*DAMA TA*
*NA*
*Batul Adam* *Jatto*
*Aunty Fauzah*
*_Ina meka godiya ta a garekin akan san cigaban DAMA TA_*
*_dake da duk kan yan kainuwa muna tare sosai_*🤝*Gudun muwan ki gare ni babba ne*
*Aunty sis**DAMA TA yana samun cigaba ne tare* *da jago rorin Alkairi *Lwaton*
*Nuncy*
*Da huguma safiya**Yan DAMA TA*
*_Ina ganin comment din kukuma ina jin dadin soyyyar ku_*
*_HDZ na isar da sakon gai suwan kin ga Fandau_**_🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATIN_*🤝
*16*Ita ko Fandau kukan ma ga garan ta yayi sai yar fa hannu take tana jujuya kai gogan kam sai da ya gama samun gam,suwa fiyen da yan da ya zata tukun nusuwa ya zo masa amma da ga kan sa da zai yi da zuman sauka mirror dake jikin gadon ya nuna masa jinin da yake gefen bakin sa juyowa yayin cikin mamakin yake bin jikin Fandau da kallo yau ma ciwon yaji mata ne amma me yahada ciwon ta da bakin sa ita ko Fandau ta shi tayi zaune tana duba kan nonon ta in da gashi har shatin hakorin sa ya bai'yana ga zugi sai asan nan Nabil ya gane inda abin ya faru ai bai san san da ya koma ya zube ba a hankali ya sa hannun sa dai dai wajen ya kamo wajen ciwon ya zuba ido tab,basa shatin hakorin ne nawaye?
Ya tambaye kansa take yabawa kan sa amsan nashine da sauri yasa ki nonon nata yace idan kika kus"kura mata, ta!ta gani za ki dauwa macikin kuncin rayuwa cikin tsawa yace kidau rigan kin ki sa sannan kiwuce ban daki ki wan ke wajen dan ya sani idan Hadim ta gani zata ce meya kai sa tsosan har ya cijeta dan bai manta da gar' gadin ta na kar ya ta ba kobai nata ba cikin dauriya yake wannan maganan da tunanin dan zuciyar sa wani irin tashi ya ke karnin jiin har yanzu yana jin sa a mako koran sa cikin saurin Fandau ta sa kayan ta tayi bathroom dan yanzu a duniya ba abin da take tsoron da ya wuce Nabin da Hadim dan basa mata ta dadi
Shima Nabil cikin sauri ya fice amma ina dai dai babban folo aman da yake dan newa ya kufce da saurin Hadim da ta ke safada marwan dadewan Nabil a dakin Fandau ta juyo jin kakarin aman da saurin ta karaso inda yake tana tambayan sa "lfy
Sha ko kwa kulo aman yake har da na gaiyya rigan sa yaja yana goge bakin sa da fashi Hadim tayi ta na ta jera masa sannu
Barin ta yayin a gun ya tashin ya haura saman su da saurin saurin yake taka mata kalan
Ita ma bin ba yan sa tayi se da suka ka karasa batdroom bai tsayako ina ba se a toilel tabishi suna shiga tace se da yayi brush yafi sau 3 Allah ya temake shi bai bari Hadim taga jinin bakin sa ba da ya san ta da bin gwa,gwaf da sai ta san dalili
Duk nacin tambayan ta baice mata komai ba se yaci re kayan sa yayi wanka nan ma se da yayi wankan sosai san nan yayi na tsarkin ya fito fuska daure ta mau irin a dole da gaske yayi abin da ba yason nan wani rigan baccin ya ciro ya sa ya hau gado Hadim tace dan Allah my star ka ga ya min me yake damun ka tashi yayin saune yace wlh Hadim kin kusa rasanin mudin zaki din ga torani gun wannan kazaman kekan ki kinsan kina cuta ta ina ni ina wannan me fuskar kamar bakin shanu ke ko kishina ma ba kyayi da kan ki zakin dauke ni ki kai ni gun wata da sunan na sadu da kita gaskiya ina shakkar sonda kike min.
Idon Hadim ya ciciko da kwallah hakama hannun Nabil ta hada da nata tace wllh Nabil ina son ka son da ba na sammanin akwai wata maccen da take yi wa mijin ta dalilin sonda nake maka shi ya hana na bari lokacin da aka bamu ya cika dan na san inna zainabu baza ta taba fadan mgn ta canza ba nasan zata ne nema maka mata kamar yanda tace ni kuma nasan bazan iya jurewa ba inga a na kiran wata da sunan matar ka wllh kunya zan ji a waje kawayena a ce kamar ni ina da kishiya kuma kai kasani rabin kawayena turawane basu san mata biyu ba haka zasu ce kade na sona bayan haka ni a karan kai na bazan iya jure zama da wata na din din din ba shi ya sa nake ganin wannan hanyan yafi sauki tunda nasan baza ka taba son yarinyar nan ba wannan dalilin ne ma yasa bana jin kishin ta sosai,
Amma duk da haka kaga da kajima ba ka fito ba wllh kabar a na tafasa min zuciya ta nake ji to wannan make nan ina ga cikekkiyar macce wanda za ka iya son ta wllh Nabil
duk san da ka so wata bayan ni za a yi daya babu cikin mu 3 koni ko ita ko kai ido ya zaro yace" kashenin zakiyi
tace "bana fatan haka kamar yanda bana batan kaso wata bayan ni ina misal ta maka rashin yuwuwan amin ne kawai
Yace "tom Allah ya rufa asiri ni ba wannan a ra, ayi na wannan makeci sila
Tace" ni jimawan da kayi na me na san de ba ga mawa ne bakayi ba me ka tsaya yine ni kuma ina tsoron na shiga naga a binda zai ta da min hankali yasa ban shiga ba.
Kamar gaske
Yace "ayya da kin shiga ai wllh ko za ki tema kamin dan ina zau ne ne kawai ina jin kunyan jiki na sabo da duk warin jikin ta yaga ma ta damin zuciya ko tashin na kasa
Yin.
Tace "wllh tsoron nake na shiga na gan ka a kan ta.
Ya mutsa fuska yayin yace kema fada kike har tana da wani abin da zan dade da ita haka wata banza ta ita.
Dariya Hadim tayi irin ta gama yar da da mijin ta din nan
Tace "ni ko kaga ranan da zaku fara haduwa da naga suran ta kajin tsoron da najin sabo da ta hada a bubuwan da kake so wajen guda 3
Heeps
Laushin fata
Cikakkun nonu wa
![](https://img.wattpad.com/cover/164609483-288-k443357.jpg)
YOU ARE READING
DAMA TA COMPLETE
RomanceLabari ne da baku tab'a jin irin sa ba, matarsa ce bata haihuwa mahaifarta tana da matsana, sai ta sashi ya auri wata yarinya a b'oye babu wanda ya sani daga shi sai ita, akan yarinyar ta haifa musu yara sai ya sake ta, da yarinyar tayi ciki, itama...