Episode 15

76 4 0
                                    

👩‍🦰👩‍🦰👩‍🦰👩‍🦰
KANKI KIKA CUTA
    👩‍🦰👩‍🦰👩‍🦰
         👩‍🦰👩‍🦰
            👩‍🦰
(Tsantsar cin amana)

Story and ✍️ written by
Khadeejaht Hydar
(Young Novelist)

From the experience writer of.
.*IHSAN
*UQUBAR UWAR MIJINA
*WATARANA SAI LABARI
*PRINCE AIRAN AND MAIMOON.

And now with the heart touching one.
KANKI KIKA  CUTA

¯'*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿'°¤,¸.•*´¯)

тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com'/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.come m/pro__writers?s=09

       💥
Vote me on wattpad
YoungNovelist4

My Facebook Group
https://www.facebook.com/groups/228916361333651/

My twitter link
https://twitter.com/YoungNovelistII?s=09

Instagram
Khadeejah Hydar Young Novelist.
Follow nd show love🙏🏻

DEDICATED TO
All member of Hydar and Muhammad's Family.

SPECIAL GIFT TO MUHAMMAD UKASHAT.
ZAINAB MUHAMMAD.

Wannan page ɗin nakune
Doctor Muhammad.
Al'ameen .
Kuɗin nadabanne a ƙunɗin rubutuna ina matuƙar godemuku.

BAKANO haƙiƙa kaina dabanne acikin mutane,Allah yakareka daga dukkan sharri amin.

Masu comment ina godiya sosai,baki bazai iya gode mukuba,Allah yabar ƙauna,kuncancanci sunansu REAL Fans.

FREE PAGES.

EPISODE FIVETEEN✍️
ENEMY IN DISGUISE.

Washe gari su Haleema suka wuce da yamma bayan Saleema tabada saƙo akaima su Ummi,dukda Falmata nata matsa musu akan su zauna amma sukaƙi cewar Iyayensu ne sukace su dawo.

Bayan kwana biyu 2️⃣

Zaune take ta jinginu da katifar ɗakinsu sai rawar sanyi take duk tafita hayyacinta,Falmata  ce cikin damuwa tace"dan Allah Saleema kitaimakamin kisha maganinnan kinsan yadda period ɗinnan yake miki,Saleema wacce maganama ya gagareta sai hawaye dakyar tace"Falmata mutuwa zanyi cikina,marata dan Allah ki ƙira ya Saleem yazo yakaini gunsu Mama kafin na mutu bantaɓajin raɗaɗin ciwo irinna yau ba,hawayen tausayin ƙawartata Falmata tashare sannan tace"kinga munbar wayoyinmu a makaranta kuma bazan iya barinki naje na ɗakkoba bari intaimakamaki muje asibiti in anbaki gado sai inje in ɗakko wayar in sanarwa Hamma Saleem nasan zaizo,a wahalce tace"a'a kwantar dani kije ki ɗakko wayar ki ƙiraminshi,cikin sauri Haleema ta kwantar da'ita sannan tafita daga gidan cikin sauri don ɗakko jakarsu cikin makaranta,tana zuwa taje inda suka bar jakunkunan bataganiba dakyar de tagano cewa yana hannun wata ƙawarsa ita ta tayasu ɗauƙa ,tana ƙarba ta juyo bayan takwashi kusan mintuna sha biƴar gun neman jakar,tunkafin takai gidannasu tafara ƙiran layin Saleem,bai ɗaukaba tasake ƙira dai-dai tashiga parlournnasu yana ɗauka tafara masa bayanin meke guduna cikin tashin hankali yace"tun yaushe ne tafara ciwon?,cikin sanyi tace"wlh Hamma Saleem munje makaranta harmun fara lectures cikinta yafara ciwo dakyar muka zo gida to mun manta wayoyinmu shine nace bari inje na ɗakko naƙiraka saboda sam taƙi muje hospit...sauran maganar tatace ta maƙale ganin gadon data kwantar da Saleema wayam babu kowa,saurin duba banɗaki tayi nanma wayam ba Saleema babu alamarta,shikuwa Saleem jin yadda take nanata INNALILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJOUNNE YASA yace"lafiya Falmata meyasami Saleeman?,cikin tashin hankali tace"na duba ɗaƙin batanan na duba banɗakima haka yanzu haka ina parlor na duba kitchen duk batanan ,INNAlillahi kawai yake nanatawa yace"Falmata kide duba dakyau naga a yadda kikace bata iya ko tashima,tace"eh wlh nicema na ɗaurata akan gado,ciki kaiɗima yace"ganinan zuwa kici gaba da dubawa daga haka yakashe wayar yaɗau mota shida abokinshi Khaleel suka ɗau hanyar birnin kudu cikin mugun gudu,cikin awa ɗaya suka iso hankali tashe saboda zuwa lokacin Falmata kuka take sosai taƙira tafaɗa masa cewar bata gantaba ba inda bata dubaba.

KANKI KIKA CUTAWhere stories live. Discover now