Da safe yareema bayan sallah ya nufi dakin khairat tana sallah ita da baiwarta sai da suka sallame baiwar ta gaishe shi tare da Basu guri kusa fa kafafunsa tazo ta zauna tace gud morning Abbi amsa Mata yayi ya Mata tambayoyi ,Akan komai ya barta ta koma barrci sannan ya fice part din Summaya ya shige kwance take Akan gadonta da singlet sai bargo da ta ja iya gwiwa Wanda ya xame Bata tashi barrci bah , tsaye yayi akanta sai da yayi tsaye akanta sannan ya buge gefen kafafun ta da dan karfi ta tashi cikin fushi juyawar da tayi ta hadu da fuskar yareema tsaki tayi kasa ,kasa Amma sai da kunnensa suka juyo Masa shareta yayi don yasan Abu kiris take nema tace banyi Amma anjuma zan yi,wani kallo da ya Mata yasata yi shiru da bakinta,Summaya kamin in rufe idona in bude kije kiyi alwala or kin San saura kamin ya karasa mgn ta sauko tana hunugmi Bata Dade ta fito abayan ta ta saka tayi rolling gyale Wanda daga ganin sallah kasan akwai gyaraki da yawa,tana gamawa ko azkar ba ta yi ba ta hau gadonta tare da manna Masa hauka ficewa yayi daga dakin ta. ya wuce na ammi gaishe ta yayi Bai Dade ya wuce gun Mai _ martaba shima Bai Dade sosai.
Dakinsa ya wuce wanka yayi kusan 40minute ya fito shiri yayi cikin cooperate shiga fitowa yayi ahmadu bayainsa rike da jakansa shiga lexuses isinsa ahmadu ya shiho driver seat tare da qjiyejakan a seat din Mai zaman banza suka euce filling da Yake sabon ginin na Karin barnch ,tfy sukayi na 15 mins suka iso maikatan na ganin tsayuwan motoccin kowa ya zo Yana Masa sannu da zuwa kasancewar harda baturai shiyasa suke aiki su da kyau Kuma Yana tfy sosai kowani zango na aikinsu sai da ya bincika duk abun da Bai Masa ya Gaya musu ko ya tambayi dalilin Haka kusan 2 and half minute yayi Yana bincikar aikinsu sannan suka tattauna da shi ya nuna jin dadinsa akan kokarins ya ce suka Kara tare da raba musu alherin da ya Saba .gidan gonarsa ya nufa inda take nome abubuwa daban,daban daga su kaji,baru,turloturlo agwa get ,tinkiya ,Akuya ,shanu, sheep da sauran su maikatan SA suka Masa tarban Mai kyau ya zauna da shi da manager a hut na hutawa ahamdu na tsaye needs da su kamar bodyguard .
Nihat da ummul karfe Tara suka shirya tare da fita bayan ta nemi Yusuf yazo ya zauna da INSP kamin su dawo fita sukayi direba ya tuka su zuwa lamido hospital ,rike da Kati suka shiga layinsu har line din su yayi kasancewar Basu you appointment ba kamar da bide kofar sukayi Dr Ameenah bayan ta Gaya symptoms dake damun ta suka dau sample bayan minti kalilan test ya fito positive duk da tasan da Haka sai da taking wani iri suka nufi scanning tana kwanciya akayi komai cikin ya nuna watan SA takwas tuni ummul ta bude Baki tana kallonta Haka ma nihat Amma ai Dr lokacin da nazo ta fada Mata tun pregnancy ta da matsaloli Dr tace hakan da ta faru ba wani Abu a lokacin da cikin ya samu matsala Kinga kenan ba a Miki wankin ciki so ba damuwa Mrs aliyu ur baby x safe ND sound rubuta Mata maguguna sannan yace suje pharmacy su siyo bayan sun sallameta suka fice inda ummul ke nuna jin dadinta har zasu fito nihat tace ke Dan Allah ba raki je kiga doc Ali bane naga tun dazu hanyan offis idinsa kike kallo ummul tace Kai nihat ba kyau sharri tace in baraki je ba NI ki rakani toh suna tfy suna Hira suka iso daidai kofar dariyar mace da suka ji yasa suka hada Ido bude kofar nihat tayi cikin karfin Hali shigowa tayi ummul na bayanta doc Ali ne a zaune akan