93&94

731 59 13
                                    

👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻
         *GIMBIYA HAKIMA*
👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻

*🌎MANAZARTA*
*WRITERS ASSOCIATION* 📚🖊️

     *M. W. A*

'''Kungiya d'aya tamkar da dubu. Masu Nazari da Aiki da Ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta ta kuma Nishad'antar da masoyan ta. 🤙🏻'''
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
________________________________

  _STORY AND WRITING_ _BY_

    _Jameelah jameey 🖋_

    *(Yar mutan kankia👸🏻)* 

  


*BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM DASUNAN ALLAH ME RAHMA ME JINKAI*

_Wannan labarin kagaggen ne, duk wanda yazo daidai da rayuwarshi a kasi ne._

'''NASADAUKAR DA WANNAN LITTAFIN GA FATIMA ABUBAKAR
BELLO, ALLAH YA BAR KAUNA YAR UWA RABIN JIKI😍😍'''

93&94

Yana shigowa ya isketa ɗaure da towel tana tsane ruwan jikinta da alamu fitowarta kenan daga wanka, ba taji shigowarshi ba sai dai ji tayi anyi hunging ɗinta ajiyar zuciya yai tayi dan ganin ta kawai da yayi yaji natsuwa ta samaishi hankalinshi ya kwanta yarda da ba tun yau ba yake son Hakima, yaa yarda duk abunda yake yi ma Hakima da take A. B. U duk sonta ne sanadi, yana sonta har bai san wani irin so ne yake yi mata dan haka shire yake da duk wanda yake shirin rabashi da rayuwarshi, raɗa ya hau yi mata cikin kunnanta harshenshi ya tura ciki yana cewa, "Jewel ya jikin naki, fatan kin samu lafiya? Dan bansan wajen ya daɗe bai samu sauki ba saboda shine rayuwar Hakim, Ilove with all my heart, kece bugun numfashi na Jewel, kice komai nawa dan Allah ki soni ko ya yake, ki furtaman kalma so yau ɗin nan ba sai gobe ba Jewel."..... Ya ƙarashe maganar cikin fuskar ban tausayi, dan ji yake kamar ha haɗiye ya huta saboda tsananin sonta da yake fusgishi.

Hakima ita bata san wani kallar farin ciki take ciki ba, ita kanta tasan tana son mijinta kuma tana kishinshi sannan zata gaya mashi kalmar so kafin a rigita dan ta lura Amaryar tashi da rawar kai ta shigo cikin gidan nasu, tana son mijinta kamar ranta bata iya jure rabuwa dashi kona minti ɗaya ne amman ba yanda zatayi dole ta koyi hakuri da juriya na wasu lokaci kafin ya dawo gare ta, shi dai Hakim yana riƙe da yatsan hannunta yana murzasu cikin sauƙin so da kaunarta kana kallonsu a lokacin kasan masoya ne masu shirin sadaukar da rayuwar su a kan ɗayansu, ji yayi ta rungumeshi tana kuka, shima ƙara rungumota yayi yana aikin lailashi sai da tayi kuka mai isarta sannan tace, "nima inasonka mijina ina kaunar ina yi maka so na Amana da babu algunshin a cikinshi kaine rayuwata, masoyina dan Allah inasan kayi mana adalci a zaman nan da zamuyi da wannan baiwar Allah kayi iyakar yinka sai Allah ya dafa mana baki ɗaya."

Kiss ya fara yi mata yana sama mata albarka sai da ta hanashi dan taga yana san ja mata matsala wajen amarya dan har sha ɗayan dare yayi bai fito ba kuma tun goma ya shigo room ɗinta, ce mashi tayi, "tashi ka shiga wanka masoyina daman na haɗa maka karma ya huce ni kuma na samu na shirya sai in kai ka wajen Amarya nasan tana can tana jiranka."

Ɓata fuska yayi dan shi ya manta da wata Amarya dan so samu ne da zuwa zaiyi yace ta saida ma Hakima kwanta dan wallahi shi gani ɗaya yayi mata yaji bata yi mashi ba, dire-dire ta fara yi mashi tana cewa, "ni wallahi ka tashi ka shiga wanka kana ɓata lokaci kuma kasan akwai mai jiranka ko."?.... Ta ƙarasa maganar ta kama hannunshi wai ita a dole tada shi zatayi, fisgota yayi ta faɗo jikinshi kallon juna suke ido cikin ido kamar zasu cinye junansu, sun kusa 6min a haka sannan Hakima tayi janye fuskarta dan bata iya jurar kallon nashi ce mata yayi, "Jewel korata ma kike ko."?

GIMBIYA HAKIMAWhere stories live. Discover now