DAMA TA*
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
Aysha kazafi
Muna tare🤝
'''Masoya karku '''karyanin guiwa '''mana yau shema aka fara
DAMATA
Zaku fara kwarafi '''ban '''muku dai dai ba tun ban idar da sakon''' da nake son isarwa''' ba zaku''' '''karaya ai wani lbrn ma saimun yi gama da fatan zakuyin hakurin jure bina har mukai kar shen lbr'''
*Nagode da soyayyan kuga*
*DAMA TA*
_Dan wllh bansan DAMA TA_
_Yana tafe da dubin_ _masoya ba sai da_ wannan abin _yafaru_
_Masoya DAMA TA yanzu aka fara_ 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻
*27*
Ke har kin isa ki fisge ajiki na ban gaisa da baby naba.
Yayi maganan yana juyo da ita tare da shafa cikin nata wanda yanzu yadan fara tasowa,
Cikin dakiya ta sake kokarin kwace jikin ta
"ni karabu dani dan kai den gubane agareni kai da matar ka
Na yar de maka ka yaudareni na baka amana kacimin amana bayan da kace zaka aure ni saida nace meye nufin ka akai na amma ka yaudaran,
Duk dani ma nasan da hakkin mama da Bagana a kaina nasan mashi yake yawo a kaina shiya jefani wannan bala in
Da duk da karamin tunani na ban tabajin sa ba
Matar ka tace idan ban samu ciki cikin wata dayan da ta yanke min ba zata hadani da kare yabani ciwon kanjamau
Nashiga damuwa nadin ga rokon ALLAH yabani cikin ina jin dadin na tsallake wannan kai ka sake zuwa min da zancen ko na haihu na baku zaku samin alluran mantau
Na manta
Mama ta
Na man ta karatun Qur anin da nake ta k'ama dashi wanda tunda nasan kaina nake neman sa katuna na kwana azaune dan nayin hadda
Ruwa da iska ya bugeni ahan yan neman sa rana kuwa ko ranan da ka fara gani na kaga yanda nake tafe cikin sa ko takalmin kirki bani da shi
Wllh ku gubane agare ni
Inde zaku samin wannan alluran dazan manta komai nawa to zaku iya rabani da rayuwa ta.
Marmushi Nabil yayi yace "idan da rashin ima nin mu yakai haka har mu kashe rai da haka bata faru ba
Zata sake magana ya rufe mata bakin ta da tafin hannun sa
Yace "nasan daga wanka kika fito amma ko mai baki shafa ba kika zauna kina kukan neman wani abu kinga me baki maganin a bin murna yaka mata kiyi
Yana maganan yana janta wajen mirror ya zaunar da ita ya lakuto man yashiga shafa mata amma ita kam wani irin tsanan Nabil da tsoron sane yake mata yawo wanda ya ma man tar ta da tana bukatan wani abu
Jin ya kunce igiyoyun rigan wankan jikin tane
Ya dawo da ita daga firgi ceccen tunanin ta dan tasan yana zame rigan ba komai ajikin ta
Tarike rigan gam tace "ka bari ni zan shafawa nan da kaina.
Yace "baki isa ba na shafawa wani gunma balle inda baby na take
Ya fusgo rigan ya jefar kusan dan karewa yayi awajen ganin komai daya sani ajikin ta ya karu musamman boobs wanda suka sake cukowa
A hankali yaja idon sa zuwa kan Heep's din ta ai bai san san daya zube ba akan guiwowun sa aga ban ta ba wani irin yawu yaji yana taruwa abakin sa yana wucewa kut kut
daya daga hannun sa rawa hannun ya fara
dan yara sama ina yaka mata ya sauke su
Kawai sai ya rungumo ta gaba daya laushin fanan nan ya sake nunkuwa
Bai san,
sanda ya furta yar baiwa zaki kasheni da tsadaddun bai war ki shiya sa gangan jikina ya kasa jure rashin ki har ya wahalal da ni cikin kwana kin nan
Dago kanta tayi ta ta kalle shi suka ha da ido sai a san nan ya gane tabar gazan da bakin sa ya masa
Ya wayan ce da cewa nayin missing babyna ne daga nan ya fara ai ka mata wasan ni masu zafi da baza ta iya jirewa ba
A wannan daren
Nabil ya samu ni shadi a gangan jikin sa kome yasa duk sanda ya kasan ceda wannan yarinyar jinsa yake kamar sabon ango
Ita Fandau haushin kanta ta dinga ji na biyewa Nabil da tayi suka bawa kansu farin ciki da zata iya baza ta bari ya kusan ceta ba
Zama yayi kusa da ita ya kamo hannun ta
Yace "naga hankalin ki yatsashi da yawa karki damu har da muwan ya shafi yaron cikin ki ya jawo masa illah tunda kinga ke bawani asbiti za a kai kiba
haushi ya sake ka mata
tace "idan kuma na mutu a haifuwa sai kusan ya zakuyin da gawata
Dariya yayi yace "bar maganan mutuwa lokacin sa yake jira
