the return of d unknown

271 17 1
                                    

Jakadiya kallon dakin da aka ajiyeta  duniya kenan waya dauka ita sulthana zata iya rayuwa a cikin wannan daki da ko haseena  barata iya kwana a ciki ajiye tsummokin ta tayi ta bi baiwar da aka had a ta da ita zata iya cewa tafi wagga baiwar sanin masarautar inda ta shigar Bata tunanin ko year dakinta  dulani fara ta taba shigar har suka iso shashin Mai -martaba sarki mgn suka tsaya you da dogarin dake kula da dakin Mai martaba sannan ya daga kansa ya bude Mata kofa ta shigar want kallo auka aikawa juna  ahiga tayi baiwar ta Mata bayani duk hankalinta qkan Mai martaba take kwance kamar mattcce try baiwar tayi bayan bayani da jaddadawa da tamin isowa nayi kan gado kallon dakin nayi d room I was brought to kallon komai tayi ba abun da ya canza rike hannunsa tayi idonta  duk a cike da hawaye mgn take yanda ko NI namz banji ba  sannan ta gyara abun da ake bukata Bata manta maganin da fulani ta jajada Mata ta kula da bashi ai kuwa dauka tayi ta bude cike take cikin galan bude bathroom tayi ta zuzzuba whi a cikin shada a karkashin gadon ta dauka want ta ajiye a madadin wancan
(Niko nace ban Gane wagga sulthana ko jakadiya shin me alakar ta da masarauta  da Kuma sarki ).
Fita tayi ta koma shashin bayi kallon jikinta tayi kasancewar a ware Mata daki kallon fuskarta tayi gsky ta kuwa you Kama da bayin kuwa
   Alhaji balala nee zaune Akan kujeran offis duk tunanin wagga yrnyr ke damunsa duk mafita da ya kawo Amma sai yaga rashin dacewae haka daga Kiran matarsa yayi video call nee  kallonta yayi sanye take cikin ahiga Mai kyau tace sannu alhaji murmushin yake yayi take yawa Hira sukayi duk Kuma it's take Mai  tana katse was ya zuba wani taaki tattara komai yayi driver ya Kira sannan ya fito kofar aka bude Mai ya shigo direct guest house suka nufa ana budewa aka Parker ya fito bude kofar yayi matane duka zaune sai harkokinsu suke  Tara Yana shigowa ai atake suka day sowa irin na karuwai zaban daya yayi suka nufi dakin da suka Saba aikata alfasha .Niko nace Allah ya SHIRYA .
       Sabon inspector nee ke zaune aian kujerar SA  wato inspector Ibrahim tun dawowar SA cikin wannan base aka rage taadanci  da corruption don Yana tsaye akan su policawa masu cin hanci da rasawa don duk Wanda ya Kama ya basa hutu ki suspension batare da biya .shiyasa kusan duka Basu maraba dashi  zaune take yayi cross leg  shigowar mataimakinaa John ya Sara Mai sannan yace  sir mun bincike case din but ba musamu want bayani Akan kisan da akayi Kuma last 2 month aka Kai gawar bincike Amma ba a samu ko want bayani akai  gyara zamansa yayi ya juyo kasancewar yayi rolling din kujerar Yana kallon baya yace Ina ganin yanzu NI zan fara bincike because u people re useless baku San aikin ku meh amfani ku u people should be careful with me  ya fada ransa a bace Amma duk da Hala Bai Hana kyawun fuskarsa fitowa kallon offis dinsa ya Riga you Sannan yayi was John alamu ya fita Sara Mai yayi ya fita ya hango abokanayen aikinsa anan ya fada musu abun da ya faru dariya sukayi Mai suna samaila yace ka barus kawai he x jobless so take Yana nuna Mana am d gud guy Wanda suka fisa sunzo Kuma an koresu sako shi karamin kwaro kawai .dariya sukayi kowa na fadin albarkacin bakinsa .duk abun da suke fada Yana Jin su want murmushi yayi Wanda ya karawa fuskarsa kyau
   Yareema cikin Shirin offis zaune take Akan dinning khairi na gefennsa abinci suke CI cikin kwanciyar hankali kamae Basu da want damuwa  karfe bakwai da rabi suka wuce makarantar  khairat shi ya isar da it's baking kofar dai dai saukar su afra da amrah rike da hannun Abdullah mikawa juna hannu sukayi suna murmushi tare da gaisawa ya Abdullah yace yareema kwana da yawa ko ince mu talaka Taya zamu hanging yareema cikin aauki ba tare da neman ticket murmushi yayi don inda sabo ya Saba da halin abdullah yace Koh  abubuwa nee aai a hankali ban ma cika Zama a garin Ina wanna garin yau gobe Ina wani kasar abdullah yace ok
Yareema yace Amma zamu so ziyara inshallahu sukayi musabaha  direct wurin aiki ya nufa sai da ya zagaye asibitin ya Buda lfyr ko want patient din SA kamin ya shigo offis aiki yake don gobe inshallahu Yana Indonesia don get together na doctors Wanda ya samu gayata aai da ya kamalla aikinsa .
