sickness

265 18 1
                                    

Atake aka nufi lameedo hospital don't n find kwarewa  a  aiki suna shigar direct emergency akayi da ita don ba halin bin layi ,Kiran da akama ma  Dr safina shiyas ta fito cikin rudewa  shiga dakin tayi ta fara aikinta sai da tayi 30 mins ta fito tana Mai cire gloves din dake hannayeta kallon Zahra tayi ta ce ki biyo NI muyi mgn Hala akyi bin bayanta tayi Zama tayi kallonta Dr safina tayi a gaskiya abun dake faruwa menstrual pain nee ke damunta  Kuma zan iyacewa sperms da ya taru Mata a Mara shi yake Sanya ta wannan ciwo Zahra take toh wanicure nee zamu Mata Dr safina tayi take a gsky abun da take bukata x sure duk da ban da tabbas Amma Mata da suke da matsalar irin Tata daga ta samu kusanci da namiji ko Kuma ta haihu cike da gamsuwa tace nagode tare da Karbar takardar maganin chemist ta nufa kusan mutane uku ta samu   Zahra yaji muryar yah Abdullah ke fada. Juyawa tayi ta gansa  tace sannu Yaya yace waye ba lfy kausar nee ok ki siyi abun da Zaki siyi sai muje mu dubata kamar ta tambaye SA meh ya zo to Amma take gwara tayi shirt Hala ta siya suka wuce dakin  kwance take ta rame Cikin wani 3 kawai usiwa yayi Yana kallonta amaanr muhktar shiyasa yanzu Bai cike takurata don Bai son cin amanar Dan wanasa juyowa yayi Yana Mai duban Zahra yace meh ke damunta , bayani ta Mai Akan abun da likita ya fada  Mata ok kawai ya furta sannan ya Mata bayani ummul itama ta na Nan fita tayi ta nufi dakin ummul a kwance ta sameta Amma idonta biyu kallon ta tayi ummul tace lah anty yaushe Kika shigo take yanzu ya jiki tace da sauki anty Ina baby ,Yana gida na barsa shida abbansa Hira suke sannan ta sanar Mata akauaar ma tana asibiti momy na hango  da ummi ke Kai kawo rashin dawowar ummul har yanzu an Kira a makarantar sun fada ai ta Dade da tafiya you in take Kiran wayar Abdullah sukayi Amma baya dagawa  can dabara yazowa momy ta Kira Zahra ko ta biya ta gidansu don ummul tana matukar son yara da zumunci Amma miskilace sai Wanda ya zauna da ita zai Gane hakan take

Dagawa Zahra tayi Wanda ke zaune suna Hira da ummul duk Akan schl dagaa tayi Ina yini momy ta furta lfy momy ta Masa ta tambayeta ya Mai gida ta Masa da lfy Lau yawwa ummul tazo nee tunda ta tafi aschl har yanzu Bata dawo ba eh ta furta sannan tawa su momy bayanin kausar da ummul katse wayar momy tayi tawa ummi bayani Kiran alhaji tayi ta tambeyasa izinin fita ,ok naziru driver zai tafi daku hijjabi suka yafa sai lameedo hospital cikin sassafar suka Isa dakin da da Zahra ta musu suna budewa suka hango  Zahra nabawa ummul shayi don ta Dan jiciwon a hannu sannu da zuwa ta musu Zama sukayi suka tambayeta ya jiki da sauki ta furta sannan suka nufi dakin kausar yah Abdullah nee ke ways agun aiki ganin shigowar iyayen SA Mata ya katse yace sannu da zuwa ummi taceuhm yawwa ya akajo da Mai jiki yace da sauki yatsun kafar kausar nee ya motsa duk Abdullah ya maida hankalin SA gurinta a hankali ta  bude  idonta Akan su ummi ya sauka rike cikinta tayi tana kokarin Zama taimaka Mata momy tayi ta zauna tana kallon dakin wato aaibiti nee Mika Mata ruwan zafi da nurse ta shigo da shi cikin sabon flask hatta da abinci sanye ruwan tayi tana matsa cikinta sannu suka Mata Abdullah ya Mata sallama don Yana mission yau ana Kiran sallar magariba su ummi suka nufi masallaci da Zahra   kausar Kam kwanciyar tayi alamun Barrcin na Mata Dadi kallonta yake Yana shafar gyaranya da lips idinta gyara Maya gashin ta yayi da ya rufe Mata fuska ajiye Mata Abu akayi a karkashin fill sannan aka fita duk tana Jin Amma ta kasa motsi tsabaragen alluran barrci ya fara aiki a jikinta hango hannu mutum kawai tayi ta Lula barrci sallamar ummul akayi ummi suka tafi son Kar a bar yara su kadai duk da akwai maikata
Muslim da tun Isha ya cika gidan da ihu sai kuka take a fito Mai da momman SA anty rahima ta basa hakuri har ta Jada da kuka ganin Yana tashin su abdulrahman da kuka Kara karmin kuka yayi ya muazzam ya shigo da leda da gudu ya rungumeta daga SA sama yayi yace my boy  sheshekar yqke yace wat happened to u nuna anty rahima yayi da ta koma ta zauna tana aiki a laptop isowa yayi ya zauna a 1seater yace gsky mualima ba Kya kyautawa ya Zaki Kama shi ki dakesa kallonsa anty rahima tayi ok in barsa Yana ta damun mu momman SA Bata Nan nayi shiru na lalabasa ba yanda banyi da yaron Nan Amma yaki yace su ummi fa sun fita tunda na dawo  Basu gida  shigowar ummi da ummul rike da walking stick nee ya katse mgnr ya matso Yana musus sannu da zuwa Zama sukayi  anty rahima ta matso da jug da cup take sannu da dawowa ummi har kin dawo ko Kika tarar gidan ba koma asanan ta musu bayanin abun da ya faru sannu ta ringa musu bayani shigowa daddy shima abinci suka CI sannan su ummuky aka huta gajiya.
