rescue

187 22 2
                                    

Ficewa yayi shida ya muazzam ,ya abdullah kuwa da bike ya fito tuni policawa sun iso an fara searching  tun a hanyan mall suka rabu Kashi,Kashi
A gida kuwa ummul  doc yace  a sanadin tension nee yasa ta Suma sannan ya fice Yana tausaywa wannan familyn.
             Faty da NI Zama mukayi tana gyara kwanciyarta Kar ta taba cikinta  pad idina na jawo Ina duba sai karfe Sha biyu na tashi  ajiye komai nayi sannan na kwanta a gefe ta yanda bazata  ji ciwo ba.
         Nihat POV
Dishi dishi na fara gani sake kulle Ido nayi sannan na bude idona  daki nee babba gado nee na Italian bed da mirror sai wardrobe motsin da nake kokarin yi, naji NI a daure duk yanda na so motsa kafana na kasa kusan  i hour ina  kokarin motsawa Amma na kasa  ,bude kofar da akayi nee yasa NI dagowa tuni jikina ya Kama rawa Mahmud na gani Yana murmushin mugunta shigowa yayi yace well well well lests see who I got her yana kokarin daga kaina juyar da shi nayi cikin kyama nace don't dare touch me with dat dirt u call a hand rike fuska yayi da karfi yace here me baby daga yau u belong to me ND me alone zan iya maida ke whore idina but nooh I want u all ND dat my gud for nothing brother would be gone out of our lyf ,nace nayi Dana sanin sanin ka Mahmud u re a gud for nothing  I rather kill my self than be ur wife buga NI yayi sai da nayi Kara yace dats wat u get for being stubborn baby Yana shafa kaina Wanda dankwali ko sanin inda take ban sani bayana Yana saukar da hannunsa daidai bakina na gantsara Masa cizo Mai ji da lfy arrrreh ya fada cikin Jin zafi kusan 2 minute sannan ya kalle NI yace u will pay for it bitch tofa masa yawu nayi fita yayi tare da kulle kofar har Sha biyu sannan na yi barrci
                Har daya sun duba Amma ko clue daya Basu samu ba  , inspector kuwa ba inda basu neme ta Amma ba labarinta ya zaiyi sai yanzu ya tabbatar yrny bangare wani jikinsa ne ya riga da ya saba da ita ,gida suka koma ba wani bayani dakin ya muazzam ya kaisa don ya huta he must be so worried
           Afra kanwar yareema zaune a garden karatu takeyi daga kanta tayi ganin fulani da kanta ya SA tace sannu da zuwa momy, fulani tace yawwa baby tana Hira kadan sukayi har zata tafi afra tace momy ya jikin na Abba dogarayi Basu barni in shigo kallonta fulani fara tayi tace Haka likita yace ba ason ana zuwa toh ta fada fulani fara ta bacewa ganinta, jakadiya ta shigo shashin yareema don umurcin fulani nee ta gyara komai ai gyara ta fara sai karfe 8 da rabi ta kamalla saura dakin SA shiga tayi ta fara gyara Taji budewar kofa dagowa sukayi suka hada Ido yareema da kallon Mata yake  wani kwarjini ta mai
Shi da ya saba ko fulani kallon cikin Ido ya kemata Amma wannan x diffirent shirin sunkuyawa tayi yace noh tafi kawai sake hada Ido yayi da Mata tana Mai kama da Wanda ya taba gani Amma ya kasa tunata,wanka yayi ya kwanta yau sunyi Hira da khairat,Kiran wayar da akayi da international call daga Kiran yayi  a dayan bangare akace my goodness u picked it  I was worried,I thought u left me alone yace summaya ko da janaiza na baraki iya  zuwa nee tace nooh Ina busy nee I already booked my plane next week zan zo i miss u ,my company had problem dats  why honey Hira ta ringa Mai ajiye wayan yayi ya kwanta Bai san lokacin da ta kashe ba  ,shi Kam ya rasa wani irin human nee summaya ace kana  da yah Amma ko tambayar lfyr ta batayi  Haka barrci ya kwashe su. Har safe gidan mu bamu runtsuna ba ko Ina poster nee na nihat da ransome na million 5 insp cikin kwana daya ya lalace har aka kwana biyu ba labarinta wani tashin hankali muka shiga duk na yada a gidan tv da redio,
     Har yanzu tana daure sai dai in sun kawo Mata abinci su kunceta dakyar take yarda taci abinci don har amai ,amai take ji ,idanunta sun gaji da kuka da Kiran Yan gidansu da inspector .