kujerarsa a Kan table Kuma nafisa ce tana gyara Masa stiches idinsa kasancewar ya gurje a fillin har ya fito da jini, haba malama ba ki iya sallama ne da Zaki so ki tsaya Mana akai,ke dakata kimin shiru ba gun ki muka zo ,shi Wanda muka zo gurinsa ya San mu don Haka ki iya bakin ki Koh in karya shi nafisa ta bude Baki da nufin mgn yareema ya dakatar da ita ki fice kiyi excusing idinmu Amma ai doc yace nafisa ki fita ajiye cotton wool tayi ta Harare su tare da banka musu kofa Zama nihat tayi ummul Kuma tana tsaye kamar an da sata ,gyaran murya yayi yace sannun ku da zuwa madam ga fill kamar ba da ita yake bah , gaisuwa sukayi shida nihat ,yanA jiran yaji ta gaishe shi Amma shiru ya ce Ina kwana khairi Bata amsa ba illa turo bakin ta da ta Kara yi, ta Kai da Kai gefe ,nihat ke tambayarsa lfy meh ya samesa yake ce Mata jiya ya danji ciwo ba wani Abu tashi tayi tace dama gaisawa zamyi Kuma da Alamun kana da patient yace ah,ah ba damuwa tana gaba Rakiya ya musu har tazo bakin kofar tace lah ummul Kinga na manta da list din da likita ya bamu a offis kije Dan Allah ku dubo Haka ta tashi ba don son ranta Yana gaba tana bayansa suka iso offis din nema taara Amma Bata gano hakan sai Jin inuwar mutum dab da ita juyowa tayi tana kallon kasa zan wuce ta Gaya ,doc yace ban Kai ki gaisheni kenan ,shiru tayi ta sunkuyar da kanta sannan ta Gaya you hakuri ,tana kokarin wucewa ya janyo gylane abayanta Wanda nihat ta zababmata shi ai bamu gama mgn ba ,ayyah nihat na jirana yace ai na San da hakan ,inyi hakuri ba zai SA in hakura bah unless kimin Abu biyu,wasa da yatsunta tayi tace meh nee,first Kar ki mayar min da phone din don nasan abun da ke ranki and ki bude watspp dinki muna chatting tunda na dameki da Kira dagowa tayi suka hada Ido ya Mata Alamun karya nake tayi saurin cire idonta ,and sai kin Gaya aliyu I love you zan barki ki wuce ,zaro Ido tayi batasan lokacin da bakinta ya furta nifa ba Yar iska ,shima cikin murmushi SA Mai kawata fuskarsa yace Nima ai ban iya bah Kinga sai mu koyawa juna ganin da gaske barai barta tayi rau_rau da idonta Alamun ya barta smirking yayi ya jingina da bango dake kusa da shi ganin Haka yasa ta nufi kofan da gudu Amma sai ya janyo mayafinta ta baya kamin ta Ankara ya juyor da ita ,side lips kiss ya Mata sannan ya saketa ba tare da ta waiwayo ta fice da gudu isowa tayi ta samu nihat a zaune cikin motar wata nurse a tsaye suna mgn tana ganin isowarta ta sallameta tare da Mika Mata Abu a hannh Wanda ummul ba ta Kai ga hangowa shiga tayi driver ya Kara wuta suka tsaye a wani kitchen ,snacks suka kwaso da ice cream suka komo gida har kofa dirver ya kawo su suna sauka suka shige parlour shi Kuma ya juyo zuwa parking lot ,ah alhamdulillah ta Gaya Cike da gajiya fitowarYusuf Jin muryar mutane da bindigarsa ganin su ne ya sauke yace ya musu sannu da dawowa tare da sallamarsu ya fice . Kowa dakinsa ya wuce bayan gida ummul ta shiga ta rage mararta sannan ta fice wayarta ta dauko tare da sauko kasa dinning table nufa inda ledojin suke kasancewar Koh break fast ba ta yi ba ,ci tayi ta loda sannan ta nufi parlour tana Mai Zama play store ta nufa downloading din GB whatspp tayi da su Snapchat da mufti mehk da sauran abubuwa .installing tayi bayan suk procedures ya budu sannan ya fara sauka tayi tayi savings number Wanda ta sani da Kai ,kunna data tayi ta nufi watspp don marmari yiwa Mommy da ummi mgn message ne ya shigo