      Yareema da shigowar SA kenan ya nufi part idinsa wanka yayi sannan ya SHIRYA cikin kananan Kaya  ya doshi shashin fulani fara hajja ya samu a zaune Zama yayi yace barka da yoni hajja tsaki tayi take da kayi da bakayi duk daya nee don ubanka NI na tsani kinibibi da shishigi Wanda na tabbatar gurin ubanka ka gadon  yace naam yace na buta kawai nace gashi don ubanka tana nuna Mai hannu kallon ta yayi yace kina Jin darajan ke MAHAIFIYAR  ummi nee in bahaka tuni an manta dake a moron kasar Nan don ba Wanda ya Isa ya zagi ibana ya zauna lfy ko da Kai waye nee don  haka ki kiyayye harshen ki don kina cikin masarautar uban nawa cikin Barrci Rai yayi mgn don maganganu hajja ya fara isar shi Yana matukar ganin darjar ta Amma tana Kai SA makura muryar fulani yaji tana cewa Abdul ka tashi ka daketa ko ka tashi tunda har ka Isa kana mayar was mahaifiyarsa mgn no kawa ba itaba  hakuri ya Soma Bata sai da ta Mai tataa sannan ya fice nufar part din summaya yayi shiga yayi ya hando ta rike da wayar tana ganin SA ta katse wayar tace sannu da dawowa sanye take da Riga da wando kayan turawa da gashin doki Mai kala dabn daban Zama yayi yace ba na hanki irin wanna ahigar a gaban bayan ki NI Kam meh yasa Baki da hankali nee sau nawa na fada Miki wannan ba tarbiyyar gidan na idqn Kika je can kije kiyi abun da zakiyi  kallonsa tayi irin ka ma Rena min wayyo ahiru tayi da bakinta don ganin alamun a sama yake taking tayi kasa kasa Wanda yaji a harzuke yace he dear u summaya u just hissied at me Yana tsaye Yana nuna Mata yatsa kuluwa tayi take haba nifa bana so ka shigo kana sauke min buhun haushin want a kaina sai kace no na Bata maka Rai pls have kq bar NI into rayuwa na yanda nake so for goodness sake Hana yaushe zaka waye kq Dena wanna abubuwa wataran har kunya kake bani a haka kayi Zama aturai sai wani aladun tsofi kake dauka  lalai kallonta yqke ta Gama Rena Masa wayau huci yayi yace don dare me summaya because u might regret shigowar khairta da swimming trunks ya SA ya bude Mata hannunsa daga ta sama yayi suka Dita daga shashin direct shashinsa ya nufa was ya ringa Mata ba kamar yareema dazu a rayuwarsa Yana matukar son khairat da duk Wanda ke sonta .jakadiya dake bayan gidan labi ta saurare komai ta waindow kasancewar tazo wucewa kenan taji murya mace tanq masifa ,nufar shashinsa kilishi tayi Wanda ta aiko baiwar ta is shigar tayi ta Mika Mata gaisuwa amsawa tayi suna Kira was juna Ido  sai da kilishi da kanta ta cire sannan ta Mata bayani Akan ta kula da Mai martaba sauran mgnr dai ban juyo ba ,shashin fulani ta nufa wacxe ke zaune  tana kallon shigowar matar yasa ta tsaida abun da take idonta kamar gizo take Mata tfyr Nan kamar sai ta girgiza kanta irin alamun noo daga ganin fuskarta ta karyata Hala gaisheta tayi cikin Shan kamshi fulani tace  kece sabuwar jakadiya daga ianta tayi take eh ranki