DAMA TA*
*NA*
*Batul. Adam*
🌈KAINUWA Writers Assciation🤝
*14...*
Hadim ita ma cikin zafin rai tace "yaza kayi wa yar muta ne wrippin kuma
Kace meyasa na ki ra doc to kana son ta mutu hannun mu ne.
Shima cikin mamaki da bacin rai yace " wripping faki kace
tace "abin da ka ai kata akan yarinyar nan yafi karfin ma ripping
Yace tom zaki iyayin duk yan da kike so asan da kike so kamar yanda kika saba ban isa hana ki ba amma ki sani baki isa kisa ni nayi karya ba dan ban saba ba muddin muktar ya buka ci waya yiwa yarinyan nan haka zan ce nine kuma mata ta ce na san halin doc sai kowa yaji ya.
Yana gama fadan haka yayi hanyan
Waje
Hadim tace Nabil a gaba na ni Hadim kake kiran wata da matar ka matar ka yajuyo ya kalle ta ya bude kofa yafice
ita ko Hadim tambayan kan ta dinga yi meyake faruwa ne dani
'tunowa da tayi da yace idan doc yazo gidan nan ya tambaya zai fadi gaskiya tabbas haka ne Nabil baya karya baya gudun gaskya duk dacin sa
Da sauri tafito tayi han yan man falo na gidan ta can za security nako fan dan gudun kar doc yajo
Dan Hadim ta tsora ta daka kalaman Nabil bai ta ba mata mgn me safin haka ba sun sa ba a kullum shawaran su yana zuwa daya wanda ko da daya daga cikin su mai masa ba suna yin hakurin dan newa kamar de yanda Nabil ya yar da auren Fandau
Ko mawa tayi daki ta same shi ya na safara marwa a dakin hannun sa goye a baya ita ma tsayawa tayi a gefe ta na karan tan yana yin mijin nata ba ta taba ganin sa haka ba sai taji wani tsoron sa amma ta daure ta bude bakin ta tace
"my star yanzu yaza muyi da ita?
Afusa ce yaju yo yace
"ni kuma me nawa wan nan tsarin ki ne ke ya shafa ai wan da yaci buzu shi zai yi aman gashi da kin ta ba ne man shawara ta ke ki ka zubar ke za ki kwashe na rasa kaddaran da ya jani zalin tan yariya kara ma kamar wannan kin sani na sa yarinya taguji iyayen ta kin sa zata kalle ni amatsayin mayaudarin wanda yanzu na san suna 2 zan amsa awa jen ta wato mugu kuma ma karya ce Haba Hadim nayi nadama abin da nayi wa yarinyar nan bana sam mani ko Karima kanwa ta akayi wa jan ji dadi wllh ba dan bana son yarinyar nan ba dase na enta ta ta........
"dakata Nabil Hadim tayi saurin katse shi ya kake shirin daura lefi akai na ni kadai bayan kafini lefi harka na cewa ba kaci buzu ba baza kayin aman gashi ba kai ko ai kai ko kai ne babban mai lefin ni nace ka yiwa yar muta ne fata fata haka lefi na ne da na yar da kai nawa ne ni daya dole kanu na min kure na ta hanyan nuna min halin ku na maza wan da an dade a naga ya min ba na yar da dan na amin ta da nawa ahe ba haka ba ne Nabil ni zaka tozar ta sai kuma ta fashen da wani irin kuka
Abin ka da zuciyar masoyi sai yaji wani tausayin ta ya kama shi a hankali ya ta ka inda take ya jawo ta jikin sa yace "pls mana my one ni nace miki ni ba naki bane ni nakine har ga ban abadan kuma me ya kawo na maganan halin maza anan abin da kike sofa nayi dan sonki da kwan ciyar hankalin ki duk da nidin bana so amma da abin ya kwabe kike kira zan kashe yar mutane na mata f'ede shine ya bani haushin har yanzu Nabil naki ne ina fatan haka ta kasan ce har karshen rayuwar mu my one kece araina.