Inspector ibarahim dake zaune Yana tunanin case din Nan he rally need to meet the doctor da yayi binciken don ya samu labari Akan lalata Mai aikin da akayi  dudduba shelf din ya fara Amma ya kasa Gane file kamar qnce ya duko ya hango kamar envelope a karkashin carpet na offis daga carpet din yayi da ya mamaye dakin hango envelope guda biyu yayi Wanda take nema kuwa toh meh ya kawo shi  Nan ooho ,dayan ya duba kisan da akayi shekara kusan uku ko ince hudu na case din kisan   journalist muhktar aliyu  karantawa yayi Amma Bai samu want bayani  zai iya cewa Yana daga cikin mutanen da kisan Nan ta tayarwa hankali a ranar sai da yayi kuka don mutumin burgesa  take he doesn't care about who u re sai na gsky ya Kuma halici janaizar SA in Bai manta ba a lokacin da aka fara case dinne aka kashe  inspector na Nan offisn Wanda case din ke hannunsa  Zama yayi ya Kama saka da warwara Amma ya kasa Gane komai Amma  sai yayi binckien Nan ko da zata Zama kaeahen lasiain SA na police .direct asibitin ya nufa shigowa yayi ya tambayi secetery   Dr abduljala na Nan ya amsa Mai tare da Mai kwatacen nufar offis yayi kwankwasawa yayi  aka bada izinin shiga  shigowa yayi Wanda idonsa ya hango Mai yasa ya kasa yarda dashi sai da ya sake murza idionsa wato yareema abduljalal nee a gabansa shima yareema mamakin nee ya kashe shi in sai ba mantuwa yayi fuskar Ibrahim nee , inspector yace  Abby rungume juna sukayi Ibrahim ya furta Yana shafa kansa kamar na kitsa shi tsabaragen laushi don ko Yan indiya ba zasu nuna Mai Shiba, nuna Masa gashi  kujera yareema ya nuna Mai Zama yayi suka gaisa yareema yace ya bayan rabuwa Ibraheem yace free ga  alhaji Kabir marafa  da marigayiya haseena  Yar   masarautar kasar niger              auren soyayya sukayi  shekaru hudu Basu Sami haihuwa don haka dangi suka SA shi gaba ya Kara aure inda ya auri hajiya Kareema  tun shgowar ta gidan ya hargitse auren  alhaji Kabir da wata biyu ta aamu ciki Amma har ta Kai wata takwas Bata Gane ba  zuwan Yar uwarta ummul khairi ce take Mata tambayoyi kasancewar ta likta babbar a kasar su Hala suka nufa asibitin bincike farko ya nuna tana dauke da ciki wata takwas ai ranar sun wuni faein ciki alhaji na dawowa ta fada Mai Kar kuso kuga farin ciki da wanna qlhini ta shigo Banda karrema wacce  take planning yanda zata zubar da cikin Amma hakan Bata yiwu ba har cikin ya whiga wata Tara  a want eanar juma'a ta tashi da nakudanta direct suka wuce da ita hospital ta suburbudo danta namiji fari Kal kamar ta  nuse suka fito son Bata hutu hajiya Kareema dake leke ta shigo daukar fill tayi ta Danna way haseena wacce take ta kokarin kwatar kanta sai da jikinta ya aaki ta mayar da shi ta fito can take shigo tana ihu tana kiran likita Yana zuwa ya tabbatar Rai yayi halinsa alhaji da dawowarsa daga Dubai wannan abun farin ciki da bakin ciki ya samesa yayi kuka yayi na rashin matar SA Mai biyayya kulawar ibraheem ya dawo gunsa a ranar sunan anyi barin kudi shi yakarwa Kareema tsanar Dan  komai alhaji marafa yake Masa   sai  dawowar Yar uwae haseena nee taji labarin mutuwar yayanta