22

5.5K 182 2
                                    

*DAMA TA*

           *NA*


*BATUL  ADAM JAJJKO*

  *Zainab*
*Zeee*
*Na gaisheki kyuta*


🌈Kainuwa writers Association 🤝

22

Kai kai meya  yamutsu gadon haka?
Ai Nabil cikin zafin sa irin nayin ball  yayi  sauri ya dure inda yabacin dan yaga idon ta bai jenan ba yafara yamutsa wajen cikin dabara yana cewa "ai nena yamutsa saboda murna dan burina yakusa cika na rabu da wannan  me idon cimolan  
Yana yi yana jan hankalin ta tsaf ya mutsuke wajen.
Ita kuma  kanta kaman ya fashe dan  murna mijin ta ita ya keso "tace muyi  addua  Allah yasa ta aiho yan 2 namiji da macce kaga atake  zamu  sallame ta ko  tunda kaga idan ta haife macce  ni bazan yarda ba dole sai tayi zaman haihuwan namiji  kaima idan ta haifi namiji  kace baka yar daba.
Yace "wannan haka yake Allah yasa  ta haiho 2 kawai 

Fandau duk taji me suke cewa azuciyar ta tace niko  ai narabu da mutum nakama Allah dan shi yasan yadda zaiyi dani
Wani dogon rigan data hanya a bandakin shita sa tafito  da sauri  Hadim ta tashi ta kama hannun ta tazo  da ita bakin  gadon  tana cewa mekike jine ajikin ki ba inda yake miki ciwo
Mekike sonci
Fandau da dama haka take so  dan jitake idan bata shan kunun tsamiyan nan ba baza man lfy  tace "kunun tsamiya
Dakuma kwakwa da dabino nakeso
Hadim tace "kai  zaki samu kwakwa da dabinon de  amma mu ina zamuga wani  garin balle wani tsamiya
Nabil ya katse ta dacewa  za asamu  awajin Zahran Usman  dan suna kawowa  sosai.
Hadim da sauri tadauki wayanta takira  Zahra  take cemata  tana son garin kunun tsamiya   "toke kuma yau 
Acewa Zahra
Hadim tace "eh Wllh  akwai  albishr me girma amma  se kinzo da kanki dan  baza ki sameshi  a araha ba 
Zahara tace "haba yar uwa dan Allah gayamin bama yar haka fa
"to tuda kince Allah  meyake sa mata jin yana yin su yacan za  kamar tashin zuciya amai  kwadayi da sauran su
Zahra "tace ciki mana
Hadim tace "tom shine  albishir din 
Zahra tace  "dan ALLAH gayamin Gaskiya
Hadim tace "nataba shimiki  irin wannan wasan ne? 
Zahra tace " a ah
Hadim tace to kiyar da wllh  inada ciki one month
Wani ihu Zahra tayi tare da kashe wayan Hadim  ta sauke wayan tana dariya  bayan ta daukowa  Fandau  kwakwa da dabino tace"kiyi  manager dawannan  kafin  akawo  meyawan  na aika  asiyo
Itade Fandau kwakwa da dabino ta karba  bakin har wani yawune  yake sinkewa  tafara ci 
Nabil yace "yanzu waza afara gayawa  a gida?
Hadim tace kai ma kasani  ai iya rigima mana inna amma  nafison nagaya mata da kaina ta fara danna wayan ta  yi calling  din  nombar inna Zainabu tana dagawa Hadim tace "inna ina kwana.
Inna tace "mun wuni lfy  dan munan  darene Hadim tace "lfy
Inna tace maganan zuwan yaran nan huto  modu da baso  yake ba saida yasan  yanda yayi basu  samu  viser bako dan nasan kede ba zaki  hana ba
Hadim da ita tayi kutun kutun yaran basu samu zuwa ba acewar ta idan sunzo  zasu iya sanin zaman Fandau  a gidan
Amma sabar iya issa
Tace "Ayyya inna  aishine nima naji shiru amma  suyi hakuri  ai mun kusa zuwa ma saura wata 3 sai muzo dasu tare
Inna tace "ai shikena sai kuyi zaman ku acikin wannan mahaukacin gidan naku
Danma kun kusa zama ku ukku  dan bazan fasa gaya muku idan kunzo sai Modu yayi  aure zaku koma ba.

Dariya Hadim tayi azuciyar ta ' tace bade niba inde kishiya ce akan yaran ki da jikokin  ki zaki yita gani.

Afili kuma tace "inna dama fa yatsmin?
Inna tace "gatanan
Dan Hadim ita kanta sai taji tana jin kunyan bude baki ta cewa Innan tana da ciki tayi  danhaka  take son tabata  yatsmin  din ta gaya mata.
Tana cikin wannan tunani taji muryan yatsmin  kamar zai fasa mata dodon kune tana cewan 
ALLAH kabar mana matar  Big brother wllh anty Hadim  nayi messing  nake sosai.
Hadim tace "kwantar da hankalin ki yar uwa zan zomiki da alkairi
Yatsmin ce ta katse da cewa Hajiya anty sabon mota ne yafito kome idan mota kin san kalata ai  fari tas dan ni banason wani  kala idan kuma laptop
Nekin....
Hadim ta katse sa dacewa  dallah dakata duk bawan nan bane yafisu  wannan yafi komai na duniyan nan.
Yatsmin tace "meye anty
Hadim tace abinda kuka dade kuna jira ne nan watanni  8 zanba ku baby
Yatsmin tace "wai da gaske anty
Hadim tace "nata ba miki irin  wannan  wasan kuma kozan miki ai bazan kira a wayan inna ba itana  kira naga yawa na kasa dan Allah kigaya mata
Yatsmin tace Wllh tunda kikace  agayawa inna na yarda itama  yatsmin  ihun tasa ta fara
Tsalle tana cewa Wayyyo  anty Hadim sunan dan ki yaki yan uba wllh kamar  yanda muma bamaso  amiki kishiya haka dan ma bayaso tana ta ihun haka  Hadim ta kashe wayan
Haka suka dinka kiran mutane suna fada  shima Nabil  yana gayawa  abokan sa kusan wuni guda suna abu daya duk wani abin da sukeyi hankalin su yana kan Fandau ko motsi tayi se sunce yaya 
Ahaka har doc yazo da iyalen sa kan dole suka sauka a part din Fandau 

DAMA TA COMPLETE Wo Geschichten leben. Entdecke jetzt