nisa atafiyarsa sai masifa yakeyi shikad'ai amota, tamkar zai ari baki.
   Wani haushine yak'ara turnik'eshi Dan ganin wani banzan Go slow mara dalili, kamar ance ya waiga idonsa yasauka akan number motar guy d'in dasuke nema.
    Jikinsa har rawa yake yad'auki waya yakira 'yansanda, saidai yana yanke wayar ana sakin Go slow d'in, da hanzari yatakema motar baya, binsa yake cikin dabara har zuwa wani kantamemen gida, ya sauke numfashi afili ya ce, "gidan Alh Sunusi Dala kuma?, kenan wannan motar tanada alak'a da gidan?.
   Wayarsa ya d'auka dake wringing 'yan sandane suke tambayarsa yana ina?.
    Kusameni gidan Alh Sunusi dala.
    Kansa ya kwantar jikin kujera, saiyanzu yagane abinda yasa 'yansandan suka kasa kama mai laifin, tabbas sunsan yanada alak'a da wannan gidan.......
    Tunaninsane yatsaya alokacin da motar 'yan sandar ta iso, bai fitoba amma yabud'e murfin motar.
   'Yan sanda biyu suka k'araso inda yake, fuska ad'aure yakallesu, nan gidan motar nan tashiga, Dan haka saikuyi aikinku.
   Cikin d'an sanda d'aya yabada wani k'ululu, baki narawa sukace nan gidan kuma?.
   Cikin daka tsawa ya ce, "e nan gidan, dama nasan kunsan Wanda ya aikata, amma kwad'ayi irin naku yasa kuka kasa d'aukar mataki, to yanzu saiku za6a, kamashi kokuma asarar aikinku......
   Kafin yarufe baki sunnufi k'ofar gate d'in gidan, dak'yar maigadi yabarsu suka shiga.
  Daidai nan Haneef yafito cikin sabuwar shiga danufin sake fita, harya fara k'ok'arin bud'e mota yadakata Dan ganin 'yan sanda.
   K'arasowa sukayi har inda yake tsaye, sallama sukai masa, ko amsasu baiyiba, saima kallon banza dayake bisu dashi.
   d'an sanda ya had'iyi wani yawu sannan ya ce, " yalla6ai u onder arrest.
   Me!, Haneeff yafad'a cikeda rainin hankali, yacigaba da fad'in Ku harkunkai matsayin dazaku shigo cikin gidanmu kuce kunzo kamani?, toma awane dalili?.
   Kayi hak'uri yalla6ai zamu maka bayani idan munje can, Dan duk abinda kafad'a anan zai iya zama hujja agareka a kotu.
     Kan uba...... Saikuma yay shiru yakasa k'arasawa, yaja numfashi kumuje zan biku abaya, yayi hakane danya kafa musu tarko.
   A'a kamuje kawai aiiba dad'ewa zakayiba.... Maganar Bobo tadaki kunnuwansu.
   Kai kuma awa?, haneef yafad'a yana kallon Bobo.
   Karka damu da matsayina, kaidai kadamu da kanka  kawai my friend.
   Cikin 6acin rai Haneef ya ce, "kadai iya bakinka k'aramin k'waro.
    Wata banzar dariyar rainin hankali Bobo yasaki, wadda zan iya cemuku yauce rana tafarko danaga dariyarsa, ya kalli 'yan sandan ya ce, mikuke jira?, yana gama fad'a yafice daga gidan.
    Cikin 6acin rai haneef ya ce, "kumuje to, ammafa yak'udiri aniyar wulak'anta d'an saurayinnan da 'yan barandarsa.
   Haneef yashiga motar 'yan sanda, bobo kuma yashiga motarsa.
   'Yan unguwar sai dad'i sukeji da ganin Haneef amotar 'yan sanda, yayinda agefe kuma tuni magulmata sunkira Alh Sunusi sunkai masa rahoton kama Haneef da 'yan sanda sukayi yanzu.
   Hankalinsa atashe  yabaro office yanufo gida.