tayi kukan bayan shekara biyu itama Kareema ta samu ciki inda ta Haifa namiji Mai suna Kamal  tun tashin su Bata tsawatar Mai  idan alhaji Kabir baya gari  yakan zamo abun tausayi ba yanda ummulkhairi batayi ba Akan ta dau  ibraheem Amma alhaji yaki haka ta tafi ba don ranta na so ibarheem na da shekara tara yake ajin primary 5 ba wahalhalun da baisha a fun Kareema hatta wanki da wanke wanke duk ya iya idan babansa baya gari shi ke duka aikin gidan idan ta ga dama ta basa abinci idankuma Bata ga dama ba takan hanasa  tun tashin ibraheem yaro nee Mai hazaka da hakuri sosai Amma Yana da zuciya don Idan ta hau bazai ma da kyau tun Yana karami yakr shaawar aikin police don yakar zalunci ya tashi Yana da qboki tall wato yareema  abduljalalAmma suna Kiran junan su da Abby Wanda ibaraheem ya basa shekaru biyu  yareema Yana sane da halin da yake ciki yakan Kuma tausayawa Abby  son tun suna aji day Kila biyu yake zuwa dashi daya NASA daya na Abby komai ya samu Abby son Hala shakuwar Wu take Dada karri don in kanaso kaga Barrcin ran daya ka taba dayan haka baza ta ma kyau ba Hala suka taso har jamia  inda yareema ke karanta medicine  shi kuwa crime  a cikin shekarar Allah yayiwa alhaji marafa rasuwa ibraheem yayi kukan rashin uba hajiya Kareema kuwa gadonsa  ta kwace anan aka lokacin antyn SA ummul ta aiko  a  zo SA shi sanin baahi da gata a Nan yasa yabi ta a lokacin nee rabuwar su day yareema  ya tabbatar shi Mai dangi nee da gata don komai NASA sai abun da yake so anty ummul ta sagawaba say shekarar ya Gama makarantar har ya shigar asalun school of police shekara biyu ya Gama  ya Zama cikaken police a lokacin nee  kakansa ya rasu wato Abu muhammad aka nada anty ummul a matsayin sulthana 
Sanan a wannan shkarar ya dawo Nigeria don a cewar SA no where lyk home  da niyyar SA na bincikar Abbi Amma aiki ya shawo kansa
Back to business
Barka ya Mai haka suka gaisa yareema yace Taya oka Gane inda nake aiki anan ya fada Mai reason abun da yasa yazo yareema yace kwarwi anyone Hala anan ya fada irin taasar da aka Mai sanan ya fada Mai Yana Mata da ya khairat  ibraheem yace  toh  kace ka rigani kenan don har yanzu Ina single ba yanda anty Bata you Dani Amma naki fitar da Mata Hira sukayi sannan sukayi sallama tare da exchange of digit . Hawa motarsa yayi  q hanya sai tunanin rayuwar SA da Abby yake Bai lura sai dai ji yayi bude qbu da sauri ya taka burki  Yana fitowa ya hango ta akwance sanye take da kayan makarantar ash da fari skirt nee sai socks iya gwiwa da hijab shima ya rufe Mata hannayenta daga ta sama yayi ya shigar motarsa juya kqn motar yayi zuwa asibitin su yareema tunda Bai yi Nisa   Yana Isa bude motar yayi Bai damu SA kullewa  offis din yareema ya nufa Wanda take cire coat idinsa ganin Abby yayi rungume da wata hannayen duka jini  kwantar da it's yayi Akan gadon yareema ya Kira  doctor ai aai ga wani Yana Shirin cire Mata himmar ibraheem yace go ND call a female yare ma da ya Gane Kiran doctor raihana shigowa tayi cikin gaggawa ta Gama sannan ta gyara inda ta samu rauni cire wayan tayi take jikin skirt