Sake makalkale shi tayi tace "bayan yan zu a nan kace ba dan baka son ta ba da ka enta ta a ga bana kake kiran enta wata macce kenan can gaba zaka iya samun wan da kake so ko?
Dariya yayi yace "kar kisa wannan aran ki....
K'arar wayan Hadim ne ya katse ta da gawa yi takara a kune daga can ban garen yace "to sara kan rashin yar da nazo amma kuwani canza security sai ku za kubu de min gani nazo
Hadim tace ayya doc sorry dama kawai muna son ganin kane yasa nace haka dan nasan za kafi zuwa dawuri sai de sorry fita ya same mu na gaggawa yanzu haka ba ma gidan
amma idan muka dawo zamu biya ta washen ku ka gaida Habiba d dee
tsaki doc muktar yayi yace ya muku kyu shegu biyu wake da shinkafa
Dariya Hadim tayi tace "sorry yayana doc kashe wayan yayi
Hadim tace "tom yanzu ya zamu yi da wannan yarinyar ne?
Nisawa yayi yace "ba suma ta yiba ki zuba mata ruwa acikin kunnen ta kina daddan na kirjin ta zata far fado.
Tace "tom muje muyi mata
Yace "salllah sanyi azahar tayi
tace "tom idan kuma ba ta far fado bafa
Yace !yasalam dan
Allah jeki tashi tashi ta na masa dariyan jin dadin rashin nuna kulawan sa ga Fandau
Shikam tana fita ya zame ya kwanta a hankali yana jin wani bakon al amari ajikin sa idon sa ya rufe yana murmushin da bai san dalili ba bai ta bajin gamsuwa a jikin macce kamar haka ba wanna yarinyar da ya gama renawa hankali ce ta bashi wannan faren cikin,
Bude idon sa yayi da sauri tuno wa da yayi da maganan wasu abokan sa ranan da al ameen yayi ya kawo amarriya sa bayan sati da suka kai masa ziyara a nan london sai da suka fito Nabil ya tabe baki yace shi kuma
Elman duk fafan sa anan yaga ma "kaman yaya? suka ka tambaye shi
Yace "bakuga matar tasa ma wllh bata dace dashi ba yanzu dama dan wannan mu kaje har niger yanzu shi ko kunyan kawo ta Englang bai yiba ai auren irin wadan nan a saran sadaki ne Amjad yayi murmushi yace a "wajen ka ba dan ba ka taba harka da bakar bace ba sai farare ai Elman shege ne ya san kan mata usman "yace wlh kuwa ai Shid bai san mata ba sai turawa da yasa mu Hadim sai ita ai idan kana son more sadaki ka auri bakar mace ni ba gashi ina da farar ina da bakar ba amma wllh ko gaba zan kara da baka zan kara dan ni baka ta min ko mai.
Amjad yace kaskiya kam baka ji kirarin da ahamed yake yiwa mata ba farar macce lantarkin gida
bakar macce aljannan maza,
Usman ya dafa kafadan Nabil yace "yaro yi mata biyu yanda hadim take tas samu baka ka jefa acikin za kasa mu kon ciyar hankali kaga wannan ake kira da matar dare da kuma matar rana da rana ka kalle fara ka more da daddare ka sauke gajiyan kallon akan baka
Amjad "yace kai ma kasan mayen Hadim ba zai iya ba
Amma kabar
harka mu sammman ka samu yar hilah
Dan haushi awan nan lokacin ko kallon su bai yiba yashige mota
Sai yanzu magan ganun su yake masa yawo
Musamman abin da ya kasa fassarawa wato
*Bakar macce aljannan maza farar macce lantarkin gida*
*dakuma*
*Matar dare da matar rana*
Sake kwanciya yayi yana rufe idon sa sai suran Fandau yana masa zizau musamman sayayyun na shanun ta wanda kamar zasu tsole masa ido bawan nan yafi bashi mamaki ba laushi irin na skin din ta shi a tunanin sa duk bakin mutum gausin fata ne dashi,