phone idinta shiga tayi an rubuta madam ta Gane waye ne don shi kadai Yake kiranta da Haka ,ayyah waye ne ,yace random handsome guy be ,tace oooh malam kayi batan Kai wrong number ,sticker ya turo yace really tace naam ,u looked beautiful today tace am blocking you,dariya yayi yace okay sai malaiku suna tsine Miki ,tace Kai doc nifa bana son yace I caught you Ashe kin Gane NI tace uhmm,meh yasa Kika fita ba tare da izinina ,shiru tayi sai Kiran SA da ya shigo sai da ya kusan tsinkewa ya sa kunne tare da sallama Baki amsa min tambaya na ,sorry ,yace ba fa wani Abu nace I just asked you shiru tayi yace Ina ji tace na manta neh sauke ajiyar zuci yayi yace next time ki lura kinji ai,okay sallamarsu ta yayi don Yana da patient.
Yareema kam Bai samu kansa sai biyar da wani Abu waya sukayi da Yusuf yake Gaya Masa zaije bincike babban yaro senator kareema dake low cost sukayi sallama .
A masarauta kuwa sai 12 Summaya ta tashi wanka tayi ta Sha wanka fitowa tayi ta nufi shashin Fulani zaune take tana iriga kudade na kayan da za siya na lefe ba don tana so Amma don Kar Ido suyi yawa , gaisheta tayi ta zauna a gefen kujerar ta tace momy Kam shopping zakiyo ai wanna ko online ya fi tana blabbing shigowar baiwa tayi bayan ta Mika gaisuwa sannan ta fada neman iso da Fulani take gyara Zama Fulani fara tayi tace an Mata iso cikin taking kasaita tayi bayinta a baya tare da akwatuna samun kujera tayi tace barka dai Fulani itama cike da yatsinawa tace yawaa tace Summaya Ashe Akan ga Rai kuwa had a Rai Summaya tayi don ta tsani matar Nan SA idonta da munafurcin ta yayi yawa harara ta banka Mata Hana Summaya da kin San labarin da nazo Miki da ita da sai ke da kanki ki bani goro dagowa summy tayi daga Kan phone nuni tayi da akwatuna tace Kinga wayenan toh shine zai kuntatawa matar yareema wato amaryarsa ,Summaya tace keh tshouwa in kinsan mgn Kika zo nema kiyi sauri ki tattara ki tafi in ba Haka ba,dariya fulani tayi tace yaro man kaza Ana nuna Miki hanya gabas kina yamma ki tambayesa surkuwar ki tasan NI waye ne a yanzu nasan it's shirye shirye Kai akwati na gani na fada was matar yareema alhali NI Kuma Ina kokarin kwace Miki yanci Jin Haka yasa Summaya tayi shiru tace ki fito fill ki gayi mgn tace labari na juyo Wanda kudi Zaki sake aje siyaea matar yareema Koh ba Haka ba ta tambaye ta hakane fulani fara ta amsa toh babban tambaya anan kina son autan da yareema yayi na karawa yar kawar ki kishiya ,fulani fara cikin hada fuska ganin fulani na son kawo Mata wargi tace Kinga fulani in tashin hankali kikazo Kar ta San Kar dariya fulani tayi tace Dadi na dake gajin hakuri ki amsa min eh ko ah,ah tace ah ,ah toh Kinga akwatunan Nan tana nuna wani akwati Wanda da kin gansa na dah ne second hand ne ,na aiki talatuwa ta kawo keh zo ki bude tayi nuni da baiwar ta akwati hudu ne karamin set Ina earrings na hamsin,hamssin a kauye guda uku sai agogon roba guda ribbon biyu, sarka da Dan kunne na dari biyu gazal daya eye shadow na dari da hamssin,powdern dari biyu jambaki guda biyu akwati Mai bi Kuma takalmin roba guda biyu ,slippas da Kuma jaka na saka guda biyu da turare,akwati na uku Kuma zani ne guda biyar ,matso guda uku sai babba na dubu uku, sai akwati babba less guda ,singlet daya pant uku da bra uku wani dariya Summaya tayi tace wallahi Baki tana burgeni irin Haka bah ,anjima alet zai shigo godiya nake uwar gidan yareema ta fada cikin kissa ,fulani fara