idin ta ta mikawa ibraheem dake Mai bayanin yanda ya kadeta  kunna wayan yayi kamar ya ajiye Amma want zuciya yace kq bude maybe ba password Yana dannawa ya bude da mamaki ya nufi dail log karshen call yaga hamma Abdul dana Kiran yayi  ya Abdullah dake kwance tun sauko Wu amrah day yayi a skull ya fadawa ummul ta jura driver ya kaisu gida gun su ummi Yana dawowa yaci abinci sannan sukayi rigima da Zahra aannan ta yarda zai Mata massage suka fara wassani Kiran wayar nee ya katse musu hanzari Zahra ta miko Mai wayan Yana dagawa yqga ummul sanan ya Kara a kunne  muryar da yaji da bayani yasa ya shigar rudu tambayar want asibiti yayi da room aka fada Sanya jalabiya SA yayi da takalminsa yayi ko sauraron Zahra Bai yo ba ya nufi lamido hospital Bai ma lura da asibitin yareema nee duk kwakwalwar SA atoshe bude kofar yayi ko Knocking Bai yo ba hango ta yayi a kwance yareema nee yace abdul lfy Abdul matsowa yayi kusa da ummul ya duba ba wani injuri sosai nee sanan ya sauke ajiyar heart💓 yareema yace kanwar ka ce don Sai yanzu yaga kamanin su. Ibraheem Mika Mai hannu yayi amsawa yAyi ya Mai bayani shi ya kadeta anan yareema yes introducing anan wani Hira ya barke aka manta da rashin lfy  rike kanta tayi dake  Mata ciwo adduar tashi daga barrci ta furta shi ya jawo hankalinsu kallon dakin da take kwance take   adduar ta nee ya mayar da hankalin su gurin ta su duka uku suka nufeta ta Gane ya abdullah Amma sauran Bata San su Abdullah Zama yayi a gefe gadon yace kin tashi nee ummul daga kanta tayi take eh Yaya yace ok ya kike ji take Kai na da hannu na nee ke ciwo yareema ya dubata tare da Bata maguguna. Ibraheem yace sannu ya jiki cire idanunta tayi take da sauki  ya fada Mata shi nee ya kadeta batare da sanin SA Abdullah daga wayan hannunsa yayi ganin sunan baby luv karawa a kunne SA  fatyma tace d  lfy dai ta fada murmushi yayi yace na tayar Miki da hankali ko luv ajiyar zuci tayi take yes har Ina Shirin tfy gidan su  mom ok dama ummul nee ta samu menior accident but don't worry ok take ok wani hospital yace lamido yace ok bye sannan ya kashe  sallama Ibrahim yayi musu da nufin  tfy gida exchanging of contact sukayi  sannan ya musu sallama
   A offis kuwa yau tashi nayi da ciwon ciki tun Yana min a hankali har na fara fita hankali na gashi ko magani banzo da shi   fita hayyacinta na na Yi Kiran Zahra nayi zaune suke suna kallon film don yau ba inda zaije a cewarta they re free itama fa Zahra jaraba gareta kamar me min vibration na wayarta dagawa tayi ganin kiran siai ya SA ta daga shegiya sai yanzu aka tuna salad mu Jin maganar kausar tayi tana cewa so kiyi picking Ina a offis am not feeling gud ai a take ta cire wayar daga kunnenta  kallon jalal tayi take am coming swerry Bari inyi picking din siai ba lfy yace ok let's go take no Kai ka kula da baby zan dawo yanzu ok sannan ta Mai peck
Tana shigar ta hango kausar cikin mawuyqnci Hali kwance ai da gudu ta nufeta da gudu ta fita neman taimako aai gata da Aysha dagata sukayi tare da jakarta sai car din zahra

MAGAJIN SARAUTAHikayelerin yaşadığı yer. Şimdi keşfedin