         Ummul Kam ba mgn sai kallon mu kullum doc kan zo ya dubata sosai yau muna zaune dukan mu har da inspector ana duba news sai ga fuskar haj Kareema suna biki da sauran su motocci guda shidda a baya kamar ance ummul ta dago idonta ya sauka Akan motan  wallahi shine ta furta,wallahi shine momy tace mene ummil tace da motan nee aka dauketa wallahi ga number motan ga scratch  kan kamar a a gefe ai kuwa kamar rubutun  suka tuna Ashe Basu bincike Mahmud da ga sentaor ba  kusan a ranar yini sukayi suna bincike Amma ba komai Dan lekan aisiri suka Nemo Amma aka tabbatar musu Mahmud na gida ,
      Kwana hudu
             Nihat POV
Kwana hudu da haka Ina cikin daki sallah ma ban samu yi ba daga abinci sai ruwa tun Ina SA Rai fitowa har na Bari
mugun tun ranar da yazo Bai sake waiwayowa ,jikina  yayi weak kirjina ciwo yake .
      Inspector kuwa cikin kwana ukun ya lalace mgnr offis ya daura Manu akai bincike yake Amma ba a samu bayanai ba ,Haka ma ya Abdullah tun da suka zo ranar da ta Bata Basu sake waiwayar gidan SA ba don su faty suna Nan Mai aiki ta kawo musu kayakin su Haka ma anty raudat ya Abu hanif shima ba abarsa ba ya bada gudumawar bodyguard idinsa masu hazaka guda goma    ,
    Inspector nee zaune cikin bar idinsa na gida wine nee a cikin Kofi Sha Yake ya rasa ya zaiyi he x going down ya kashe wayoyinsa duka komai NASA ya tsaya cak budewar kofar da akayi yasa shi dagowa yareema cikin taking kasaita sanye yake da suit da alamun daga offis yake tashi yayi ,yayi hugging idinsa yace bro yareema yace Abbi I tired contacting u meh ya faru yareema da shinshuna inspector yayi yace alamun giya naji
Inspector Wanda ya bugu yace yh Abby am drunk Yana kallon sA do u know why because of my wife x lost ban taba ji Ina sonta sai yanzu do u know how it feels to luv some body I guess u don't Ina sonta Amma ban taba fada Mata d funniest part x dat she luvs my half brother  yareema yace Abby x okay inspector yace x not okay  I only had sex once rufe Masa Baki yareema yayi sannan ya fara jansa kasancewar jikinsa yayi weak yasa Bai Musa ba sai cigaba da yayi da mgn tell her dat I luv her ,her childishness ND I was d one who stole her food the other day Haka yayi ta magaganu kwantar da shi yayi a Italian bed idinsa barrci ya kwashe shi gyara Masa kwanciya yayi sannan ya sauko kasa bar din ya nufa Yana zuwa ya hango kwalaban wine guda biyu saura kadan a shanye girigza kansa yayi wayar inspector dake gefe ya sau Kara kamar ba zai dauka yace Kar ko update aka samu dagawa yayi, a dayan gefe sulthana nee tace my boy I missedu , ko waziri yace min baka da lokaci I hope all x well ,yareema kuwa Jin muryar yayi so familiar Amma ya manta a Ina gyaran murya  yayi yace ba Ibrahim bane abokinsa nee sulthana gyaran murya tayi tace lfy dai I hope x fine yareema yace yes zazzabi nee ke damunsa Amma yanzu ya sauko tace ok take care of him meh sunan ka yareema abduljalal lamido sulthana take toh nagode idan ya tashi ka Masa ya jiki sannan ta katse