Safna cikin barci taji kamar Rahma tayi k'ara amma daga baya kuma saitaji shiru, d'an tsaki tayi tareda gyara kwanciyarta .
      Safna lol🤣😜.

Nakai dubana ga agogon falon k'arfe 3:34am araina nace dukdai rashin imaninsa ai yanzu ya sarara mata, cikin sand'a na nufi d'akin amma sainaji k'ofar gam😒mutuminku fa yarufe k'ofa dankar naga 6arnar daya tafka, inagadai yana tsoron kar 'yan gidan billy ladan suji labarine sufad'ama Safna, dantanada masoya awanga gida lol.😘
      Ta kafar mukulli nasamu na d'an lek'a, kunsandai bilynku akwai d'an Karen naci, lallashi na hango bobo nayi, saboda kukan wahala da Rahma takeyi, sai saka mata albarka yakeyi  da kalaman soyayya masu sanyin dad'i, _wad'anda ba'ayima ballagazar mace adaren farko, ALLAH dai yarabamu damasu halin akuyoyi._😏
     Saida yaga barci ya d'auketa, Wanda nakeda tabbacin barcin wahalane, ahankali yazame kanta daga cinyarsa yamaida saman filo, yajawo bargo Yakuma lullu6eta sannan yamik'e.
     Fuskarsa cikeda annuri yanufi bayi domin tsarkake jikinsa.
     Hak'ura nayi nadawo falo nakwanta, ko barci awa biyu nasamu nayi, kar bobo yafito yace nacika sa ido.😏🤥.

*_washe gari._*
       K'arar bud'e k'ofarne yatadani da asubahi, bobone naga yafito daga d'akinsa sanye da jallabiya, abinda yaban mamaki shine kwankwasa kofar d'akin Rahma dayayi, bayan kamar minti biyu Safna tabud'e k'ofar.
   Kallo d'aya yaymata yakauda Kansa Dan sanye take da rigar barci iya guywa.
    Ganin bobo tsaye yasakata d'an zaro ido my jaan lfy kuwa?.
    Wani murmushin mugunta naga yamata Wanda ita bata fahimci hakanba saima wani dad'i data ratsa zuciyarta, azatonta aikin malam yafara tasiri.
    ya ce, "pls auntynmu kid'an dafa mana ruwa tunda 'yan nefa sund'auke, Dan ALLAH maid'an yawafa bara naje masallaci.
    Duk da taji wani iri dayace mata aunty, amma saita kauda tunanin aranta ta d'akko na fara'ar dayamata tamaye gurbinsa dashi, aranta ta ce, " to komi zaiyi da ruwan zafi oho?.
    
Nidai bilynku nace hummm.

