ABDUL-MALEEK (BOBO)

By BilynAbdull

203K 11.3K 90

Labarin mai nuni da muhimmancin biyayya ga iyaye, gujema son zuciya, soyayya, zuminci, tare da cakwakiya tsak... More

1
2
3
4
5
6
7
8
9
10
11
31
12
13
14
15
16
17
18
19
20
21
22
23
24
25
26
27
28
29
30
32
33
34
35
37
38
39
40
41
42
43
44
45
46
47
48
49
50
51
52
53

36

4.4K 234 2
By BilynAbdull

             💖ABDUL-MALEEK!!💖
                             (BOBO)

             Bilyn Abdull ce

Pg 37

Daga ita sai zani d'aurin k'irji, ya ajiye hijjabin gefe shima yazauna yana kallonta, yayinda itakuma taduk'ar dakai k'asa idanunta cike da kwalla.
     Tashi yayi daga bakin gadon, yajawo d'an k'aramin tebir na gilas dake gaban kujera ya zauna a agabanta suna fuskantar juna, saida yay mata kallon tsaf sannan yasaka hannu yad'ago ha6arta.
     Idanunta talumshe, kwallan datake mak'alewa suka zubo, yad'an lumshe ido yabud'e akanta, murya k'asa k'asa ya ce, "wai miye damuwarkine?, shin kukan nan bazai k'arebane?, kokuwa ban cancanci sanin matsalarkiba?.
      Girgiza kai tayi alamar a'a.
   Ya ce, " nafison kimin maganar da bakinki.
    K'ara matso hawayen tayi muryarta na rawa ta ce, "babu komaifa.
   Ya ce, " amma kike yin kuka?, kinga fad'amin kinji my cute.
    Yanda yaymata maganar cikin muryar lallashi saitaji sanyi aranta, wannan yabata kwarin gyuywar kallonsa, ta d'an kauda idonta sannan ta ce, "Dan ALLAH ya Abdulmaleek miye had'inka da aunty Safna?.
              Tabashi dariya kwarai da gsk, amma saiya dake, yad'an tsura mata ido nawani lokaci kamar mai nazarinta, batareda yabata amsartaba yamik'e tsaye, doguwar rigarsa yacire yarage dagashi sai gajeren wando.
    Itadai satar kallonsa takeyi da mamaki, tamasa tambaya amma yashareta yacigaba da harkar gabansa.
    Fita taga yayi, bayan kamar minti 3 saigashi d'aukeda fresh milk da cup, sake zama yayi akan tebir d'in, yatsiyaya fresh milk a cup, itadai tana kallonsane kawai, saida yacika kofin taf sannan yamik'a mata, girgiza kanta tayi ahankali ta ce, " nak'oshifa.
    Yanzu d'inma baitanka taba, saidai yakai kofin saitin bakinta, yanda yatsareta da mayun idanunsa wad'anda ayanzu suka sake canja kala yasata dole tabud'e baki tasha, haka yayta bata tanasha badan tanasoba, data janye bakinta saiya had'e fuska dole nacigaba da kar6a, ahaka dai harta shanye tas, shima zubawa yayi yana sha yana kallonta, itadai kanta na k'asa tana wasa da zoben hannunta.
    Bayan yagama yamik'e ya ajiye cup da kwalin fresh milk adurowar gefen gadon, bayi yashiga yayi brush, ya umarceta itama dataje tayi, sanin datayi akwai sababbin brush a bayinsa dayakan ajiye yasa batayi musuba yashiga, aiko tararwa tayi ya ajiye mata sabo a Leda, tad'auka ta6are tayi brush abinta sannan tafito.
      Abakin gado ta iskeshi zaune yana kashe wayoyinsa, yad'ago ido ya kalleta, hau gado ki kwanta mana ko bakyajin barcine?.
     Kaita jinjina masa alamar eh.
    Murmushi yayi ya ce, "karkidamu kwanta barcin zaizo, ko kin manta gobe kunada hidima agidan Appa.
     Tunowa da gobene zasuje gidan Appa Dan k'arasa shirye shiryen bikinsu khursiyya  yasakata hayewa gadon, saidai gabanta sai fad'uwa yakeyi, Dan ita lamarin bobo yau tsoro yake bata wlhy.
     Hakadai ta kwanta tamkar wata munafuka ta k'udundune waje d'aya, yad'an kalleta ya girgiza kai sannan yagyara kwanciyarsa shima.
      Kwanciya yayi sosai tareda Jan bargon ya lillu6e kamar yanda tayi, jawota yayi jikinsa, yay mata k'yak'yk'yawar runguma wadda ita kanta saida taji yarrrrr, daurewa tayi tadake Dan bataso tanuna masa tsoronta afili, saidai tamakaro Dan tuni bobo ya harbo jirginta.
    Jitai yana mata wasu abubuwa sa6anin hankalinta, tunda take dashi bai ta6a mata hakaba, tuni k'irjinta yafara dukan Tara Tara.
    Hawaye tafarayi ahankali kuma tafara sheshshekar kuka wadda tadawo dashi hankalinsa, cikin muryar kuka ta ce, "Dan ALLAH kayi hak'uri, d'an murmushi yayi sannan yajuyo da ita suna fuskantar juna dukda dai acikin duhu suke, cikin wata irin murya dabata ta6a jinsa da itaba yake maga, cikin kunnenta ya ce, " plss Rahma ki daure ki mallaka min kanki, karki manta nata6a fad'a miki inaso da sauri shiyyasa nakeyi da sauri, inaso na numa duniya ked'in dabance kuma kin cancanta, sannan kuma kinmini tanbaya d'azun tom yanzufa zanbaki amsar tambayaki, amma kafin sannan kema zan tanbayeki, Rahma kina kishi nane?.
     Tambayar yabata kunya Dan haka taisaurin sinne kanta ak'irjinsa daketa tashin k'amshi mai saka zuciyarta nutsuwa, yanda take fidda numfashi ak'irjinsa saiyakejin dukkan ga6o6in jikinsa sundaina aiki, yasa hannayensa duka ya rungumota sosai tareda mannata da k'irjinsa bayan ya zame zanen data d'aura.
    Wata wawuyar ajiyar zuciya suka sake gaba d'aya, bai zauna 6ata lokaciba yafara bata hot kisses masu rud'ar da sabon shigarsu, masukuma k'ara k'aimi ga Wanda yasaba, to a6angaren Rahma dai rawar jiki take masa, ganin yanda tarikice masa ya lalubi kunnenta cikin sark'ewar murya ya ce, "my cute kinutsu bazan cutar dakeba, duk Wanda aka kira jarumi to kitabbata yakasance mai jarumtarne, Nima nakai mak'urar tik'ewar dabazan iya hak'uriba plz helf me my life.....
      Kuka Rahma tafarayi ahankali, damasa magiyar yayi hak'uri Dan ALLAH, amma ina hankalin mutumin naku yagushe, bayajinta ko kad'an, k'ok'arin Isar da sak'wanni kawai yakeyi.
    Bata ankaraba taji yafara addu'ar saduwa da iyali kamar haka.👇🏻
   *_“Bismillaahi, Allaahumma jannibnashaid'ana, wajannibshaid'ana maa razak'tana”._*
     Rahma ta kwalla k'ara data sakani kwasa aguje nayo waje, bobo yagama aiki, shima dukda baya cikin hayyacinsa saida yay nasarar saka tafin hannu yarufe mata bakinta.
        Afalo na rak'u6e tamkar Minafuka, kukan Rahma danake jiyowa Nima yasakani hawaye, babu sunan Wanda bata kiraba ya taimaketa har Nawal yau saida Rahma takira amma babu mataimaki sai ALLAH.

