masarauta

195 20 7
                                    

    Dix page  goes to aliyu  shamsiyya9,no words can say tnxs to u ,for always been punctual and regular  about Dix buk ,tnx alot.

   The more u keep voting d more I keep typing , lots of tnx to my fan out there d known ND un known

Masarauta
  Afra Kam tunda ake daura auren Abdullah ta tattara Ina ta Ina ta ta koma boarding school ba zata iya kallon man idinta a matsayin na wata until  now she hasn't not given up Akan zai sota .
       Yareema Kam sai karfe biyar suka dawo shi da khairat part idinsa suka nufa nanny inta ta Mata wanka sannan ta SA Mata dogon riga shima sanye da armless da three quarter ya sauko rike da laptop idinsa Zama tayi a kusa da shi tana Masa shirmen ta tana basa labarin Muslim da momman SA kullum sai ta siya Mana Chaculate da biscuit ,Jin takun da sukayi a bayansu nee ya SA suka waiga summya CE ta shigo cikin dogon Riga ya wuce knee idinta ya matse ta sosai Ido ta zuba musu tana Zama a chusion tace I wouldn't even get a welcome back kiss ,khairat nee tace Ina kwana lfy ta fada ,hw x skull  khairat tace skull x gud tace v
Gud to know ,go upstairs to ur room me ND ur Pappa would talk ok khairat ta fada kamar Wanda ta ga stranger Haka ta shige dakinta, maida idonta tayi Akan yareema tace l know am  at fault but please forgive ND understand my situation,kallonta yareema yayi yace understand under my foot I don't get u  summaya everything business , business do u ever think of anything apart buissness oh  ur getting on my nerves who re u to appear into our life after dumpping us lyk pigs ,u never had a single minute for ur daughter wat kind of heartless ND selfless woman are u wlhi da ba don Kar fulani ta tsine min da ko minute daya ba Zaki Kara Ina kallon disgusting image idinki  ND d way u dress as from today Day x either u dress formal lyk a Muslim or I dress u  ,because of just luk lyk does whore ND slut ,Bata tanka ba sai da ya Gama tace am really sorry tsaki yayi yace sorry for ur self sannan ya dau laptop idinsa ya nufi sama,alwala yayi sannan ya sauko masallaci ya nufa sai da yayi sallahn safai da witiri
     Sannan ya nufi shashin mahaifiyarsa bayi sai gaida shi suke tayi ko ya nuna alamun yasan da zaman su ,shigowa yayi afra ya hango a jikin hajja sai fulani fara dake gefenta fulani nee ta hango SA tace my son Jin sunan da ta Kira yasa hajja ta hada fuska  isowa yayi Yana Zama a daya daga cikin kujerar farlour cikin kasaita ya gaida fulani amsa Masa tayi tana tambayar lfyr SA yace kalau dagowa yayi suka hada Ido da hajja yace Ina yini hajja ,tace da ban yini zaka gani nee Nan don ubanka  murmushi yareema yayi yace meh ya kawo batun zagi Kuma Yar matata ko kishi kike ji matata ta fiki kyau wani uwar tsaki hajja tayi tace idan ya so ta fiNI duwawu meh nawa a ciki ,fulani fara nee tace umma ya Isa hajja tace don uwarki Bai Isa ba ehe idan Kuma kina son samun rabonki BISMILLAH
Shiru fulani tayi tana Kau da kanta gefe
Yareema kuwa gyara Zama yayi cos Dix woman x something else ta bar gidanta   ta zo Nan  tana kafa mulkinta x as if tana mulka amminsa ,shi x kind of disgusting,afra Kam tashi tayi don Idan hajja da yareema suka fara case toh sai ya shafi kowa a gidan hatta bayi, jakadiya nee ta shigo rike da faranti a hannunta ajiyewa tayi Akan stool fuskarta a sunkuye daidai zata wuce kenan hajja ta SA  Mata kafa jira kawai take taji ta akasa sai Taji hannaye sun rikota dagowa tayi suka hada Ido da yareema dake kallon duk abun da take faruwa yaga lokacin da hajja ta SA Mata kafa ,gdy nake ta fada dagowa yayi suka hada Ido itace ranar da suka hadu da ita a part idinsa daga Mata Kai yaYI sannan ta fice .
       Summaya daga waya tayi ta Kira mummyn ta tana dagowa tace mummy am tired I tired talking to him Amma Bai bani fuska, CI min zarafi yayi har Yana ikrarin saki na da ba don fulani fara da tuni na Dade da koma gida a dayan gefe akace hava summaya chili I don't know my lil girl as a loose now fada min komai da ya faru ta fada a to z ko a Bata Bari ajiyar zuciya momyn  tace yanzu u have to squeeze ur tyme to luk after ur daughter because she x his no1 pairoty don Haka kina Bata tyme ku zauna ki Yi duk wasu abubuwa da uwa take wa yarta summaya da ta turo Baki tace hw, mommy kinsan bana son  aiki da yara they re annoying mummy tace shut up my frnd Ina fada Miki yanda Zaki gyara kuskuren ki but ur making silly execuses  shiyasa Bai zai taba sonki ba u do things ur way rage murya summaya tayi tace am sorry mommy ok am all ears tace ur daughter first secondly ur attire at least change ur way of dressing a little bit ,i my self don't lyk u wearing    those kind of dress because u luk lyk a bitch  at least kina SA atampha with a gud tailor or designer u would luk perfect  kina rage yawan aikin ki wat are ur assistant for abeg have time for him not all in offis abeg x tyme u keep it aside finish him put him to bed next morning ur account would be  ringing u ur self would call to thank me  ihu summaya tayi tace dats why I luv u mommy tace toh