fari yafi laushi kamar yanda yake gani a ido haka yadin ga tuno a bubuwan ta aran sa yana rufe ido ya gan ta murmushi yayi yana mekewa zauke yana tuhuman gangan jikin sa da yayi sauren karban abin da bai dace da shiba amma me tunowa da yayi ranan da ya fara cin karo da ita da wannan shigan nata na hauka kafan ta duk kaushi takalmin a tsinke shijb a yage yaci uban daud'a rugume da allon ta wannan yalon hakoran nata me fidda wani irin hamanin warin ya tuno yasa ke tuna yanda ya kasan ce da ita a d'azu ai bai san sanda yayi wani irin yunkurin amai ba yayi han yan bathroom da sauri
Allah sarki Hadim mota me halin siya da na kirki duk yanda Nabil ya gwa da mata shi tayi aiko se taga nufashin ta ya fara da wowa da gudu tayi hanyan fridge ta dauko ruwa me sanyi sosai ta kwara mata ai sai gashi nan taja nufashi da karfin a hanlali ta fara tude
Idon ta amma dishi dishi take gani ta fara wurwur ga ido nan da nan ta tuno da meya faru da ita wani irin kuka ta saka ko saura ron Hadim din da take ta jera mata sannu bata yi ba taci gaba da kuman ta Hadim tace ki tashi na kai ki ban dakin kishiga ruwan dimin zaki ji dadin ta juyo ta kalle Hadim tace "dan Allah kicewa mijin ki ya kaini wajen mama ta na san bazan de na cin karo da a zaban
Duniya ba se mama ta taya femin
Hadim se kuma ta jin tana tausayin yarinya tace za a kai ki kuma kin de na kuka a gidan na dan bamu kawo ki dan mu din ga saki kuka ba a zaba na yau ne yan idan kin warke shi kenan ko so goma za amiki baza kiji komai ba haka ko wacce mace take ji a daren da ta kasan ce da namiji za ki ware kinji.
Fandau tace mijin ki baya sona yace zai temaka min amma wannan shine te mako yanzu meye ma tsayi na a wajen sa mata ko karuwa idan na koma gidan me zan ce ina zance na je tuda ya yaudare ni da idan mukayi shekara zai kai ni na nemi yafiyar iyayena ya kai mama ta kasar waje a bude mata ido gashi kunce idan na haifa muku yara zan koma kuji tausa yina ku kai ni idan na koma dakai na bansan yazan yiba zan fukanci gori da habaici a wajen mutane gidan mu wanda nasan yanzu ma na bar mama da Bagana akai.
Hadim kallon ta tayin ta fashe da dariya tace "to ne mezan ce miki ne tambayan naki yayi yawa
Nafar ko kin ce miji na baya sonki da me matsayin ki agun sa matsayin ki kin zo yimana aiki ko ba dazun nan yace kar ki kara magana dashi se da ni idan kina da matsayin ma se de a wajena amma ba wajen mijina ba ya taba cewa yana sonki ne ?
Na biyu kince ya yaudare ki ba yauda ra bane kaddara ne ya haumu mgnn budewa maman ki ido kuma
Koni nasan da baran da zan yi ina nan dinnan nasa akai ta wajen a bude ba ta ido amma na miki alkawarin sai san da kika samu ciki wannan alkawarin nane
Maganan gori kuma su yan gidan naku basu san kaddara ba to kice saceki a kayi
Kuka Fandau ta fashe da she.
Hadim tace " kinga kuka ba shi zai miki magani ba ki tashi muje na gasa miki ciwon ki ko ki rube wllh Fandau tayun kura ta tashin da kyar amma tsayu wan ma gagaran ta yayi
*Ummmm akai dabi a page mezuwa*
*08062383027*
YOU ARE READING
DAMA TA COMPLETE
RomanceLabari ne da baku tab'a jin irin sa ba, matarsa ce bata haihuwa mahaifarta tana da matsana, sai ta sashi ya auri wata yarinya a b'oye babu wanda ya sani daga shi sai ita, akan yarinyar ta haifa musu yara sai ya sake ta, da yarinyar tayi ciki, itama...