Safna cikin barci taji kamar Rahma tayi k'ara amma daga baya kuma saitaji shiru, d'an tsaki tayi tareda gyara kwanciyarta .
      Safna lol🤣😜.

Nakai dubana ga agogon falon k'arfe 3:34am araina nace dukdai rashin imaninsa ai yanzu ya sarara mata, cikin sand'a na nufi d'akin amma sainaji k'ofar gam😒mutuminku fa yarufe k'ofa dankar naga 6arnar daya tafka, inagadai yana tsoron kar 'yan gidan billy ladan suji labarine sufad'ama Safna, dantanada masoya awanga gida lol.😘
      Ta kafar mukulli nasamu na d'an lek'a, kunsandai bilynku akwai d'an Karen naci, lallashi na hango bobo nayi, saboda kukan wahala da Rahma takeyi, sai saka mata albarka yakeyi  da kalaman soyayya masu sanyin dad'i, _wad'anda ba'ayima ballagazar mace adaren farko, ALLAH dai yarabamu damasu halin akuyoyi._😏
     Saida yaga barci ya d'auketa, Wanda nakeda tabbacin barcin wahalane, ahankali yazame kanta daga cinyarsa yamaida saman filo, yajawo bargo Yakuma lullu6eta sannan yamik'e.
     Fuskarsa cikeda annuri yanufi bayi domin tsarkake jikinsa.
     Hak'ura nayi nadawo falo nakwanta, ko barci awa biyu nasamu nayi, kar bobo yafito yace nacika sa ido.😏🤥.