Ruwan zafin Safna tanufi kicin tad'ora sannan takoma d'aki danyin sallar asuba.
     Saida gari yad'anyi haske bobo yashigo gidan, hakan yayi daidai da fitowar Safna daga kicin d'aukeda boket dake cike daruwan zafi yanata turiri.
    Ya ce, "yauwa auntynmu sannu da k'ok'arifa, lallai wannan jiyya dakikazo tayi amfani Dan yanzune zakiyi jiyyar gsky.
   Cikin rashin fahimtar kalamansa Safna take kallonsa, ta daure ta ce, " wai batada lfy ne?.
    Kibari kawai batajin dad'in wlhy, Dan adaren jiya girma ya risketa, baijira cewartaba yad'auki boket d'in yanufi d'akinsa yana murmushinsa.
    Binsa Safna tayi da kallo cikeda so da k'auna azuciyarta ta ce, "to wane kuma irin girmane yariski Rahman?, komi yake nufi oho, shidai bazaima mutum magana sak ba saidai amurd'e tak'are zance da ta6e baki had'eda d'aga kafad'a alamar sudai suka sani.
      A d'akin bobo kuwa yanacan ya had'a ruwa maid'an zafi abayi, bayan yagama yafito tareda nufar gado Inda Rahma ke kwance tana barci, zama yayi abakin gadon kusada ita, sai faman mirmushi yakeyi, yakai hannu yana shafa fuskarta ahankali, aransa ya ce, " lallai d'an Hakim Daka raina shike tsonemaka ido, kullum yanama Rahma kallon yarinya k'arama saigashi adaren jiya tabashi dukkanin farin cikin daya dace, lallai shikam yakasance mai sa'a..
    Ahankali Rahma tabud'e idanunta dasuka kumbura saboda kuka, takai dubanta ga bobo dake zaune kusada ita yana shafa fuskarta, aranta ta ce, "dubi yanda yake farinciki babu ruwansa bayajin ciwon komai, amma ni ganinan ko motsawa banasonyi saboda azaba....... d'ago idon da bobo zaiyi suka had'a ido da Rahma, da sauri tamaida nata ta lumshe.
     Cikin muryarnan tasa mai dad'i ya ce, " aina ganki, Ashe kin tashi?.
   Itadai shiru tayi bata tankaba.
   Yad'an murmusa tareda janye bargon datake ciki.
    Da sauri tazabura zata tashi, saikuma takoma ta kwanta tana fad'in wayyo zafi.
   Saurin tallafota yayi zuwa jikinsa, yasaka hannu ya share mata hawayen dasuke zurara, cikin tausayawa ya ce, "sorry my cute ALLAH yay miki albarka kinji, lallai kinci sunanki Rahma, _Rahmar ALLAH_ nagodema ALLAH daya azurtani da samunki alokacinda banyi zatoba, Rahma kingama mallakata da komai nawa, ked'in wata abuce mai daraja daga cikin rayuwata, nabaki dukkan ragamata kijani inda kikeso kikuma yi yanda kikeso dani, daga yau *Abdulmaleek* nakine ke kad'ai da yaranmu, ina rok'on *_Ubangin Al'arshi ya albarkaci rayuwarmu ya saukar da albarka da soyayya nagartacciya mai tsafta arayuwarmu._*
    Rahma wlhy bamma San Kalmar dazanyi amfani wajen gode mikiba, saidai inaso kisaka aranki *_Abdulmaleek_* yana sonki da k'aunarki marar adadi, I luv you so much my cute, I luv you, I luv you, I luv you 4ever, yak'are maganar da sumbatar goshinta💋.
     Wani murmushine yasu6ucewa Rahma Wanda bata shirya yinsaba.
   Bobo ya rungumeta, acikin kunnenta ya ce, " lallai murmushinki ya nunamin kin kar6i soyayyata ngd sosai.
    Sunkutarta yayi sai bayi, jin asakata cikin ruwan zafi ga wani rad'ad'i daya ratsata yasakata k'an k'ameshi tana fad'in wlhy da zafi.
    Kinga yi hak'uri wannnan zafin dakikeji zai daina, idan baki shiga ruwanba akwai damuwa kinji, cikin lallashi da kalamai masu dad'i wad'anda Rahma bata ta6a tunanin bobo yanadasuba yake mata.
    Cikin hikima da dabara yagasata, saida ya tabbatar taji dad'in jikinta sannan yafito yabarta dantayi wankan tsarki.
     Katifar yajuya Dan dukta d'an 6aci da jini, yacire zanin gadon ya sauya wani.
    Babu dad'ewa itama tafito daga bayi, sai duk'ar dakai takeyi saboda kunya.
   Shi dariyama tabashi, abin sallah yashinfid'a mata, tasaka doguwar Riga da hijjaf tayi salan, shikuma yana zaune abakin gado yana jiranta.
     Tana idarwa tayi addu'a, d'an kallonsa tayi fuska a marairaice ta ce, "bacci nakeji".
         Da sauri ya ce, " zoki kwanta abinki my cute, ai yau ranarkice ke kad'ai.
   Tashi tayi tacire hijjab ta kwanta, shima yaje bayanta ya kwanta tareda rungumota jikinsa.
    Wata ajiyar zuciya tasaki, muryarta na rawa ta ce, "Dan ALLAH kayi hak'uri wlhy akwai wahala.....
    Tabashi dariya amma saiya gimtse, ya ce, " matsoraciyata kwantar da hankalinki kinji, barci zamuyi ni babu abinda zan miki.
    Dukda bata yarda dashiba amma tad'anji dad'i.
   Zuwa 'yan mintuna barci yakwashesu suduka.............


💃✈ _jirgin so zaya tashi ked'ai ake jira 'Yar gata Rahman bobo kece da sarauta._😂😂
      *Yau ranarkuce masoya Rahman bobo*❤❤❤❤😘🙋🏼

.   人
. (___)
. ┃口┃
. ┃口┃
. ┃口┃
. ┃口┃.      人.           
. ┃口┃. .-:'''"''";-.  人
. ┃口┃(*(*(*|*)*))(__)
  ┃ - ┃║∩∩∩║. |口||┃
. ┃┃┃┃┃┃┃┃┃┃. |三||┃
. ┃┃┃┃┃┃┃┃┃┃. |三||┃
​بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم​
Its another yaomal jumu'ah! May Almighty Allah make it easy for us, purify our mind, put joy in our  hearts , increase our iman, elevate us beyond our expectations.(Amin thumma Amin.)

Juma'at mubarak.🕌🕌🕌

ABDUL-MALEEK (BOBO)Where stories live. Discover now