shi Dade gimbiya uwae Mata taka lfy  fulani tace Ashe zamu tafi tare indai kin kasance yanda Yar iwqrki take ko ma fiye da haka jakdaiya take Zaki same nisa gsky da rikon Amana sallama ta Mata sannan ta tafi dakinta ta nufa dariya tayi ta ahife lallai Kam tayi filling idinsu tunda har sun kasa Gane ta duk da sun Dade basu ganta ba yanzu in aka ganta sai dai ace Mata maybe 35 or thrity something kwanciyar tayi don ta huta don karfe goma zata koma shashin Mai martaba tana kwana a falour in fulani fara , yareema daga khairi yayi ya Kai ta sama dakinsa duk da a bangarensa tana da daki kwantar da ita yayi sannan ya ja Mata barog maganganu Abby nee ke dawo Masa tabbas ya kamata ya sake want bincike Kuma yasawa maikatan SA Ido don a gaky Yana zargin wasun su duk da zargi haramun nee ki da ta kasance gsky Amma akwai alamun tambaya Akan Dr huzairu da Dr sherrif Mai kulla da bayanai na asibitin but yasan ta yanda zai bulo musu ,sallama akayi ya bada izinin shigowa Ahmed bayinsa Wanda ya yarda dashi sauke da tire da coffee  ajiywa yayi a side bed yareema ya Mai alamu da ya tafi daga kofin yayi da BISMILLAH ya fara sannan ya Sha Sha tas sannan ya ajiye kofin kashe wutan yayi ya kashe sidelamp ya kwanta da wuri . Inspector ibarahim zaune a cikin makeken parlourn SA kallon news yake wayoyinsa ya daga Danna korananty yayi Amma har aka Gama ba a daga ba. Sake Kira yayi Amma d number ur calling x currently switched off  Kiran wayar bandirawo dagawa akayi faisuwa aka Mika Mai murya mace naji yace sulthana fa a dayan bangaren tace ta tafi hutu don ganin likita don yace Bata Jin Dadi daga nan sai ta tafi hutu ko da nawata biyu yace turo min da number yace ko Nima jiran Kiran ta nake Amma har yanzu Shirin yace ok a gaida kowa zasu ji ta fada ajiyar zuci tayi take wayyo Allah na gode da Bai gano no ba . Cike da mamaki ya kashe wayar ya Bari da zata nemesa ai  tunanin abun da ya faru yayi lallai Kama yayi sa ada Bai kashe Yar mutane ko ya jikinta oho da wanna tunanin ya kashe wutar dakin da zummar gone zai fara binciken SA. Dawowarau suka tarar tayi Barrci  canza musu daki akayi ana tira gadon  asibiti sai sakin first class na hospital dakin kamar a gida kake gado biyu nee a ciki aka ajiye kausar dake ta barrciaka tambayi momy komai yayi tace ba matsala ita aganin ta Abdullah nee yasa acanza gadon shiyasa Bata damu ba  .jakadiya na hango karfe goma ta fito daga dakinta ta nufi shashin Mai _martaba lokacin Kuma baiyi minti hudu da barin yareema a gun turakar sarki don har ya fara barrci ya tuna Bai shigo gun abbansa ya duba .shigar tayi falour ta Wuce uwar daka dogari dai yau ban hango SA or Ina yaje oho shiga tayi ta cire hjjabin dake jikinta irin na tsofafi Nan kulle kofae tayi ta iso ja Mai bargo tayi Mai kyau ta sumbacesa  tare da Mai fatan samun lfy Alan sofa ta kwanta will rashin sabo sai jujuyawa take .