*_washe gari._*
       K'arar bud'e k'ofarne yatadani da asubahi, bobone naga yafito daga d'akinsa sanye da jallabiya, abinda yaban mamaki shine kwankwasa kofar d'akin Rahma dayayi, bayan kamar minti biyu Safna tabud'e k'ofar.
   Kallo d'aya yaymata yakauda Kansa Dan sanye take da rigar barci iya guywa.
    Ganin bobo tsaye yasakata d'an zaro ido my jaan lfy kuwa?.
    Wani murmushin mugunta naga yamata Wanda ita bata fahimci hakanba saima wani dad'i data ratsa zuciyarta, azatonta aikin malam yafara tasiri.
    ya ce, "pls auntynmu kid'an dafa mana ruwa tunda 'yan nefa sund'auke, Dan ALLAH maid'an yawafa bara naje masallaci.
    Duk da taji wani iri dayace mata aunty, amma saita kauda tunanin aranta ta d'akko na fara'ar dayamata tamaye gurbinsa dashi, aranta ta ce, " to komi zaiyi da ruwan zafi oho?.
    
Nidai bilynku nace hummm.

Ruwan zafin Safna tanufi kicin tad'ora sannan takoma d'aki danyin sallar asuba.
     Saida gari yad'anyi haske bobo yashigo gidan, hakan yayi daidai da fitowar Safna daga kicin d'aukeda boket dake cike daruwan zafi yanata turiri.
    Ya ce, "yauwa auntynmu sannu da k'ok'arifa, lallai wannan jiyya dakikazo tayi amfani Dan yanzune zakiyi jiyyar gsky.
   Cikin rashin fahimtar kalamansa Safna take kallonsa, ta daure ta ce, " wai batada lfy ne?.
    Kibari kawai batajin dad'in wlhy, Dan adaren jiya girma ya risketa, baijira cewartaba yad'auki boket d'in yanufi d'akinsa yana murmushinsa.
    Binsa Safna tayi da kallo cikeda so da k'auna azuciyarta ta ce, "to wane kuma irin girmane yariski Rahman?, komi yake nufi oho, shidai bazaima mutum magana sak ba saidai amurd'e tak'are zance da ta6e baki had'eda d'aga kafad'a alamar sudai suka sani.
      A d'akin bobo kuwa yanacan ya had'a ruwa maid'an zafi abayi, bayan yagama yafito tareda nufar gado Inda Rahma ke kwance tana barci, zama yayi abakin gadon kusada ita, sai faman mirmushi yakeyi, yakai hannu yana shafa fuskarta ahankali, aransa ya ce, " lallai d'an Hakim Daka raina shike tsonemaka ido, kullum yanama Rahma kallon yarinya k'arama saigashi adaren jiya tabashi dukkanin farin cikin daya dace, lallai shikam yakasance mai sa'a..
    Ahankali Rahma tabud'e idanunta dasuka kumbura saboda kuka, takai dubanta ga bobo dake zaune kusada ita yana shafa fuskarta, aranta ta ce, "dubi yanda yake farinciki babu ruwansa bayajin ciwon komai, amma ni ganinan ko motsawa banasonyi saboda azaba....... d'ago idon da bobo zaiyi suka had'a ido da Rahma, da sauri tamaida nata ta lumshe.
     Cikin muryarnan tasa mai dad'i ya ce, " aina ganki, Ashe kin tashi?.
   Itadai shiru tayi bata tankaba.
   Yad'an murmusa tareda janye bargon datake ciki.
    Da sauri tazabura zata tashi, saikuma takoma ta kwanta tana fad'in wayyo zafi.
   Saurin tallafota yayi zuwa jikinsa, yasaka hannu ya share mata hawayen dasuke zurara, cikin tausayawa ya ce, "sorry my cute ALLAH yay miki albarka kinji, lallai kinci sunanki Rahma, _Rahmar ALLAH_ nagodema ALLAH daya azurtani da samunki alokacinda banyi zatoba, Rahma kingama mallakata da komai nawa, ked'in wata abuce mai daraja daga cikin rayuwata, nabaki dukkan ragamata kijani inda kikeso kikuma yi yanda kikeso dani, daga yau *Abdulmaleek* nakine ke kad'ai da yaranmu, ina rok'on *_Ubangin Al'arshi ya albarkaci rayuwarmu ya saukar da albarka da soyayya nagartacciya mai tsafta arayuwarmu._*
    Rahma wlhy bamma San Kalmar dazanyi amfani wajen gode mikiba, saidai inaso kisaka aranki *_Abdulmaleek_* yana sonki da k'aunarki marar adadi, I luv you so much my cute, I luv you, I luv you, I luv you 4ever, yak'are maganar da sumbatar goshinta💋.
     Wani murmushine yasu6ucewa Rahma Wanda bata shirya yinsaba.
   Bobo ya rungumeta, acikin kunnenta ya ce, " lallai murmushinki ya nunamin kin kar6i soyayyata ngd sosai.
    Sunkutarta yayi sai bayi, jin asakata cikin ruwan zafi ga wani rad'ad'i daya ratsata yasakata k'an k'ameshi tana fad'in wlhy da zafi.
    Kinga yi hak'uri wannnan zafin dakikeji zai daina, idan baki shiga ruwanba akwai damuwa kinji, cikin lallashi da kalamai masu dad'i wad'anda Rahma bata ta6a tunanin bobo yanadasuba yake mata.
    Cikin hikima da dabara yagasata, saida ya tabbatar taji dad'in jikinta sannan yafito yabarta dantayi wankan tsarki.
     Katifar yajuya Dan dukta d'an 6aci da jini, yacire zanin gadon ya sauya wani.
    Babu dad'ewa itama tafito daga bayi, sai duk'ar dakai takeyi saboda kunya.
   Shi dariyama tabashi, abin sallah yashinfid'a mata, tasaka doguwar Riga da hijjaf tayi salan, shikuma yana zaune abakin gado yana jiranta.
     Tana idarwa tayi addu'a, d'an kallonsa tayi fuska a marairaice ta ce, "bacci nakeji".
         Da sauri ya ce, " zoki kwanta abinki my cute, ai yau ranarkice ke kad'ai.
   Tashi tayi tacire hijjab ta kwanta, shima yaje bayanta ya kwanta tareda rungumota jikinsa.
    Wata ajiyar zuciya tasaki, muryarta na rawa ta ce, "Dan ALLAH kayi hak'uri wlhy akwai wahala.....
    Tabashi dariya amma saiya gimtse, ya ce, " matsoraciyata kwantar da hankalinki kinji, barci zamuyi ni babu abinda zan miki.
    Dukda bata yarda dashiba amma tad'anji dad'i.
   Zuwa 'yan mintuna barci yakwashesu suduka.............