Ok don't forget to tace d medicine kina Sha kullum ko wani dare ND about saki idan by mistake ya sake ki hix mother would have to pay for it duk da nasan fulani fara x not an idiot to allow him do dat summaya tace nikam meh nee yake tsakanin ki da fulani duk da shi z ur frnd Amma kina da power over her ,I pity her cause  she x always silent dariya mummy tayi tace my daughter I wish ur eyes could stop being blind cause Dix woman x devlish lyk a devil so watch out my baby greet my grand daughter for me sannan ta katse wayan summaya Bata bi takan maganan karshen Nan  ta fara tsara yanda Daren yau zai kasance .
         Har yanzu suna zaune hajja na habaici tana cin kayan fruit da aka kawo wa fulani fara ringing din wayanta yasa ta daga ganin kiran da aka Mata  yasa ta rage volume ta say kunnenta ok naji ta fada sannan ta tashi cikin tashin hankali har ta manta da mutanen dake farlour ok am on my way sannan ta katse juyowa tayi taga fulani fara da yareema na kallonta kalli na irin lafiya dai  kallonsu tayi ta zauna tana girigza kafa can dai na hango muku hajja na scratching din tongue idinta tun tana yi a hankali har ta fara da karfi fulani na tambayar ta ko lfy Amma ko time din amsawa ba ta San inda kanta yake yareema tun Yana daukan da Wasa sai da yaga hajja tasa  hannun hagu da na dama tana Kai kayawa har jini na fita tuni ya Kira dogarayi da bayi guda biyu daukarta yayi duk halin ciwon da take Bai hanata hararsa  bude Mai kofa akayi fulani na bayansa suka wuce da motocci hudu da gudu sai asibitin SA karbansu akayi cikin kulawa likitoci guda uku akanta suka fito bayan 2 hours har ta Suma  suna girgiza kansu isowa sukayi cikin tashin hankali liktan yake fada musu sun duba komai Amma Basu ga alamun ciwo a machine idinsu hava tuni fulani ta fara kuka lalashin ta yayi da kyar ta hakura Haka suka yini har yanzu Bata farka ba .yawa fulani sallama don ba kowa a masarauta Kuma ba Wanda ya San da fitar su sai bayi da suka waje,a motar SA sai tunanin abun da ya faru yake Amma Bata fara reaction din Nan sai da ta gama call din sannan ta Sha fruit ,yh fruit Dole ya bincika fruit din da ta Sha
   Jakadiya Kam tana komawa shashin su ta Yi wanka sannan ta nufi shashin Mai martaba don kwana biyu Bata leko sa ba shiga tayi bayan sun gaisa da dogarayi dake kofa bude kofar dakinsa tayi Yana kwance idonsa a rufe isowa tayi ta matse hannunsa tace habibi wake up it's me bude Ido mai_martaba yayi yace I thought u left me murmushi tayi tace i know ND I was kind of busy ur wife ND dat digusting mother in law of URS dariya yayi yace I have seen for all Dix years my khairat have not changed tace really tana kallon tv dake manne a dakin da ya manta Bai kulle ba tace they could have caught u winking eyes idinsa yayi sai kace mai_martaba d king of d people yace am sorry my lady tace ur old but u have not changed a..............mgnr ta nee ya katse ganin hoton kasa ansa inspector ibraheem Kabir marafa had just given d media ,news through his officer sergant Usman dat his wife Mrs nihat had been rescued 24hour  ago which all the crulprit had been arrested ND some dead,his wife mrs nihat had been admitted to the hospital which was unknown to us wat was going thnx for watching am kausar aliyu gurl  sannan ya katse cikin tashin hankali ta tashi duk maganar da Mai martaba ke Mata Bata ji ko eh yanzu mafita take nema ooh God shiyasa ta fada Masa ya zauna zaman SA Amma yaki Wai sai kasar SA Yake so Jin murya mai-martaba na Mata mgn yasa ta juyo yace wats wrong habibaty girgiza kanta tayi tace  nothing ta  fada yace I know something x wrong tell me sunkuyar da kanta tayi na mintuna tace am going to be going back to niger am needed  kallonta Mai martaba yayi yace why khairat kin gaji da NI nee ko wani Abu tace noh x just dat u know I can't Stay with u forever I have my lyf katse ta yayi yace  I am ur husband khairat yaushe Zaki yafe min mistakes idina ki dawo cikin mu ur my wife I can't be hear ND kina wani uwa duniya can tashi jakadiya tayi take am sorry but no matter wat u say am leaving first thing tomorrow am sorry u know everything  our marriage x very different shiru Mai martaba yayi Yana kallonta yayi yace first thing tomorrow morning yace when ur out close d door kallonsa tayi hawaye cike a idonta tace( a do farta am on na habibi,) tace bye sannan ta fice kallon kofar dakin Mai martaba yayi kamar yace Mata ta dawo Amma yasan khairat ta na da kafiya duk abun da tace zata yi Hala zatayi ba Wanda ya Isa ya canza Mata tsarinta x dat stubborness  she has  shi ya tuna Mai da yareema through out yau Bai zo ba ko lfy dai sannan barrci ya kwashe shi Yana tunanin every single past of his lfy.

        

MAGAJIN SARAUTAحيث تعيش القصص. اكتشف الآن