Daddy nee kwance. ,ummi a gefennsa cikin riguna Barrcin su yace dear ya jikin su ummul tace da sauki alhaji hada fuska yayi dariya tayi take sorry dear murmusawa yayi yace kina want cewa alhaji ko don Kinga Ina furfura toh albishirn ki idan na Miki tsufa to zan samu wata ko da Yar kasar anguwar mu Nan Mai ma sunana ta yawwa alhaja asamu kin santa ai sai kuwa Zama ummi tayi take toh ai shikenan ka karo ta Amma Kar ta kuskura ta shigo Mana gida no da anty jawota yayi yace Haba dear was nake Miko kinji am just playing yace ok rufe musu kofa nayi don Kar dai into mgn ga anty cucu na kallo na da bulala a hannunta
Morning
Shirin anty rahima take musu sanye take da wando fari da Riga ja da dankwali ta  yaran sun mugun hargitse ta maid na hada musu break daga Mai sai wanna anty Ina shoe na Ina takalmi na Ina singlet na muazzam dake zaune a farlour Yana juyo ihun da suke a dakunan su nufar  dakin yayiyanda suka hargitsa shi suka Kuma sata a taakiya kamar tayi kuka harhada hannunsa yayi Yana kallonsu ji tayi sunyi shiru ta juyo ganin muazzam nee kunya ya kamata don shigar dake jikinta haka ta daure ta kamalla musu Shirin su sannan suka fice fita yayi tana binsa a baya momy ta sauka rike da brief case a hannunsa don a daki ya karya rakasa tayi sanan ta Masa a dawo lfy gaida shi muazzam yayi sannan ya jira dawowar ummi itama sun giasa tace ya haka rahima Kar dai yayan naki nee suka rikita ki take Allah kuwa ummi daga Mai cewa give me wannan Mika min wannan dariya ummi Tai ta zauna kowane su na gaisheta don wannan qladar yaran nee take Bari inje in SHIRYA ummi in so in Kai musu take ok kowane su na ma muazzam bye bye suka shiga yau Kam Muslim ba walwala don baiga mommansa  haka khairat ta shigo har class dinsu Amma ko kulata baiyi ba kamar tayi kuka don sunyi mugun sabo da shi duk ranta baya class Yana gun Muslim .Yana gamawa ta sauko sanye take cikin Riga da siket na englad purple ND pink ta yafa gyale pink da jaka pink aai takalmi purple muazzam zuba Mata Ido yayi don a gsky tayi kyau aaurin cire tunanin yayi ya tuna cewa wannan fa matat kanin SA Carlos daukar basket tayi take toh ummi na tafi tace sai kin dawo Hawa motar tayi ta nufi hospital don yanzu 8:30ta Dan Dade fa
Inspector ibarahim kuwa bayan sallah azkae yayi sannan ya nanad sallayar ya nufi bayan mota inda  yaje envelope guda biyu shigowa yayi da shi anan parlor ya zagaga shi bude na late journalist yayi  hoton SA nee gaba da komai nsa da information na gidansa  karshe envelope hoton matarsa ce  yes ya fada he might get to d button of it daukar hiton yayi a way da nufin tuntubar wani investigator shiryawa yayi zaune take cikin kakainsa Yana duba agogonsa karfe takwas lalai kuwa tyme ya tafi shi da wataran bakwai yakan samesa ma  offis karyawa take cikin bread da coffee Yana gamawa ya day brief case idinsa wata zuciyar tace kaje ka dubo wacce ka kade haka ya juya kan motar sai asibitin dakin ya nufa Amma Bai ga kowa ba nufar receptionist yayi gud morning mutumin ya fada ganin SA da kaikinsa yace yawwa am looking for some one ,gurl or something yace let me check dubawa yayi yace ok Wanda akayi admitting jiya yace yes yace dakin na first class room 2yace ok nufar dakin yayi anty rahima dake sauri don an kirata a offis zasu shiga case da akawa wata fyade bangeje mutum tayi Amma Bata lura ba wayarta nee ya Fadi ko lura batayi ba , inspector ibarahim da yake kokarin Mika Mata wayar Amma Bata Jo ba bin bayanta yayi  room 2ya duba tabass Nan aka Mai kwatance Kuma Nan ta shigar maybe Yan uwansu sallama yayi ya bude momy take zaune take lale marhaban rahima take Ina kwana momy take lfy ya Mai jiki take jiki da sauki Allah ya Kara lfy  Amin ta futa ji ana sallama yasa suka bada izinin shigowa  shiga yayi ya sunkuya yace Ina kwana lfy momy tace yace ya Mai jiki take da sauki take Amma bamu Gane ka danqn na yace nice na buga yrnyr jiya momy take toh madallah ai and sallameya wanna addarta ce  ganin tana kokarin fita yace am minti daya  gashi Yana Mai Mika Mata phone idnta sai yanzu ta lura babu shi tace na gode fa kallon fuskarta yayi tabbas fuskar hoton da yaga da safe yace inspector ibraheem marafa am mrs  rahima  muhktar sannan ta fice sallama ya musu yana Mai ajiye kudi Akan gadon da kausar take itace ma Ami kamani da late journalist tabbas kanwarsa ce alhamdulillah ya samu komai cikin sauki fita yayi suka hadu da yareema a tsaye suka gaisa ya wuce offis.

MAGAJIN SARAUTAWhere stories live. Discover now