💃✈ _jirgin so zaya tashi ked'ai ake jira 'Yar gata Rahman bobo kece da sarauta._😂😂
      *Yau ranarkuce masoya Rahman bobo*❤❤❤❤😘🙋🏼

.   人
. (___)
. ┃口┃
. ┃口┃
. ┃口┃
. ┃口┃.      人.           
. ┃口┃. .-:'''"''";-.  人
. ┃口┃(*(*(*|*)*))(__)
  ┃ - ┃║∩∩∩║. |口||┃
. ┃┃┃┃┃┃┃┃┃┃. |三||┃
. ┃┃┃┃┃┃┃┃┃┃. |三||┃
​بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم​
Its another yaomal jumu'ah! May Almighty Allah make it easy for us, purify our mind, put joy in our  hearts , increase our iman, elevate us beyond our expectations.(Amin thumma Amin.)

Juma'at mubarak.🕌🕌🕌

Continue Reading

You'll Also Like

31.4K 6K 99
Chinese Title - 如果月亮不抱你 English Title - If The Moon Won't Hold You Original Author - 六盲星 Status in COO - 71+3 Extras Update schedule - Daily Start Da...
1.7M 69.4K 79
ငါလား.... စိတ်ချ...... နိဗ္ဗာန်ရောက်ရင်လည်း မင်းကိုပဲ ချစ်နေအုံးမှာ.......... သုနေတင်ထွဋ် ကမ္ဘာပျက်သလို လေပြင်းမိုးသံတွေထ...
289K 7.2K 75
တောင်ပေါ်သားနဲ့ မြေပြန့်သူ ဇာတ်လမ်းလေးပါရှင့်