Haka yadinga lallamin ta harya samu ya shawo kanta da kalami
Cikin satin guda baya fita ko ina ko part din su bai leka ba tunzuwan sa
Suna manne da juna sallah tare wanka tare
Karatun Qur anin idan yaga dama ya biye ta suyin tare idan kuma bai da ra aye ya koma gefe yafara danne dannen wayan sa
ko abinci ita take musu simple abinci
Nabil ya,sake mugun shakuwa da Fandau awannan dan zaman da su kayi sosai ya fukanci halayen ta masu sauki da kyu yana jinjinawa hakurin ta da rashin sa abu a ranta yana burge shi
A yau zai tawo amma ba dan son ransa ba sai dan yakure iya karyar da yake shir yawa Hadim
Cikin damuwa ya kalle ta yace "zan tafi amma nan da satine zuwan mu gaba daya kiboye duk kayan da na siya mikin idan satin yayi na gaya miki duk sanda kika bari ta gane ina tsiya mikin abu bata re da sanin ta ba zaki karawa kan ki azaba
Kuma Kar ki kashe mana waya
ki kuma kula da kanki da baby
Yana maganan yana shafa tafin hannun ta masu laushi da gogin yatsun ta wan da yasan lale za suyin kyu dashi yace "kin iya Lalle
Kallon up and down ta masa ta gir giza kai alamun a a
yace "aiko dole ki koya dan ba nason ganin kafa da hannun mcc fari kinsan jinin shuwa
Dan haka idan Auntyn ki tazo kice mata ke kina son lalle kafan ki da hannun ki kai kayin yake yi zata baki kinji
Itade bata yi magana ba
Ya sake cewa" mezaki bada akwai wa mama
ta bude ido ta kalle shi tace "wacece mama kuma
Murmushi yayi yace " mama Aisa mana ko.....
Ai kafin ya kara sa tameke zaune
Cikin in ina tace "mama ta ina kasan ta?
Yace"aine nariga ki sanin ta.
Dama kasan mama ta ka cuce ni dan ALLAH ka kaini nagan ta
Shiru yashi yana bin ta da kallo cikin tausayi da jin haushin Hadim da ta janyo
Tace"zaka kaini wajen ta
Ganin hawayen da yake fitowa a idon ta yasa nasa idon cikowa
Ya kauda kansa dan
kar ta gani
yace "kiyi adua ki haifi yan 2 aranan zaki ga mama
Cikin kuka tace "ganin da ba zai min amfani ba ko ganin da baza tayi farin cikin dashi bako
Ganin da bazan gane ita din Wacece bako?
Mekewa yayi yana duba agogon hannun sa yace "kar ki kashe wayan
Yayi kissing din dukkan kuma tunta ya fice yana waigen
Ta
Akan kujera
threesiter
Nabil yana zaune Hadim yayi mata shi da cinyar sa daga ita sai dan wani karamin rigan da ko cibiyan ta bai rufe ba cikin damuwa tace "yanzu my star ba zaka dauki wani mataki ba dole sai da yasmin din zamu tafi ?
Yace " wane mata ki zan dauka shiyasa muka jinkir ta tafiyan nan dan musamu mutafi iya mu amma kinga inna tace dole sai anje da ita kuma kinga nina isa nace baza aje da autan inna ba
Hadim tace wllh yariyar muguwar yar sa ido ce jiya nafito daga wanka kafin na samu nasa kaya in cusa tsuman da nake cusawa aciki sai gata ta shigo min ba ko knorking tana shigowa idon ta akan cikin nayi wuf na shege bathroom kamar mai jin amai ahe ina tagani
Sai bayan na tafito muna zaune
Tace ai ita cikina gizo yake mata wani lokaci ya girma wani lokaci ya zama karami dazu kam ma babu tagani dariya na mata na bayar da abin wasa
To nake ga idan muka je da ita akwai matsala
yace "Gaskiya baki iya sa cikin ba wani lokaci kisa kato wani lokaci baya kai yanda kike sawa
Tace "tom amma idan iya mune a gidan ai bawani ta kuran sa ciki ai
Yace "sai mukula kawai da takun mu dan zuwa da yasmin ya zama dole ba muda han yan da za muce baza ta muba
Alhamdulilah mama anje andawo cikin sa a darai take gani sai glass da suka bata na rage haske amma gidan Nabil na cikin danbuwa road a Ka wuce da ita dan doctor yace tana yawan kallon korayen ganye
shiyasa Nabil yace awuce da ita can dan da flower karawa idon karfin gani a gidan yagina wa hanif ne kanin sa amma bai gaya wa kowa na hanif bane
Yace akai ta can kafin agama ginin gidan malam din yasa anyi order flower masu tsada awaje wanda za a sawa gidan mu samman ban garen mama wada daga baya yaje ansake kaya ta part din yafi na sauran matan saruwa
ranan da yaje yiwa mama sallama har da Hadim su kaje sun sha shira da mama
mama sai jan Hadim take a jikin ta yan nan Allah de ya sauke ki lfy amma de ba a can kasan turawan za ki haihu bako?