abin Bai Mata Dadi Amma tunda Summaya ta nuna tana so yasa ta shiru ...... Can anjuma na hango muku fulani cikin shigarta less,sai Yar uwarta da matan waziri sun sha kyau da bayi shidda aka tafi karfe biyar suka shigo a lokacin basu Dade da fitowa yareema ya shigo(su tunanin su Bai Basu abun da zaije ya dawo,a lokacin burinsu ya cika kawai) horn sukayi masu gadi suka iso tare da tamabaya daga Ina daga masarauta suke Kira yayi ta land line aka Basu izinin shigowa duk jikinsu yayi sanyi Amma Basu fasa kudurin su bah mugu ne ya musu iso zuwa parlourn momy zaune suke Cikin shigar alfarma harda faty a gefe da anty raheena a gefe shigowa sukayi cikin Jin Kai suka zauna ba tare da neman izinin bayi uku na waje uku Kuma a tsaye ikon Allah suka tsaya kallo ,ummi ne ta musu tarba dakyar wata daga cikinsu wacce ke Mata ta uku wa waziri tace da fatan kun Gane mu ummi tace ah,ah toh mu matan masarauta ne aika aka manA mu kawo Kaya , ummi tace Amma ai ya kamata a sanar da mu kamin lokacin ,Mata ta farko ta waziri tace macen da ta Kaine Akema tamabaya tafa hannu tayi tace ladi ku kawo Kaya su ummi zuba Ido sukayi suna jiran suka ga meh faruwa sai dai meh akwati da suka gani ya tabbatar musu da hakan danne barrcin ransu sukayi ,suka fara bubbude akwati baiwa na nuna musu toh mashallah mun isar da sako kayan yareema faty da tayi nufin bude Baki tayi tafasa ganin ummui na Mata Alamun da ta Bari momy ne tayi gyaran murya muna godiya da Haka faty raheena ku shigo store ki fito da kayan ba damuwa ,fulani na gefe tana karkada kafa Basu Dade suka dawo da rubber Baki na baff cike da Parker da tsintsiya mikawa baiwar sukayi yayi dadidai da karasa parking da anty raudat tayi ta shigo gidan tana shigowa da sallama tana juya key idinta abun da ta hango ne ya Bata shock ta is ummi lfy dai🤗 murmushi yake ummi tayi tace an kawo lefen Kausar NE daga masarauta Yar da gyale tayi ta Kare musu kallo idonta ya sauka Akan cousin din Abu hanif Kare Mata kallo tayi matar waziri ta biyu Jan daurin ta tayi baya ya zauna talatu Indo ta kwala musu Kira sai gasu oya kowacce ku ta dauko turamen Nan kije kibaiwa Yar uwarki na Bata shi a matsayin kyauta ,kekuma talatu ga kayan kwaliya ki kaima yaranki ga slippas ki rabawa almajirai,Haka takalmi da jaka in kina so ki dauka akwati Kuma ki dau biyu ta dau biyu bude jakanta tayi ta fito da dubu goma gashi kuyi idinki da shi ,ihun Dadi sukayi godiya muke mata a gidan Abu hanif tace Kara fada momy ne ta daka Mata tsawa ke raudat ya Isa ya za ki kwashe Kaya ki bayar ko mAh ke aka bawa toh oya shut ur trap , tashi fulani tayi da mutanen ta tare da tsaki suka wuce suka fice raudat har da rakosu da tsintsiya da Parker gdy muke suka fi cike da takaici ,Summaya Kuma na can ta dauko videon akwati ta yada a social media,acewarta rin kin da yareema yake Mata yasa ya kasa hada Mata lefe ,Yan Summaya na gefe suna Kara rura Mata wuta tuni koina ya dauka , Ana dariya , suna fita Yaya Abdullah ya shigo parking yayi Yana tambayarsu lfy sai ummi ta kwashe daga a_z ta Gaya Masa cike da barrcin Rai da takaici ya naushi bangon gefensa ai ummi da kun kirani, kwantar da hankalin ka son ba wani Abu,Kausar da tun zuwansu tana Jin su ta bayan step ta tsaya tace wallahi ku kuka damu kanku wlhi anty raudat ne tace ungo wawaiya kawai Ana kokarin karba Miki yanci kina barbar.ficewa Abdullah yayi cikin Barrcin Rai daukan wayarsa dake mota yayi ya dannawa