Chapter Thirty Two

116 8 2
                                    

🎓
🎗️🎗️🎗️🎗️🎗️🎗️🎗️🎗️🎗️🎗️
𝐁𝐀𝐑𝐑𝐈𝐒𝐓𝐄𝐑 𝐈𝐁𝐑𝐀𝐇𝐈𝐌 𝐊𝐇𝐀𝐋𝐈𝐋
                         ♠️

𝑊𝑟𝑖𝑡𝑖𝑛𝑔:✍️ 𝐵𝑦
𝐍𝐚𝐟𝐢𝐬𝐚𝐭 𝐈𝐬𝐦𝐚'𝐢𝐥
(𝐹𝑒𝑒𝑛𝑎ℎ 𝐽𝑖𝑘𝑎𝑟 𝐿𝑎𝑤𝑎𝑙 𝐺𝑜𝑚𝑎)

*بسم الله الرحمن الرحيم*


𝐅𝐄𝐄𝐍𝐀𝐇 𝐖𝐑𝐈𝐓𝐄𝐑'𝐒 𝐀𝐒𝐒𝐎📖
®Ɗ𝚊𝚢𝚊 𝚝𝚊𝚖𝚔𝚊𝚛 𝚍𝚊 𝙳𝚞𝚋𝚞💪✓

𝗝𝗜𝗞𝗔𝗥 𝗟𝗔𝗪𝗔𝗟𝗜 𝗖𝗘✍️

𝗪𝗮𝘁𝘁𝗽𝗮𝗱: 𝗨𝗺𝗺𝘂𝗗𝗮𝗵𝗶𝗿𝗮𝗵👈

         \𝗙.𝗪.𝗔📚/

𝙰𝙻𝙷𝙰𝙼𝙳𝚄𝙻𝙸𝙻𝙻𝙰𝙷! 𝙰𝙻𝙷𝙰𝙼𝙳𝚄𝙻𝙸𝙻𝙻𝙰𝙷!! 𝙰𝙻𝙷𝙰𝙼𝙳𝚄𝙻𝙸𝙻𝙻𝙰𝙷!!!
𝐴𝑙𝑙𝑎ℎ 𝑛𝑎 𝑔𝑜𝑑𝑒 𝑚𝑎𝑘𝑎 𝑑𝑎 𝑘𝑎 𝑏𝑎𝑛𝑖 𝑑𝑎𝑚𝑎𝑟 𝑟𝑢𝑏𝑢𝑡𝑎 𝑤𝑎𝑛𝑛𝑎𝑛 𝑙𝑖𝑡𝑡𝑎𝑓𝑖𝑛 𝐵𝑟𝑟. 𝐼𝑏𝑟𝑎ℎ𝑖𝑚 𝐾ℎ𝑎𝑙𝑖𝑙,  𝐴𝑙𝑙𝑎ℎ 𝑘𝑎 𝑏𝑎𝑛𝑖 𝑖𝑘𝑜𝑛 𝑟𝑢𝑏𝑢𝑡𝑎 𝑎𝑏𝑖𝑛 𝑑𝑎 𝑧𝑎𝑖 𝑎𝑚𝑓𝑎𝑛𝑖 𝐴𝑙'𝑢𝑚𝑚𝑎𝑛 𝑚𝑢, 𝑘𝑢𝑠𝑘𝑢𝑟𝑒𝑛 𝑑𝑎 𝑧𝑎𝑛 𝑦𝑖 𝑎𝑐𝑖𝑘𝑖 𝑘𝑢𝑚𝑎 𝐴𝑙𝑙𝑎ℎ 𝑘𝑎 𝑦𝑎𝑓𝑒 𝑚𝑖𝑛 𝐴𝑚𝑖𝑛 🤲 𝑦𝑎 𝐴𝑙𝑙𝑎ℎ.

𝗦𝗔𝗗𝗔𝗨𝗞𝗔𝗥𝗪𝗔
𝑁𝑎 𝑠𝑎𝑑𝑎𝑢𝑘𝑎𝑟 𝑔𝑎 ƴ𝑎𝑛 𝑢𝑤𝑎𝑛𝑎 𝑚𝑢𝑠𝑢𝑙𝑚𝑎𝑖 𝑏𝑎𝑘𝑖 ɗ𝑎𝑦𝑎.

       𝗕𝗢𝗢𝗞 𝗧𝗪𝗢

.

_______________________________

        𝗖𝗛𝗔𝗣𝗧𝗘𝗥 𝗧𝗵𝗶𝗿𝘁𝘆 𝗧𝘄𝗼

________🎓 Bayan sati Uku da faruwan abun Hutun su Halwa ya ƙare, ta koma school yanzu bata cika zaman gida ba, tunda yanzu sauran su ɗan watanni ne su ƙarashe, karatu suke yi sosai.

     Sai ga Zainab wani ranan asabar ta kawo musu ziyara, ai kuwa sun yi farin ciki matuƙa, ranan wuni suka yi hira har yamma kafin Aliyu yazo ya ɗauke ta, sun rabu cike da kewar juna

Washe gari kuma sai ga iyayen Haris sun zo wai ganin Husna, tare da matan Haris ɗin da wasu makusanta cikin Familyn su, duk da kuwa da yawan su ganin ƙwaƙwaf suka zo yi

Tarba me kyau Halwa da Saleema suka yi musu

Tunda suka zo Mamy da Daddy suka naniƙe Husna ko sakin ta sun ƙi yi, dayake har ciki Daddy yashiga, ƙaunar yarinyan sosai yashige su, yanzu basu da abunda suke tunawa sai ita, tunda yanzu ɗan su yana magarƙama, har hawaye Mamy take share wa idan ta kalli Husnan, tana jin soyayyar yarinyan sosai aranta duk da kasancewar ta shegiya, amma su suna son ta a matsayin jikar su

Sun roƙi Halwa taba su ita su tafi da ita, amma firr Halwan taƙi, sai ma faɗa musu tayi ta kyautar da ita yanzu, don haka su yi haƙuri

Babu yanda zasu yi haka suka haƙura, sai dai sun sake neman alfarman zasu riƙa ɗaukan ta tana musu hutu.

Da zasu tafi Daddy ya ajiye masu kuɗi me yawan gaske, duk da Halwa taƙi amsa, sai Khalil ne yace "ta'amsa" tukun ta amsa.

Bayan kwana biyu kuma sai ga Mamy ta sake dawowa da kaya niƙi-niƙi, wai ta kawo ma Husna ne, har da Ahmad sai da takawo mishi nashi

BARRISTER IBRAHIM KHALILWhere stories live. Discover now