*DAMA TA*
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
🌈 *Kainuwa* *writers Asso*🤝
*23*Haka tayi ta facali
da kayan parlour hatta Cup din da suke kan dinning table tayi fa tali dasu farfasa pillow kujeru da sauran su tun tana iya daga hanntun ta ahar ta kasa duk ta tattaka glass duk inda ta daka sai tabbarin kafar ta yifito dan jinene yake fitowa sosai akafan wani irin kara ta kwalla sanadin wani katon glass da ta taka yirif tayi kasa tasake fadawa kan wani. Flowers katon glass na wani data fasa akife ta fada dan haka glass din yamata illa sosai aciki jinine yake fitowa sosai tun tana iya sanin inda take harta dena motsiA gurguje Nabil yayi wanka tare da alwala yatada sallah har acikin sujjada saida ya roki ALLAH yasa ya shawo kan Hadim dawuri da ya iddar yashafa ya tashi yaje bakin gadon yace ke dallah kitashi keje kiyi sallah kikuma zauna da shirin karban hukunci awajen matar da kika kwana mata da mijin inban da iskanci daki kaga zanyi Baccci meya hana ki tadani ya doka tsaki yafita
Fandau tabe baki tayi bayan yafita can tamatse muku kaida matar ka me fuska kamar kosai da kumatun ta kar cin cin sakin fari ta sake tabe baki tameke yayi hanyin bathroom tana gungune duk bakai kajawo ba gashi banyi sallahn asuba kazo kawani matseni ni niko baccecen ma baka barni nayi ba.
Ahankali kali yake takawa yana ayyana yana irin karyan da zai hadawa Hadim murmushi yayiwa kan sada yasa mowa kansa mafita harya sauka general parlour gaban sane yayi mummuna faduwa ganin yanda aka canzawa parlour kama tome yake faruwa ne ya tambayi kansa dan bawan da zaiga wanan parlour duniya guda yace mutum dayane yayi wannan ai kin dan girman parlour yayi full flogging guda ayan dan Nigeria afili yafurta ya ALLAH kasa bai karasa ba ya han gota yashe a kan dan matakalan da zai sadaka da dinning table da gudu ya karasa yana kiran sunan ta da karfi yajuyo da ita ganin yanda katon glass yake cake acikin ta jini ya gama rinar da rigan baccin jikinta bari ba alaman nunfashi a tare da ita jijjigata ta yadin gayi yana kiran sunan ta yau ba my one din ma Halima Halima Halima Halima Halima Halima Halima kawai yake kira
Karki mutu kitashe dan ALLAH kinsan baza ki iya jure waba kika hada yayi yatashi amma yayi ya dauke ta kasawa yayi dan jikin ta yasake gaba daya ga Hadim dama da kiba da gudu yayi ban garen masu aikin sa yazo d mata biyu a bayan sa suka kinkime ta sukayi waje da ita abayan motan suka sata Nabil yashiga kanta ya daura akan jinyar sa yashiga hure mata ido wai ko idon zai bude driving yafigi mota sai asbitin su doc Muktar a Emergency aka wuce da ita doctor Muktar bayanan amma akwai kwararren doc
Doctor jamx
Cikin kwarewan aikin saba afi minutes 20 yasamu nufashin ta ya dawo san nan yafito ya samu Nabil da yake tafaman safada marwa yana Addua Allah yasa kar yara sa Hadim Halima kar kitafi kibar ne acikin wannan tarariyar rayuwa da kika jefani
Yana haka yaji doc ya dafashi yace matar ka tafar far fado amma jinenta yahau dayawa zuciyar ta tana cikin barazana amma za ashawo kan abin sai de yanzu da gaggawa muke bukatan jini dan haka zamu duba naka ajikin ka idan yazo daidai
Nabil yace nawa zai mata amma nafi son fara ganin ta doctor yace a a nabari ana mata aikin ainda tashi raune dan nacikin har yakusa taba hanjin ta kuma jinin yajima yana zuba shine dalilin suman ta.Bayan doctor Muktar yazu ya shima ya shiga yaduba ta yace "kakasa min bayanin waya mata haka dan nasan bazai wuce masu son ganin bayan kaba koci kin kungiyan ku kana da munafu kai balle wasu
Cikin biyu daya akazo nema kokai akazo mema ko dama ita din suka yi hari dan suzubar da cikin da sukaga duk Duniya kungiya sunnu na so ga cikin kodan Wannan alkawari da suka dauka za abawa danka na fari zasu nemi ganin bayan cikin dan bawan da aka tabayiwa Wannan happy a ciki ni naga bakin kinci ciki kiri kiri a fuskan wasu kuma wllh sai munyi bicike tunba wanan ocash dinba shege makiyin musulumci
Nabil yace "ya isa baruwan ka ame zaka zargi yan kungiyan mu duk halaccin da suka nunamin nide kawai naje sallah nadawo nagan ta cikin wanan hali.
Doctor yace kai aiba kasan meson kaba nan da minutes 30 zata farka zan duba cikin idan babu wllh zan tsanan ta binciki kuma kasan halina se nagano dan ta kan security dinku zamu fara
Nabil cikin fusata yace "ina ruwanka da wani bicike ciki kuma da kake cewa sai kaduba naga de Hadim ba patient dinka bace ko zaka nunawa doctor aikin sane wanan ai shi shigine.
Muktar yace ai Hadim kowani asbitin akai ta nine doc ta balle namu
meyasa baka son naduba cikin matar ka kode da gaske kana min zargin maitan ne
Nabil tsaki yayi yace wayasani wanan naci naka
Doctor fita yatashi yayi yana cewa zakaga maita wawa kawai
Nabil fuskar Hadim yazu bawa ido wanda yake nade da bandage jikin shi yayi sanyi yanzu data kashe kanta da duk Duniya ya iba
hannunta yaga yafara mutsawa yayi saurin rike hannun yana kiran my one kin tashi juyowa tayi ta kalleshi tace bani ruwa da sauri yabude fridge ya dauko roban ruwa da Cup ya siyaya dan tada kanta yabata cikin dashe shen muryanta Nabil danme na rayu danme ban mutu ba tunda zan farka natuno da Wannan kayan bakin cikin Nabil kaine ka iya Baccci da wata macce a daki daya har waye wan gari kuma ka canza security bayan na gayan maka duk jimawan kada bugun nun fashina yake tafiya
Nabil yace "kibari kisamu lfy ni yanzu lafiyan naki shinafi bukata doc yace zuciyar kiyana cikin hatsari duk keki kajawo muna zaman zanan mu gashi kin kawowa kanki ciwo
![](https://img.wattpad.com/cover/164609483-288-k443357.jpg)
YOU ARE READING
DAMA TA COMPLETE
RomanceLabari ne da baku tab'a jin irin sa ba, matarsa ce bata haihuwa mahaifarta tana da matsana, sai ta sashi ya auri wata yarinya a b'oye babu wanda ya sani daga shi sai ita, akan yarinyar ta haifa musu yara sai ya sake ta, da yarinyar tayi ciki, itama...