yareema Kira Wanda cike da gajiya ya zauna a parlour ko cire takalminsa Bai samu yi ba Kiran Abdullah ya shigo dagawa yayi ,maganganu da ya fada Masa ya Bata Masa Rai ,yace Ina shedar da zai tabbatar da hakan ka fito harabar masarauta in ka hango fulani to Zaka tabbatar da hakan fasa karasa Shan ruwa kenan ya fito harabar masarauta ba ayi 5 minute cike Kiya sai ga motoccin guda uku har da ta fulani parking suka yi a parking lot don shashin ta yafi kusa da shi zuba musu Ido yayi one,by one gashi kuwa duk Wanda Abdullah ya iriga suna ciki shashin fulani fara suka nufa sai da suka shige shima ya nufi shashin ta maganganu fulani ke tashi in Gaya Miki Kar kiga takaici da sukaji kurin banza da wofi , ta fitar da zuwan raudat.wayyo fulani ai na naje na ganewa idona wlhi ,fulani fara sauraronsu kawai take ta kitsima maganganun su shigowar yareema ya karasa yi Amma Basu lura bah ,ke Ina Gaya Miki da suka akwati ai zuba Ido sukayi wa ya ga shegiya da pant uku bra uku turmi biyar da less daya tsawan da suka ji ya sasu juyawa ba shiri nuna su Yake da yatsa ,oya raini da kuke da rashin mutunci da kuke a masarautar Nan har ta fito izuwa gari ,garin ma gidan surki na , especially ke fulani kinji kunya babba dake Amma kina abun da ko yayan ki bara su aikata ba ,ur a shame to us ,sauran ku Kuma sai kun amsa NI one by one waya Baku izinin Kai Kaya ba tare da sani na da izinina ba shiru sukayi ba Wanda yayi mgn Jin Kiran sallar magariba yasa sarkin gadi yayi gaba jakadai Mata biyu yasa su gadin kofa babu Mai fita sallah yaje yayi ya dawo suna Nan dai kowa ua tsorota na farko dai zan fara da manyan ku fulani daga yau NI yareema na tsige ki daga matsayin fulani yanzu matsayin ki kawai shine ke matar sarki ce Kuma Zaki jagora zuwa bada hakuri ,sarki hukunci ya dauki zance ,sai matar waziri su Kuma suna under House arrest na sati biyu ita da tsakar gidanta Kuma zasu je su bada hakuri , sai yaranta biyu Suma house arrest na wata Kuma Basu ba monthly payment na masarauta ke Basu ,sai bayi Suma zasu yi aikin karfi na kwana biyu sai Kuma Summaya Zaki biya taron million5 na Bata min suna da matata Kuma kina under house arrest na sati biyu ba tare da baiwa ko Mai taimakawa daga Nan Kuma a sakamakon zuba Ido da ganin ki a matsayin ki na Mai iko Zaki rubuta wasika ta ban hakuri zuwa ga family aliyu gurel wato fulani fara dum dum, sannan Summaya kamin Nan da 12hrs kudi ya shigo asusun masarauta ,ba wanda zancen Bata bugasa tuni kowacce su ta zaro Ido ,fulani Kam kamar wacce ta kamu da paralyse Matan waziri har an fara kuka ba tare izinin miji suka fita bayi Kam Suma dai suna gefe suna jajanta lamarin fulani fara ne dai ba abun da kake hangowa a fuskarta na yanayin farin ciki da bakin ciki an tashi taro kowacce su ta nufi shashin ta saura daga Summaya sai yareema da Kuma fulani fara saukowa yayi iya kafafunta yace kiyi hakuri ummi nah hukunci da na yanke shine daidai ,shafa kansa tayi da kaci abinci daga Mata Kai yayi duk da Bai ci ,rike kwakwaso Summaya tayi tace naji duk abun da ka zartar kudi zan biya har da kudin a fitar da no don Ina da Right zuwa kotu cikin muryarsa yace daga yanzu Sharia zata fara aiki Akan ku na Baki minti talatin zuwa shashin ki kisallami bayin ki har sai lokacin da hukuncI ya dagu akanku ,cike da bakin ciki ta kwala wani kuka ne ko ihu na rasa na wanne takaici ta tsinewa fulani ta fi a iriga tuni mgnr ta zagaye masarauta da kewaye .