wayan cire wayan yayiq daga kunnensa wani murmushi yayi wat a caring aunt  yayi mamakin Rashi nsamun pin a wannan wayan gallarey ya nufa Danna hoton yayi hoton SA NE shi da nihat na auren su kusan kala shidda sai shida su ya Abdullah suna murmushi canzawa yayi sai ga hotonsa shi da nihat da ummul a gefe da kausar da faty  zooming yayi fuskar Nan kamar ya santa Amma ya manta ko a Ina ya Santa Hala ya ringa canzawa  hoton da ya dau hankalinsa hoton inspector nee da sulthana  cikin shigar sarauta zoming yayi Wanda take cikin hoton  Nan ya yaba ganin Mai Kama da ita cikin littafin maimartaba Haka nee yes  
             Karfe  bakwai ya tashi rike kansa dake Masa ciwo yayi Mai ya kawo SA  Nan Kuma  cikin mintuna biyu ya tuna komai sauka yayi yayi alwala a bayi ya fito sallahn da ake binsa yayi sannan yayi magriba ,sauka yayi daga gidan sama DAIDAI lokacin da yareema ya dawo daga masallaci  kallonsa yayi sannan ya zauna shima insp yace zauna yareema yace ya jiki da sauki insp yace I know  I messed up but am sorry yareema yace just ask ur Lord for forgiveness suna cikin mgn sai ga wayansa Yana duba want yaga Joseph Wanda yasa yake bibiyar alamarin  Mahmud ,sir yanzu Nan ya shigar motar SA Ina bin bayansa yanzu  insp yace Ina kuke yace muna hanyan barin gari yace ok zan zo in same ka kuna location  idinka muna binka an bi careful ok sannan ya kashe wayan tashi yayi yace am yareema  we would talk later yanzu  I think we have caught the kidnapper kallinsa yareema yayi yace okay call me id u need any help fita sukayi kowa ya nufi car idinsa ,
Mahmud kuwa tun ranar Bai sake waiwayanta ba cause ya San za a iya susupecting idinsa tuni sun jone da maid idinsu  yau ya samu Kira daga yaransa suke Dada Masa yrnyr ba lfy son tun dazu take ta kuka tana rike ciki sai SA ya tabbatar yanzu hanya motocci sun ragu dare yayi ya nufi bayan gari inda gidan SA ya siya yake Bai lura da ana bunsa a baya ba Parker motar SA yayi sannan ya you sannan ya kwakwasa kofa masu gadi na ganinsa suka hau gaisawa da shi  bude kofa yayi sannan ya hau sama dakin da take ya nufa bodyguard din na ganinsa  ya gaishe shi shiga yayi kallonta yayi ya matso sunkuyawa yayi saidai Yan da zata ganinsa yace sweet baby
   Suka na gaji Jin muryar da na tana a rayuwa na yasa na dago yace gosh u smell but don't worry I can bath u if u want under d shower today Mai yawu nayi murya na da baya fita nace bastard u would never get wat u want  asshole dariya yayi yace am going to show u how an asshole act kunce Mata  igiyan yayi ai jin ta tayi a sake ta fara ja SA baya  har ta iso kan gadon yawnk murmushi yayi Yana Hawa gadon  ta da baya ta ringa you har ta iso bongon gadon kokarin tsira take sai gani tayi ya tsaya a kanta neman abun Kare kanta tayi aa ba komai Jan rigar ta yayi shi ya tada Mata hankali rungumar jikinta tayi.
Masu karatu ki biyo mu don Jin yanda zata Kaya ,by ur beloved faty namz
   Don't forget to comment luv luv luv u

MAGAJIN SARAUTAWhere stories live. Discover now