CHAPTER 21

3K 196 3
                                    

DAN ALLAH KARKU MANTA DA FOLLOWING DINA SECOND BIYAR KACAL ZAI DAUKA.

Shiru parlourn yayi yayinda kowa ke nazari aransa,mom tana fata Allah yasa su yarda

Yayinda baba ke nazarin me Yan anguwa zasuce ai Dan abin duniya ya aurarta, Yayinda inna ke Mazarin anya minal zata iya zaman gidan miji kuwa?

Yayinda ya abubakar ke farinciki finally dirty sister dinshi ta samu miji nagarcacce Duba da mutuncin mahaifiyarsa kuma dai ruwa da kankara Abu daya ne samfuri ne kawai ya banbanta

Baba ne ya dago ya kalli mom kamin yace agaskiya hajiya.........

Minal koda ta fito hanyan gidansu zaliha tayi malam bala ne yayi saurin kunna mota tare dayi mata horn sannan ya zuge glass yace hajiya kihau nakaiki Inda zaki mana

Allah ya gani malam bala naaon yarinyan saboda babu ruwanta gashi batada girman kai irin na madam zakiyya

washe baki tayi kamin tace malam bala da ka barhi kawai

yace a ah dai kizo muje

shiru tayi tana Neman hujjan da zata bayar da taji medulla oblongata dinta bai harbo mata Ba kawai sai tahau baya

Owners kwana ta Shiga sai tayi wani das da ita kamar hajiyar gaske

Kwatanta mai ta fara yi.........

Zaliha's POV

Hm

Swthrt Wai me ya samekine duk kin canja min gashi na kosa na ganki amatsayin matata

Dagaske?

Eh dagaske nake, kina gida ne?

Eh ina gida Kasan tunda aminiyata ta bata jiya....hhhh....na dawo..daga....gid......

Sai kawai ta fashe da kuka

swthrt me kike Cewa kina nufin Amina jagwal ta bata?

Tace eh,yace
Kiyi hakuri ganinan zuwa kinji ki yi shiru kinsan kukanki yana tada min hankali.

Toh kawai tace kamin suka datse kiran taci gaba da kukanta

After 10 minutes

Karan mota zaliha taji a kofar gidansu ana horn
Mamaki take Dan Ba haka karan motan Suleiman yake Ba

To kodai yasai wani mota ne?
Hakadai ta dinga sake sake yayinda take saka hijabi da takalmi Dan yau Ba kwalliya aminiya ta bata

Kofar dakin iya taleka tace mata Suleiman yazo

Iya tace to tamai iso mana tace Toh sannan ta fita

MINAL kuwa tun ahanya take sake sake yanda zatayi surprising zally Suna isowa tace baba kayi mata horn Dan Allah

Yace toh yata sannan yayi horn Kamar bayan minti biyu saiga zaliha ta fito

Tsayawa tayi sakoko tana kallon motar kawai sai ta basar tahau waige waige tana Neman motan future hubby dinta da taga dai babu alamarsa kawai sai ta juya zata koma ciki tana mai yana kyau irin na motar

Daidai lokacin minal tace wa bala ya sauke mata window ta control din wajensa akwai Abu a hannunta

agaskiya dai babu Komai a hannuta tana tsoran kar yaje ta taba abinda Ba daidai bane ta lalatawa mutane mota wannen azzalumin oga sir din ya kasheta Dan bayida imani

KURUCIYAR MINALWhere stories live. Discover now