💚🍀CHAPTER 20🍀💚

2.8K 173 6
                                    

Am so sorry, dear reader wattpad Suna bani headache,my chapter 20 is missing and I don't plan on rewriting it saina gama novel din duka so here is a summary of what it contain:

Emotional moment akayi sharing tsakanin minal da iyayenta yayinda mom tace musu ai bige minal sukayi Allah dai ya kare bataji ciwo sosai ba saboda gudun kar hankalinsu ya tashi yasa bata dawo da minal dinba.

Minal tayi 'kiw da ido mom ta mata alamun karta damu nan su inna suka yiwa mom godiya tana kara nasu hakuri.

Suna zaune cikin parlour minal tace zata gidansu zaliha akace yaje amma ta kula.

Mom tace tanson yin magana mai mahimmanci dasu daidai nan ya abubakar ya dawo daga zariya yana tambayan ko an sami minal akace aiko ba gaisuwa yayi sallama ko? Hakuri ya hada sannan yace shima ayi maganan dashi.

Nan aka gaggaisa sannan akayi masa bayanin Wacece mom. Nandai mom tayiwa su baban kalamai masu kashe jiki sannan ta nemi auren minal kuma tana fata insun yarda ta turo uncles din yazeed next week.

Miss untichlobanty💕

DUBA SABON LABARI NA MAI  SUNA YARINYAR CE TAYI MIN FYADE

WANNAN GAJERAN LABARI NE DAYA FARU A GASKE. BAN CANJA SHEKARUN YARINYAR BA KO ALAKA BA,AMMA NA CANJA SUNA, GARI DA KUMA ANGUWA.

LUBABATU YARINYACE YAR SHEKARU 5 KACAL WADDA TA FARA DA TABA MA BABBAN SAURAYI DAN SHEKARU 27 JIKI KAMAR DA WASA ABU YA GIRMAMA. SHIN WAI ME ZAI FARU NE? KO ALJANU NE DA YARINYAR? BUKATAR DA NAMIJI A SHEKARU BIYAR BA ABINDA MUKA SABA JI BANE. SAIDE AYI AIKIN KARFA KARFA TOH FA ANAN ITACE TAYI.

KURUCIYAR MINALWhere stories live. Discover now