Hadim tace "da a canne amma naji su ummi suna cewa idan na shiga watan haifuwa za muzo
mama tace yawwa yafi de sai yanzu Hadim ta karewa mama kallon macce ce kyakyawan gaske fara tas ba ta inda suke kama da Fandau
Suna cikin fira sai ga Bagana da Shateema Bagana ciki ne a jikin ta har ya fito sosai gaisawa su kayin da mama
mama ta tuna musu Nabil tace wannan shine dan nawa Nabil shatiman da dama yasan sa amma sai kallon sa yake yi wai yau ga shi ga shiddams ido da ido ba TV yake kallo ba
Shima Nabil bin wanda mama ta kira da Shattema yake da kallo ba zan taba man tawa ba yaji sunan sa a bakin Fandau ke nan da Bagana aka masa madadi Lalle kam dole
Fandau tace Shateema yana da kyu
Dan shatiman buzune tunyana dan shekara 5 iyayen sa suka kawosa karatu wajen mlm har yanzu basu zoba mlm yasa anyin ne man Duniya a Niger din ba a samu inda suke ba
mlm yana son Shateema har ya bashi jari kamar yanda yake bawa yaran sa da almajiran maras sa gata irsu Shateema man sai ALLAH ya sa nasibi a harkan na sa dan yanzu haka a de mata san gidan mlm bawani a gaban sa
kyu kam sai de ace yafi Nabil ma
Mama ta sake cewa Hadim "Halima ga kanwar ta kufa bayan sun gama gaisawa
Hadim da tun tuni take son bugan cikin mama a kan maganan Fandau dan taji me mama zata ce
tace "mama ina sauran yaran ki?
Shiru mama tayi zuciyar ta yana kunan tuno mata Fandau dinta
Cikin danne zuciya tace "ai su biyu ne dama dayan tana aure ne a Niger
Hadim tasa ke cewa mama amma da anga ya mata kin samu lfy da zata zo duba ki ai
Mama cikin kosawa da zan cen
tace Eh an gaya mata
Haka suka ciga ba da fira Hadim uwar yan sabo da wurin har ta saba da Bagana. Har da musa yar number waya
Har gidan mlm sai da suka je amma Hadim ko sauka bata yi ba Nabil shika dai ya je suka sha firan su da mlm ya masa sallama ya fito suka tafi
A ban garen Fandau ko tunda Nabil
Ya tafi ta ke tunanin hanyan tsira take tana zaune tana tuno yanayin gidan su kawai sai tajin number baban ta. yazo kanta kamar yanzu take ke ganin sa ajikin fango inda almajiran gidan su suke kurtawa taja idon ta tarufe rau rau ta ke ga no din da sauri da dauki wayan har wani haki ta ke ka mar irin ance mata ta tsiran nan hannun ta narawa ta zuma number tana dan nawa taji ringing ai cak ta meke tsaye
Jin muryar da ya doko sallama cikin dodon kunnen tane yasa jikin ta ya daukin rawa
In ina ta fara tana cewa " ni ni
*Masoya kuyin hakuri wllh banjin dadine sister idan naware zan muku dayawa kamar yan dana saba*
![](https://img.wattpad.com/cover/164609483-288-k443357.jpg)
YOU ARE READING
DAMA TA COMPLETE
RomanceLabari ne da baku tab'a jin irin sa ba, matarsa ce bata haihuwa mahaifarta tana da matsana, sai ta sashi ya auri wata yarinya a b'oye babu wanda ya sani daga shi sai ita, akan yarinyar ta haifa musu yara sai ya sake ta, da yarinyar tayi ciki, itama...