Daddy na dawowa yace su kwantar da hankalinsu Kar su damu kansu Kuma dazun Nan suka gama mgn da yareema inda ya sanar Masa ba tare da saninsa hakan ta faru bah ,shiru sukayi ba don sun bar mgn hatta a gidan radio anyi ta maganganu su na marasa gado .
Yareema shashinsa ya nufa direct bayi ya wuce da kayan jikinsa Haka ya kunna shower sai da ya gaji don kansa ya cire kayan sannan yayi wanka fitowa yayi ya shafa mayuka sannan ya shirya cikin jallabiyarsa wacce ta Sha kudi key motarsa ya dauka tare da babban phone idinsa da karami ya fice sallah ya shiga akayi sallah bayan azkar da komai ya fice daga masarauta duk yanda ahmadu ya so bin boss idinsa don ya tabbatar da lfyr sa Amma Bai ga fuska. Horn yayi masu gadi suka fito ganin da suka Masa suka gane abokin boss ne Kuma yareema parking yayi sannan ya fito daga motar mugu ne ya zo tare da sauran yaran sa suna masa barka da zuwa alhaji na Nan ya fada kamar meh ciwo bakin eh ,Yana nan ka iso don ansar da isonka a hankali ya tako har parlour sallama yayi amsa Masa akayi tare da basa izinin shigowa Zama yayi a kasa a gaban daddy,momy da ummi gaisuwa suka yi kamar ba abun da ya fau suna tambayarsa khairat
Yace alhamdulillah,mgn ya fara tare da Basu hakuri ya Kuma Basu labarin asalin abun da ya faru cikin dottaku daddy yace ai ba komai ba abun tashin hankali ne,sallama ya musu bayan ya ajiye musu wasu canji na Wanda ba arasa ,ya fice haduwa yayi da Abdullah Wanda Yake zaune a barandar part idinsa Hawa motarsa yayi ya Bata wuta.
Abdullah kuwa yoni yau yayi a office da yamma ya biye office din doc Yana shigowa ya hangosa zaune gefen hannunsa da fuskarsa akwai bandage Basu wani gaisa ba Yake tambayarsa Amma doc yaki Gaya Mai,hada Rai yayi yace aliyu ,ka fara mgn don't say don kana auran kanwa na sai in barka don jiya na samu treath letter da fuskan ka a ciki sannan nazo na sameka da wounded face and you say nothing kwantar da hankalin soja ,Nan ya basa labari daga farko izuwa karshe shiit ya Gaya keanan yanzu targeting suke duk Wanda Yake related to Dem darm u ya fada cikin ransa sallama yayi da doc ya fice gida ya nufa Ana a bude Masa kofa ya zo ya tarar da matsalan ta matan masarauta .
My people me I don tired ooh ,the least
YOU ARE READING
MAGAJIN SARAUTA
General FictionWannan labari ya kunshi Littafin Nan ya kunshi labari Kashi Kashi na jaruman littafin Wanda zai nuna rayuwa kowanne su kamar haka. YAREEMA Sai na dau fansar duk wayanda suka kashe sai na kunyatar da su a idon jamaa sai na daukar wa Abba...