*DAMA TA*
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
29
Bazaki mutu ba
Duk jikin ta rawa yake gem ta kenkeme shi cikin wani karfin da Nabil baisan macce tana da shiba dan idan ance ya kwace bazai iya ba
Gumi ne yake keto mata salati kawai take yi
wani irin ne shine taji yazo mata sake kenkeme Nabil tayi gem
Hadim sai yanzu ta tsorata dan bata taba ganin haifuwa ba azaton ta fitan raine ganin yanda Fandau take yun kuri cikin karfi
Abin ya bata tsoro tace "Nabil idan ta mutu yaza muyi
Tafa de haka tana cikin riki cewaShiko Nabil yanda Fandau da danke shi ko halin magana ba shida shi balle yayi yunkurin ta shi
Shikan sa gumi ne yake keto masa duk addua da yazo bakin shi yake tofa mataCikin sa a Wani yunkurin tayi da karfi sai gawata sun guceci y'a ta fado dama yau riga da zani tasa zanin dama ya dade da kuncewa sai ciket din ta na ciki
ajiyan zuciya ta sauke ta saki Nabil
Shima jahota yayi jikin sa ganin yanda take sauke ajiyan zuciya ya rungume ta gyam yana sakin ajiyan zuciya bai masan me aka haifa ba
Sai jiyayi Hadim tana tace"kutuma macce macen ma baka me kamar ki kika haifa mana
Nabil
Yace "alhamdulilah alhamdulilah
sai faman shafa kan Fandau yakeyace "yanzu ina ne yake miki ciwo sai a sannan Fandau ta bude ido tace ruwa zan sha da sauri Nabil ya saketa yayi hanyan kitchen yana zuwa ya bude fridge ya dauko roban ruwa ya daga kanta yaba ta kurba daya tayi ta tuno da mejego bata shan ruwan sanyi asanin ta ta zare bakin ta tace na zafi nake so
Ya juya zai hanyan kitchen Hadim da take ta faman fadan anhafi macce kuma baka amma kuma ta daga yar ta daura ta a cinyar ta na goge bata furka
Tace "Nabil kaga macce ta haifa fa
Yace "good mekyun kenan
Tasake cewa "amma fa tafita kyu zo kagan ta
Yace ina zuwaHadim
Zanin Fandau da yake cikin jine Hadim ta jawo ta kwan tar da yar ta nufi lokan gadon fandau inda dama ta tana di almaka shin ta zare duk takawo part din ta ajiye ta dauko ta seta yatsanta kamar yanda aka mata bayan yankan cibiya ta yanke ta daure ta dauko wani zanin a whardrob din Fandau ta nade yar dai dai lokacin Nabil yafito da cup ahannun ya tashi Fandau ya bata
Hadim ta kalle shi ta bata rai tace wai Nabil mehaka ruwan ma sai kai zaka bata
Cikin tsawa tace keee kalle ni idan zaki ware maki ware ki temaki kanki dan mu muna fita adakin nan ba kara shigo miki zamu yiba sai munje mun dawo kafin nan kin gama jegon dan muna zuwa zamu daura daga inda muka tsaya kin haihowa mijina abin da yake so macce ni namiji nake so dan haka baki kubuta ba da namijin kika haifane ma wata kila shi ya hakura mu sallame ki inkinga mun barki to kin haifi namjiji
Amma abin da zan gaya miki ki temaki kanki kicire ragonci ki kasa jikin ki da ruwan dimi dan inda wanan sun kucece yar ta fito ba karamin budewa yayi ba
Inba haka ba kirube Wllh
tana gama fadan haka ta dauki zanin Fandau da yake cikin jini ta daura ajikin ta cire siket din ta ta zauna dabar acikin jinen da kazan tar haifuwan ta na Goggo ga cinyar ta take tayi jagab kamar ita ta haihu ta meketa kalle Nabil tace "zomu tafi Mu nunawa yasmin ko
Nabil ya kalle Fandau da kanta yake sunkuye tana zaune cikin jinin har yanzu
yakalli Hadim data rungumi jaririiya tana jiran sufitaYace"haba yaza mufita mutar ta cikin wannan hali mu temaka mata da koda gyaran wajen ne mana
yamutsa fuska Hadim tayi tace wllh bazan iya ba zuciya ta bakaga yanda yake tashi ba ko wannan tsayuwan karfin hali nake
Gazanin ta dana daura dan yazama sheda awajen yasmin da ma aikatan gidan nan ya dameni da wani irin garni sona ke muje na kunce zuciya ta sai haurowa yakeNabil yace " toki tsaya ni zan gyara
daukan Fandau yayi yayi hanyan bathroom da ita wani kishine ya kama Hadim cikin tsawa tace "my star a gabana kake daukan wata
आप पढ़ रहे हैं
DAMA TA COMPLETE
रोमांसLabari ne da baku tab'a jin irin sa ba, matarsa ce bata haihuwa mahaifarta tana da matsana, sai ta sashi ya auri wata yarinya a b'oye babu wanda ya sani daga shi sai ita, akan yarinyar ta haifa musu yara sai ya sake ta, da yarinyar tayi ciki, itama...