death

551 27 1
                                    

Summaya POV

Tun da sukaa shiga mota ba Wanda yayi wa Dan uwansa mgn a lokacin 12am cire head tie idinta ta Kama ya mutsa attachment idinta da fingers sai kace mahaukaciya ,shi Kama ko kulata bai ba ,Dan kwanan Nan bai da lokaci kwata kwata ana kawo musu case na mutane biyu Wanda aka musu kisan gila duk Kuma Mata nee dayan meh suna rahmatu konata akayi sannan suka yarda ita a hanyar daji Wanda kisan nata ya Kai 6month Amma Basu Gane komai Akan SA , dayan Kuma surry last week aka kasheta ita Kam acid aka zuba Mata Kuma alamu sun nuna an da a Mata filo toh har yanzu dai bawani labari Amma suna kan bincike isowar su sukayi fita tayi bayi na bayanta shima fita yayi don yau a gajiye yake direct shashin SA suka wuce farlour suka shiga suka nufi stairs dakunan su a jere it's nata na biyu don Haka nayi saurin shiga Ina tsinewa yareema da ya takurani nazo auren nan gashi yunwa take jitsabaragen Jan aji nee ya Hana ta cin abinci abinci ,
Haka suka yareema ya keantar with empty stomach ,ita Kam tasa baiwarta Indo ta Mata girki Hala ta kwaahi gararta

ABU HANIF POV
Abokanayensa da suka Masa rakiya ya tsayar dasu a gate yace nagode Amma ba Mai shigar min gida ,abokinsa wato faruk yace Amma baba Kai Dan iska nee zuwa zamuyi mucinyeta nee yace waya sani nikam ku fita a harka na sai da safe Haka suka rabu hannunsa da leda ya shiga cikin gida sallama yayi ya shiga dakin raudata najinsa tayi saurin shiga Lulubin da aka Mata Zama yayi a gefen gado yace my luv ki bude in ga precious face dinki make kafada tayi dariya yayi yace toh nawa zan biya a bude min cikin siritiyar murya tace no kishiya dariya yayi yace Haba baby daga ke an kulle kifa bude Mai fuskar tayi matsowa yayi yace kinyi kyau yana kallon lalle dake hannunta shinshinar hannun yayi yace waya miki cikin rudewa take cousin idinmu ce yace Dole in bada tukuici baba yace je kikawo plate da cup cikin sanyin ta sauka kunna wutan kitchen tayi ta dauka plate da cup ajiye Mai tayi bude kazar yayi ya zuba milk a Kofi a hankali yake ciyar da ita sai kallonta yake da want shuumin kallo kwashewa tayi yace kiyi wanka den alwala Nima Bari inje inyi ko Zaki min hararsa tayi yace don't worry gobe nasan zan samu,wanka sukayi yayi alwala tare da Sanya jallabiya cream dakinta ya nufa budewa yayi sanye take da rigar barrci wando da Riga Ash ta daura dankwali tana kallon madubi murmusawa yayi ya Mika Mata hijab yace let's pray Haka sukayi sallah nafila guda biyu ya Mata tambayoyi tana amsawa wani yakan gyara Mata takan Yi mamakin Ashe dai mijin nata ustaz ne
Yace ki hau ki kwanta NI ba yanzu zan kwanta ganin ya fita daga dakin tayi ajiyar zuciya tare da Jan duvet
Shi kuwa yayi hakan nee don yaga tsoron SA kirikiri a idonta hour daya yayi sannan ya tashi tareda kulle kofa
Hawa gadon yayi ya shiga duvet a hankali ya janyota kissing idinta ya fara cike da kwarewa cikin barrci taji ana kissing idinta Kara Mika Mai bakin tayi tuni ya fice hayyacinsa ,tashi tayi ganin Abu hanif ta tsorota yace raudat ba zan jimiki ciwo ki tsaya kinji Haka ya rabata da kayanta Yana Mata salo daban daban jin ihun raudat danayi ya dawo Dani hayyacin. Allah ya Isa na Dan iska Haka ta Mia zagi tas tas .
USMAN POV
Kam kunyar SA takeji haka shima aka rasa Wanda zai yi mgn Mika Mata ledar yayi ya Mata seda safe sannan ya nufi dakinsa Haka ma a gurinta cika cikinta tayi ta kwanta
NI namz kuwa nace namiji da kunya

MORNING
ABDULLAH POV
Shigowar Rana dakin su nee ya farka tare da salati Yana duba tyme yaga karfe shidda ai da sauri ya dirka alwala yayi sannan ya fice a bayi rasa yanda zai Yi ya tasheta cikin taushin murya ya but bugata fatyma Bata juyo ko ta motsa sakko ya San ta farka sake daga ta yayi Amma babu amsa,sake tashinta yayi cike da gigin barcci tayi adduar tashi daga barrci idonta akulle tace momy Kar dai kice min asuba tayi yaushe na kwanta
A hankali yace wake up asuba zai wuce mu ,
Jin muryar yah Abdullah tayi zumbur ta Mike tana zaro Ido direct bayi ta shigar alwala tayi ta fito samun SA tayi Yana sallama ga sallayar q shimfida Hala ta Sanya hijab idinta tayi sallah tare da nafila tayi azkar sai da ta gama sanannan tasunkuya take Ina kwana yah Abdullah amsa Mata yayi da lfy ya kewan momy dasu imran murmushi tayi take nayi missing idinsu yace don't worry ai Zaki Saba dani it just a matter of time tashi tayi yace Ina zakije take zan gyara gida nee Yaya yace ok ,shara tayi ta gyara koina sai kyali yake ganin ta nufi hanyar kitchen yace ki barshi su ummi zasu aiko da abinci tace ok tare da zamewa kasa tana da asa da fingers idinta kallonta yake komai nata cikin nutsuwa yake sanye take da atampha brown Riga da siket ta daura dankwali Zahra buhari
Kallonta yake sannan yace faty na kinyi kyau rufe fuskarta yayi da tafin hannunta dashi
Tashin da momy ke Mana nee ya dawo Dani cikin hayyacina tashi nayi nayi wanka tare da alwala shriyaea nayi cikin Riga da skirt da hula sauka nayi samu ummi da momy da daddy suna Kari gaida su nayi daddy yace eyee kausar na momy ke kadai aka Bari tace daddy kaga yah Abdullah zai Dena takura min wlhi daddy yace Bari ya jiki ba ruwana Kiran da umma ta kwalawa su neehat nee suka iso momy tqce ki tashi ku kaiwa yayyan ku muazzam abinci a basket ke Kuma Zahra da kausar ku biye gidan my son ku Kai Masa sai ku kaima muhktar
Tashi mukayi muka SA himmar muka fita
Part din Yaya muka nufa Zahra tace har na kagu Inga faty dariya muka fashe dashi dai dai Abdullah ya bude kofa mayarda dariyan sukayi suka ce Ina kwana Yaya dama ummi nee take mu kawo muku abinci bamu hanya yayi muka shiga ajiyewa mukayi sai ga fati ai buga ihu mukayi muka rungumi juna tsawan da ya daka Mana nee yasa muka dawo cikin hayyacin mu

MAGAJIN SARAUTAWhere stories live. Discover now