.*.*.*.*.*.*.*.*.*.*.*.*.
    Suna nan zaune har layi yazo kansu, sannan suka shiga.
   Bayan sun gaisa da malam da'u safna ta ce, "malam......
      Da sauri yad'aga mata hannu karkice komai, tunkafin kizo sud'an tsito sun sanar dani komai.
   Kin kamu da son wani saurayi, kinkumasa ayimiki bincike akansa, yanada mata ba'a dad'e dayin aurenba, kuma yata6a aure matar tamutu harda 'ya atsakaninsu, koba hakaba?.
    Cikin mamaki da rawar jiki Safna ta ce, " to amma ALLAH ya gafarta malam ta INA kasan wannan?.
   Malam da'u yatuntsure da dariya, kai yaro yarone dai, kedai fad'i buk'atarki kawai 'yammata kiga aiki da cikawa.
     Cikin tsoro Safna ta ce, "malam dama inaso shi wannan saurayin yazo dakansa gidanmu ya ce, " yana sona, kuma yasaki matarsa Dan wlhy inada kishi sosai malam, kuma inason sa sosai har inaji idan ban sameshiba zan iya mutuwa wlhy, Dan ALLAH malam ataimaka mini.
   Malam da'u ya ce, "babbam taimako aljihunki 'yammata.
   Baseera da dama tasaba indai bin malamine, hankalinta kwance ta ce, " malam kaima Kasan kud'i ba matsalarmu bace aii, inhar buk'ata zata biya to kad'auka kasamu kud'i konawane.
  Malam da'u ya wangale bakinsa dake cike da damzar goro, wasu hak'oranma sun fita, ya ce, "baseera indai kece aii saidai nafad'ama wani, Dan haka kisanar da k'awarki tagama samun abin sonta.
  Wani faranti yajawo dake cike da k'asa, yafara Zane Zane yana motsa baki, bayan yagama yamaida kallonsa Kansu, kince ya sunansa?.
   Safna ta CE, " nidai bobo nasani, amma Wanda nasaka yamin bincike akansa ya  ce, "Abdulmaleek.
   Malam da'u yakuma maida kansa k'asa, shiru yayi Dan shikad'ai yasan miya gani, to ammafa yana fad'a mata gsky bazata sakar masa nairoriba, gata kallon d'aya zaka mata kagane kud'i sun jik'ata, Dan haka ya canja shawara, ya ce, " zaki gansa anan kusa kam, saidai bazan fad'a miki ranarba, sannan kuma saikun had'u zan fara aiki akansa, ga wannan yazama kwallinki, wannan kuma hoda.
   Kar6a Safna tayi tai godiya.
  50k suka ajiye masa suka tafi suna godiya.

Na ce, "hummmm.

.*.*.*.*.*.*.*.*.*.*.*.
        Bobo har police tetion yaraka 'yan sanda, saida aka gark'ame Haneef Wanda tuntini hankalinsa yafara tashi, yaza'ai  kamarshi d'an gata ace anakawoshi nan gurin?, gashi sun kar6e masa waya bare yakira dad nasa yasanar MASA halin dayake ciki.
    Yad'au alk'awarin Indai yafita agurinnan saiya wulak'anta yan sandar nan da saurayin nan.
      
Saida yayama police d'in nanan gargad'i sosai akan wlhy kowaye yazo karsu bada belin Haneef, sannan yawuce yanufi office d'insa, yanason fara shirya yanda zasu shiga kotu.
    
+
   Yaduk'ufa sosai wajen latsa lap-top, gaba d'aya hankalinsa yana wajen binciken family d'in Alh Sunusi Dala, da sauri yad'ago danjin an ta6ashi, jar uban nanan kai yafad'a cikin ihun farin ciki, rungume juna sukayi shida bak'on nasa.
   Ammar yaushe a k'asar?.
   Ammar yay dariya wlhy mutumin jiya da daddare, shiyyasa yau naimaka sakko amma natarar kafita.
   Kabari kawai wlhy naje wajen yaranka ne sukamamin wani d'an iskan mutum.
   Kai Bobo kana nandai baka canjaba?, yanzu kuma wa'aka kafama tarko ne?.
   Wani murmushi bobo yasaki, kamar mai rad'a ya ce, d'a gurin Alh Sunusi Dala!.
   Ammar yad'an zaro ido, Bobo Kasan kuwa sunanwa ka fad'amin?.
   Kwarai kuwa nasani, ni kam ainafi kowa farincikin dawo warka wlhy, inason kaima yaranka magana su k'ara gark'ameminshi sosai, Dan ranar litinin nakeson mufara sharia.
   Baka da damuwa da hakan abokina.
   Yes sir!, Bobo yafad'a yana sarama Ammar.
  Dariya ammar yayi yace d'an iska, ALLAH dai ya shiryaka, duk kabi katakurama 'ya'yan manyar garinnan, ina baby Nawal da amarya?.
   Saida ya sauke numfashi sannan ya ce, "suna lfy.
   Masha ALLAH, kasanar da amarya zanshigo weekend cin abincin amarci, daganan naga amaryar tamu, tunda ALLAH baisa ansha biki daniba.
  ALLAH ya kawoka Bobo yafad'a.
  Daga nana hirarsu suka cigaba dayi, dagani kasan sunyi bala'in shak'uwa da juna.

*Waye Ammar?.*
    Ammar Khaleed Adam, d'ane ga Alh Khaleed Adam, abokin Appa na k'ut da k'ut wanda yayma Rahma k'yautar mota ranar walimar makaran tarsu, su 7 mahaifansu suka haifa, shine na biyar agidansu, yanada yayye maza da mata su hud'u, sai k'anne biyu mata, Ummy matar ya Hamza dakuma autarsu Lubna ita sa'ar su khairiyyace.
   Tare sukayi karatu da Bobo tundaga primary har secondary, daganan kowa Yakama inda yafi wayau, Bobo yatafi karatun lauya, shikuma yafad'a aikin 'yan sanda, ayanzu haka shine Qumissioner of police na jihar kano, sun shak'u sosai da Bobo, bashida wani aboki sai Ammar da yayyensa.
   Duk wani aiki da Bobo yarikito Wanda yake buk'atar tsaro to Ammar ne ke taimaka masa, yanzuma yayi wata 'Yar tafiyane ta wata biyu, shiyyasa baisamu damar halartar bikin Bobo ba.
   Shima matarsa d'aya da yara biyu duk maza.
  Wannan kenan.............

ABDUL-MALEEK (BOBO)Where stories live. Discover now