5

13.9K 488 1
                                    

💗💗💗💗💗
  AUREN SIRRI
      💖💖💖
💗💗💗💗💗

AYSHA A BAGUDO

Page 9-10

Zeenat kwance a  bedroom din ummi hannuta rike da  wani English novel   face to face tayi zurfi cikin karatun novel din saboda yadda  take enjoy din novel din ya .

Yaya DEENI ne yashigo gaishe da ummi    kafin yafita aiki  ,byn sun gaisa ne ummi  tace har ka shirya   fita kennan ? Yace mata eh sannan yaja ya tsaya yayi  shr ya zubawa ummi idanunshi .
ummi ta dubeshi tace da magana ne ?   Tunda tarigada tasan muddin yayi shr irin haka to da magana a bakinsa.

koda yake tasan dai zance nasa bai wuce maganar zeenat bane " Kuma daman tana son zeenat din tajima kunneta idan ta amince ruwanta "
dan haka ummi kalleshi da kyau tana nazarinsa ta numfasa sannan tace masa kayi shr alhalin nasan da magana abakinka   .
, muryasa a shagwabe yace first lov kan dai maganar zeenat ne ,dan Allah first lov, ba yabon kai ba  "ina da qualities  din da za'a bani auren  kowace irin mata nake so" Kuma ko Yar gidan waye ,.
Yar taki ma daba wani kyau ne daita ba" dan ma zan taimaka mata "ya fadi haka fuskarsa a hade ,.

ummi tace duk da haka day bazan bada diyata ba kaje waje ka gwada sa'a r ka" wai ma in tambayeka DEENi yamaida hankalinsa sosai  ga umminsa" tace   kai da kake ta damun kanka da zance nan  kullum. kasamu ita yarinya da maganar ,kun daidaita kanku  ne ?
DEENI yace uhmm kece dai zaki sanar mata, ummi ta nuna kanta  da dan yatsanta,  nice ma zan tayaka  yakin nemar maka soyayyarta" lallai ma bason auren nata kakeyi ba"  kashare zance kawai tunda baka shiriya neman aure ba. yace to ni first lov in na fada   sai  naga tamkar Raina ne zatayi, ummi tace kunji girman kan ba  a hassale ummi tace dan Allah kayi hakuri kabar zance nan. haba duk kabi katadda hankalinka da nawa. yarda ne dai bazanyi .
dan haka   kayi hakuri kabar zancen nan kwata kwata dan ba yarda zanyi ba .

DEENI daya gaji  dayiwa ummi magiya ya hakura ya ficewarsa ,yana jin takaici kansa, tunda daga lokacin da zeenat taji DEENi ya ambaci sunanta ta mike zubur zaune daga kwanciyar datayi, hankalinta a tashe jikinta har rawa yake tsabar rudewa"   ita zeenat din yaya DEENi  yake nufi ko wata daban.
ahankali ta furta in ko ita yake nufi dakuwa ta more a rayuwarta, dan gaskiya  yaya DEENi ba irin namijin da mace zatace bataso bane , ahankali ta sake furta A'a dan Allah ummi kada kimin bakinciki mana.

tana jin fitarsa ta fito da sauri daga dakin tana kallon ummi dake zaune tana jan carbi,  zatonta ko ummi zata mata maganar ne. Amman sai taga sabanin haka .
  dan kuwa ummi  ko kallon inda zeena take tsaye batayi ba.
dan tarigada tasan taji komai" to Kuma bayanin me zata tsaya yi mata. Ta dai yi shr ne  taga yadda zata dauki lamarin .
Can kuma, ummi ta dago tana duban zeenat din tana nazarinta" yayinda zeenat din itama ummi take kallo" har zuwa lokacin  ummi batace komai ba .
sai ma  kau da kanta gefe datayi  , ganin ummi bada niyyar ce mata komai  ,yasa zeenat kira sunan ummi"  ta juyo tana duban zeenat din da kyau".
ahankali cikin sanyi murya tace ummi wai wata zeenat din yaya DEENi keso ?
Ummi ta dan tabe baki sannan tace dan Allah rabu dashi  wai ke yake nufi "da sauri zeenat tasa hannuwanta duka ta dafe kirjinta dasu tana zaro idanu waje "tace  da gaske  ni yake so ?
ummi tace zan miki karya ne"  zeenat ta marairaice murya tace shine Kuma ummi zakice  masa baki yarda ba.

ummi tace to may kike nufi ,kina son kice min kina son DEENi kennan ? Zeenat Tayi shr dan bata da amsar bawa ummi dan  gabadaya ilahirin jikinta bbu inda bai dauki rawa ba.
ummi ta sake yin magana daman kina son DEENi ne naga duk kin tada hankalinki  haka ?zeenat tace nifa bance ina son shi ba Amman ke meyasa zakice A'a Kuma ma mayye dalilin dayasa kika ki amincewa ,ummi tace ok tutseni zakiyi" kan naki yarda ko yaya , zeenat tace ba haka bane" ummi tace tsaya ma kiji  abinda yasa naki yarda, DEENi "da" nane' ni haife shi da cikina sannan ke ma kinsa halinsa sarai da shege miskilanci da saurin jin haushi  mutun ,abu kankani ke hassalashi ga tarin  girman kan tsiya, zeenat ta tsugunna nan gaban ummi  hade kamo hannuwan ummi  duka cikin nata muryarta sanyaye tace  haba  ummi dan day kawai saboda wannan halin nasa ne "zai sa kike amincewa  , in dai dan haka ne' ni na amince da aurensa  kinji .
ummi tace duk kinbi kin koma kalar tausayi wai ma  meyye birgeki   da DEENi  ne naga duk jikinki ya dauki  rawa haka ?.
Zeenat tace ai gaskiya yaya ba irin mutunmin da za'a tsaya cewa ba,aso bane ni dai na amince ,ummi tace ko kin amince, ni nace A'a ban yarda ba ,.

AUREN SIRRI COMPLETE Where stories live. Discover now