first step

164 15 1
                                    

My fans na San na Miki laifi na rashin posting da ban yi na kwana biyu Haka ta faru sakamakon gogewa da part din Yake idan na rubuta har kusan sau uku Ina rubutawa Amma Yana goguwa , pls kuyi hakuri  take 💓 heart   Zanyi kokari in muku post jibi inshallah .
Tnx alot to my fans day are here and there

Bayan kwana uku
     Hango muku yareema nayi zaune Akan kujera a gefensa kuwa ya abdullah nee a dayan gefe inspector Usman nee sai detective dake tsaye a gaban white board hannunsa rike da Jan marker Yana bayani  rubutu yayi sannan yayi underline din sunan haj Kareema na annabi ya CE  senator is our answers to our questions Don Haka Dole nee mu bibiye komai a rayuwarta her life style family ,friend  mutane da take Hulda dasu a office a gida masu Mata aiki da masu gadi duka zamu Sami bayani Akan su da filayen da take yawan zuwa  don shine mafi hanya da zamu kamota hannun mu don last chance din muce ,tafa Masa sukayi suna Jin jina Masa tashi yareema yayi yace  ba sentor CE kawai abun zargin mu Danna picture din alhaji balala yayi a board yace director of atv a politcan who play dirty games  52yrs old have a wife and blessed with a daughter Khadija a spolt brat tana son chilling da Tara samari da Kuma kawayenta she x after fame  she x our Target alhaji balala wickness x is daughter Yana sonta kamar ransa so zamu bibiyi rayuwarsu gaba daysa mutane da ta fi Hulda dasu or muyi hiring mutum ya Mana wanna aikin  don ita CE kawai zai kawo alhaji balala hannun mu every move muna da shi an zuba masu lura da shi a filin aikinsa da Kuma Yara masu Masa aiki  tafawa yareema sukayi ajiye marker yayi Abdullah nee ya tashi isowa board yayi yace  wani mafita kuwa zamuyi tracking wayoyinsa wayanda muke zargi zamu samu information Akan kowa da suke waya dasu zamu saurari komai hatta contact da suke wayansu sai mu bi bayansa shima we would confirm every details zamu zagaye camera na CCTV a koina na gidan da audio na sauraro ciki da wane gida hatta da anguwan gabadaya  ,a wanna lokacin Kuma za mu samu authority daga sama na coffi Sha biyu daddare zamu binciki ko wani motar da take wucewa hakan zai Kara taimaka Mana wajen evidence da muke nema tafa masa akayi sannan inspector ya tashi yace  shekaru biyu a cikin record na tsohon dpo na Yan sanda an Sami bayani cewa an taba Kama senator sakamakon EFCC sun kamata da zuturutun kudi na 9.8 million na kudin gwamnati da ta saci an Kuma shigar da Kara a court Wanda akwai evidence ds zai iya kaita da prison Amma sai cheif judge ozine yayi dismissing case din  Batu na biyu Kuma kisai sai da akayi shekrau da suka wuce toh har yanzu dai ana kisan don watan da ya gabata an gano wani yaro da wannan signature an Masa kisan wulakanci wanda muke da DNA Akan wuyansa Wanda zamu iya  tracing in har muka lura a kowani juma'at suke kisa Nan Kuma sai safe ake ganin gawakin Akan canza Masa gari don Haka zamu zuba jamia na sirri a dubana ko wani hanya or gari ko anguwa dake cikin Kano  check up ko wani babban hanya   don bara su tsira na uku Kuma zamu tayar da case din journalist muhktar aliyu gurl Wanda shima aka kashe shi za a tayar da case idinsa sabo don abibuwa da yawa Yana nuna Mana cewa  case din Yana da hadinsa da kuma tsohon inspector dake kan case din in har aka zuba jamia masu gaskiya Akan wannan harkan Ina Mai tabbatar muku ba ra a samu damuwa ba  Amma aikin ya kasance a sirrance don they might be step ahead of us tafa Masa akayi ana jinjina gsky mgnr SA ,mgn sukayi na fahimata sannan suka fito sai yanzu na Gane Ashe underground suke  hawa mota sukayi suka raraba hanya  yareema da shigowar kenan gida bude kofar part idinsa yayi hango summya yayi Tasha kwaliya cikin takun ta na kasaita sanye take da dogon Riga light bule ya fitar da curves na jikinta gashin dokinta Wanda ta daura shi akai da ribbion Baki sai sheki take da kyali fuska Nan ta Sha artifical  make up takaliminta Nan tsayunsa kamar bara a mutu ba kallonsa tayi isowa tayi tace babe d yanzu Nan ma zan fita ka dawo zan je mu hadu da kawayena kasan na kwana  biyu ban fita ba tana wani blushing tana jujuya idonta da ko kyau shagwaban Bai Mata ba peck ta Masa sannan ta fice saita fice sanan ya saki tsaki haushinta kamar yayi Yaya ko kunya kayan jikinta bataji ba Kai idan yace zai samu Akan haleyan summaya sai da hawan Jini ya kashe  shi ,yau duk a gajiye yake Amma ko ta tambayeta ya aiki or wani Abu