CHAPTER 19

2.7K 194 5
                                    

Coffee dinshi ya hada hankali kwance dinshi yama manta da zancen wata minal

Stairs ya haura sai ya hango Kamar giftawan zakiyya tana shiga section dinta
Hankali kwance ya karasa dakin nata koda ya Shiga baisameta Ba amma yaji karan ruwa hakan yasa ya zauna bakin gado ya fara shan coffee dinshi

sip 2 yayi kamin ya laluma aljihunsa yaji babu wayarsa dayan ya duba still babu sai ya tuna Ashe yana dakinshi kuma yanaso ya Duba wasu important abubuwa hakan yasa ya ajiye coffee din sannan ya fita izuwa dakinshi

Tafiyarsa yake hankali kwance had ya isa izuwa dakinshi

Neman wanyan nasa ya farayi amma bai gani Ba
arching giransa yayi yana nazarin to ina yasa wayannasa?dube ya fara can wani mind yacemai why not ya Duba changing room dinsa tashi yayi ya Duba aikuwa ya hango wayarsa ajiye gaban mirror dauka yayi sai taga message daga mom

Budewa yayi Kamar haka:

"Good Morning habibi!
سأخرج،لا تقلق أرجع قريبا جدا إن شاء الله
(I will go out,don't worry I will be back soon Insha Allah)
Take care 

Reply yayi mata

"Good morning to u too mom,is okay take care of your self see u later

Love yah😘"

Sa wayan yayi a aljihunsa kamin ya koma part din zakiyya

ZAKIYYA'S POV

A gajiye na Shiga dakina hakan yasa direct jakana kawai na ajiye na fada toilet kayana na fara cirewa sainaji an turo kofan dakina
Shower na kunna abina

I can't remember sanda masu aiki suka fara zuwa dakina Ba tare da na kirasu Ba jin wani sannannen turare da kuma alamun an zauna a gado na ya bani tabbacin Cewa Ba mai aiki bane jarabben baby nane ya lallabo ko me yaje nema ?oho

(Oni 'yasu kajimin zakiyya da tambayar banza Wai ko me yake nema?shaa later on zan tattauna akan mata masu irin wannan hali)
Alamun Kamar ya fita naji hakan yasa nayi Wankana sannan na fito sanye da da bathrobe koda na iso gaban madubi

Hango cup Nayi a ajiye juyawa Nayi name na dauko coffee ne mai zafi
Allah sarki baby na Kamar yasan yau zan bashi good news kuwa

smiling kawai tayi ta dauki coffee din ta dawo bakin gado ta zauna tana sha domin ita ta dauka yazeed din kawomata coffeen yayi

Budo kofan dakinta yazeed yayi ya hangota zaune saman gado ta daura daya akan daya tana shan coffee while scrolling her tablet

Sakoko yayi yana kallonta,shi hallin matarnan nasa yana basa mamaki ita bata hada masa Ba Shiya hadawa kansakuma ta dauka tana sha

Gyaran murya yayi ta dago tana smiling Kamar da gaske sai yaji wani babarakwai namiji da Suna haajara
Shi Rabon da tayi masa smiling had ya manta in fact wani zubin ma sai yayi kwana uku bai sata a idonsa Ba grimacing(yake) kawai yayi ya kamin ya gama shigowa dakin

Ajiye cup din tayi tazo ta rungumeshi tare da yi masa peck

Shide kallon ikon Allah yake

Janyo hannunshi tayi suka zauna akan gadon yatinda take kan cinyanshi

"Thanks for the coffee baby"

Smiling kawai yazeed yakeyi yana Dan Sosa keya sai mamaki daya cika shi Dan Rabon da tayi masa irin haka tun 4 months after bikinsu

(Gaskiya fa koni ina mamanki balle kai Wai ! ehm muje zuwa)

"Baby surprise!!!"

Dan hade giransa yayi yace and what is the surprise?

KURUCIYAR MINALWhere stories live. Discover now