ita ta kawayenta take   tsaki yayi ya hau sama bude dakinsa yayi da pin sannan ya shigar cire takalminsa yayi don doka nee baya shigowa da takalma daki socks dinsa nee ya taka kan grass carpet kallon daki yake kamar meh examining dinsa sannan  shigo ajiye jakansa yayi da wayansa Akan drawer cire coat idinsa yayi Yana hanging white seelve idinsa Wanda ya bayana muscle idinsa cire kayansa yayi tare da daura towel ya nufi bayi kusan mintue talatin sannan ya fito Zama yayi a gaban dressing mirrior goge jikinsa yayi sannan yayi drying gashinsa ya keyi don ya barsa ya Sha Mata Mai sai kyali take tare da daukan Ido Haka ma yayi wa sajensa sannan ya Sha turare da roller  wando Wanda ya wuce giwansa  ya dauka tare da Riga ya saka nufar gadonsa yayi idonsa nee ya sauka a kasa hango links yayi a kasa kallon links din ya Kara yi dauka yayi Yana jujuyawa sannan ya ajiye Akan drawer tare da daukar phone idinsa shashin fulani fara ya nufa tun kwana biyu da ya wuce hajja ta koma gida za ku Sha mamaki idan nace mukj har da mijinta baba tsoho tsohon sarki Mai mulkar jahar zamfara sarki adali  Yana Mata biyu hajja itace ta farko Wanda sukayi auren soyayya Yar yare CE a Jos suka hadu a lokacin yaje service shekarunsu shidda Babu haihuwa iyayensa suka Sa sa a gaba ya auro fatimatu Zahra Yar sakin gombe kwana Fatima biyu allah ya Mata rasuwa Wanda hajja wato rukkayatu ce sanadin mutuwarta   anji mutuwar soaai especially sarki don kwana biyu da yayi da Fatima ya Gane yrnyr Mai biyayya CE Akan komai Haka  rayuwa ta cigaba da Zama bayan watanni shidda aka sake bulo Masa da auren kultum Yar kaduna ita kam sai ranar da za a daura auren Wanda saura mintuna ashirin ta rasu duk aikin rukkayatu CE Wanda ta aika jakadiyarta gun bokanta Haka sarki ya hakura da aure har shekara sannan mahafiyar SA ta dage ya auri Yar uwarsa Zahra an Kai ruwa Rana kamin ya amince don a ganinsa ta Masa yrnyr  ba a ja lokacin sosai aka SA sati biyu masu zuwa a ranar aka daura auren  rukkayatu Kamar tayi hauka ta sake aika a je Mata gun bokanta Amma sako ya iso kunnenta yayi tfy sai Nan da wata hudu zai dawo ta shiga rudani sosai kwantar Mata da hankali  jakadiya tayi ,a gefen sarki kuwa amarci Yake Sha don Zahra akwai kissa da kissing ta iya tareriyar namiji duk da kan kanuwar shekarunta Sha takwas       tun a ranar amarci cikin ya shiga jikinta Amma ba Mai laulayi Kuma baya kumburowa  kamar  ba komai  a cikin ,boka na dawowa taje aka CE bara ta samu hakan sai dai  ta mulki zuciyar mai-martaba Amma duk ranar da Zahra ta samu ciki ta haihu toh a ranar asirin zai karye tayi farin ciki sosai tana juya Mai martaba duk yanda take so  Babu bauta da baya ta sa Zahra ba Amma Allah da ikonsa Bai SA ta lura da cikin ta Hana sarki hada shimfida da Zahra komai sai ya tambayeta Izin mutane sunyi magana akai  gobe aka samu gawarsu don Haka ba a sake tukaranta da mgn cikin Zahra na wata Tara cif Rana alhamis daddare ta santalo danta fari kamar sarki da taimakon baiwarta Hanny ta gyara su suka Canaza Kaya da safe haihuwa ta zagaye koina rukkayatu na zaune labari ya zo Mata a lokacin kamar tayi hauka ,kuma lokacin asirin sarki ya Dade da karyawa wani farin ciki ya ke ji ranar sunan yaci sunan kakansa Abdullah anyi bidiri da kyauta rukkyatu kamar ta mutu don bakin ciki  Abdullah na da sekharu biyu itama rukkayatu Allah ya Bata ciki murna kamar meh ta daura  Kai Akan namiji nee zata haifa wata Tara ta Haifa mace Wanda bakin ciki taji sosai Amma ganin kyawun da kamaninta da sarki yasa ta watsar da tunainta aka SA yarinyar Fatima (fulani fara) anyi bidiri kamar ba ra a mutu ba tun haihuwar Abdullah rukkayatu tasa aka kulle mahaifar Zahra don Haka Bata sake samun ciki ba , bayan shekaru alokaci ta koyawa Fatima duk wani dabia na Mara SA Kai gashi Allah yayqiq yrnyr Mai farin jini ko wani sarakuna zakaji ana so nemawa dansu aure ko Yana son yrnyr Amma Haka zata tsaane mutmunin da abun aljihu Tass  ga uwar da shegen son kudin duk abun da zai kawo Mata cash tana so ba don ta rasa ba ko wani Abu ba ,a wata zuwan sarkin  zamfara nee ta hadu da shi ta Kuma Nemo bayani akansa inda ya samu bayani Yana da Mata daya Bata damu da hakan a lokacin kawai so take ta Ganta a matsayin matarsa da ta kuwa sanar da mahaifiyarta akayi cucuw zuwa gun boka da sarki da kyar suka samu sarkin Kano ya yarda ta auresa ,

kadan daga cikin labadin su hajja da auren fulani fara

MAGAJIN SARAUTAWhere stories live. Discover now