MASIFAFFAN NAMIJI..!

By JamilaUmar315

53.8K 4.3K 635

A mu"amalansa da kowa Sai son Barka....Kowa kuma zai iya Fadin kyakyawan Hallayarsa..Ammh ga Matarsa Hafsah b... More

01
002
008
009
012
010
011
013
014
015
016
018
027
03
019
020
021
022
023
033
024
036
025
026
04
034
028
029
005
030
031
032
037
038
06
035
040
039
FINALE
007

017

1K 105 4
By JamilaUmar315

*MASIFAFFAN NAMIJI..!*

*Wattpad:JamilaUmar351*
*Mallakar:Janafty💞*

*Dedicated To:My Habibaty💞 Aisha Idris Abdullahi..*!


*017*

"Da kallon Mamaki Ta Bishi Lokaci Daya tana Dauke Kwallar Idanuwanta kada kai tayi ta koma Cikin Bedroom dinta ta Dauko Hijabinta ta saka Hade da Takalmi sai Karamar Jakarta Data Dauka da wayarta,Key din Gidan ta Dauko da Akwatinta Inda ta saka Kayanta bata da ko Sisi sai Naira Dubu Daya ita kawai ta Dauka ta Tura Cikin Jaka tana jin wani karfin gwiwan Tafiya da kuma Takchin Abunda Abdullahi yayi mata yau.

Fitowa Falo tayi  Bayan ta kashe Wutar Cikin Dakin.

Sai da ta kashe komai na Wuta kana Ta kulle Dakin nata Tana Cikin Kulle kitchen sai ga Yunusa almajiranta yazo sallamansa kawai Tayi saboda Tayi Duka ayyukanta,Tana da wata Naira Dari,ta mikamai tace bazata dawo yanzu ba sai bayan Sati Daya,amsa yayi yayi Godiya Kusan Tare suka Fita ta Kulle Gidan Yunusa ya Daukan mata akwatin Zuwa Bakin Titi ta samu Adaidaita zuwa Gidan Ammi.

Tana Cikin adaidaitan ne ta Kira Wayar Mama Bayan sun gaisa take gayama Mama tafiyarta Kano Ita kanta Mama tayimamaki Sosai ammh bata Furta ba ta mata Fatan Kaiwa lafiya da kuma alkawarin suna nan zuwa Ita da Inna Abu gobe ko Jibi,Ahaka suka yanke Kiran Hafsah sai da Ammi ta ganta da akwati Riki Riki Nan ta Shiga Fadan wani Rashin Hankali ne Jiya Daga yin Haihuwa,yau kuma zata bar Mijinta taje chan ta Tare,Tura baki Hafsah ta kama yi sai Hawaye Dama ga Takaichin Abdullahi ga ita kuma na Ammi.

Cikin Tura baki da Hawaye Hafsah ke Fadin"Shifa ya barni Ammi.."Ammi tace"Ke kika matsamai wlh..Haba Hafsah baki da Hankali wlh Tsiyata Dake Wauta..Jiya fa akayi Haihuwan nan,Kuma Hadizar bata gida Tana asibiti fa,kuma Asibi tana chan Tun Jiya banda Rashin Hankali basai ki bari zuwa Jibi ko Gata sai ki Tafi ba.."Kuka Wurjan kawai Hafsah ta saka Alhaji Hamza ya Fito Daga Dakinsa yana Fadin"Zinaru kin Cika Fada wani Lokaci ba tace shi Abdullahin ya yarjemata ba..?

Ammi ta waiga Tana kallonsa Lokaci Daya tana Fadin"Ammh Daddy Kasan dai matsamai Tayi ko..? Jiya ne fa Hadizan ta Haihu...? Yanzu kwana nawa zatayi a kano kafin ta Dawo.. ? Cewa zatayi sai bayan suna zata dawo fa.?Hafsah tatashi da Gudu ta karisa Jikinsa ta Rumgumesa tana Kuka Riketa yayi yana Dafa Kanta alamun Lallashi.

Kan Daya Daga Cikin Kujerun Falon ya Zaunar da ita,Shima ya Zauna yana Fadin"Sai me..? Ina Ruwanki ba mijinta bane ya barta..? Don Allah ki Dinga Saussauta ma Ranki Shi kanshi ya sani Itace kanwarta Duk Duniya guda Daya domin ya Barta Taje na wasu kwanaki ai ba Laifi bane Don taje..? Inda bata Kamata ba kinsan bazata je ba ...."Ammi ta Kada kai Tana Fadin"Ai Shikenan...Allah ya bada sa"a Dama baka san Laifin yarinyar nan sam.."

Daddy yace"Ba haka bane Zinaru..Mijinta ya barta baki da ikon Hanata..Gashi a banza kin sakamin Mamana kuka.."Yafada yana Share mata Hawaye Saboda Takaichi Ciki Ammi ta Shige tana Korafi Hafsah ta Kalli Daddy tana Gaisheshi ya amsa Yana Shafa kanta Cikin Farinciki Hira suka Fara sama Sama sai ga Sallaman Hajiya gaje da Marwan nan Ammi ta Fito suka gaisa tayi musu Barka basu wani Jima ba, suka Tashi,Ammi ta bama Hajiya gaje sakon Kayan wanka da maganin Jego tace ta kaima Hadiza ita kuma Hafsah 10k Daddy ya bata kamar yasan bata da kudi Ta karba Cikin Godiya acikin Ranta Tana Fadin Babu Uba Tamkar Mahaifinta.

Wajen Azahar suka isa Cikin Asibitin Murtala Aminu Specialist Hop,kano,Sun iske Anty Hadizan ma Taji Sauki Sosai Anty Asibi ke zaune da ita da Kishiyar Uwar Mijinta sai bayan zuwansu ne ma Tatafi Gida ta Dawo,Nan suka wuni a asibitin sai bayan La"asar Su Hajiya gaje suka koma Suka Bar Hafsah anan wanda Hadizan Taji Dadin ganinta Domin Duk Duniya Tana Bala'in ji da kanwarta Hafsah.

Sai Dare kana Mijin Anty Hadizan yazo ya Dauki Hafsah zuwa Gida,Gidan Hadiza aljannar Duniya kenan wajen Tsaruwa da Haduwa,Ita ta kwana da Yara Duk da Suna da mai Kula dasu harda mai Girki da Safe wanka kawai tayi ta Dauki Abun karyawan su wanda dama Tuni an Hada,sai da Taci kana Direba ya Dauketa Zuwa Asibiti,Dayake yaran sun Tafi Makaranta Tun safe.

Hafsah chan take wuni Asibitin,Da Rana kuma Asibi ta koma Gida ta Huta Da Daddare kuma Hafsah ta koma Gida ita kuma Tazo ta kwana da Hadizan,Kwananta Hudu a Asibitin aka sallameta ta koma Gida Har kuma Tsawon wannan kwanakin Hafsah ko Sau Daya bata Kira Abdullahi ba Shima bai Kirata ba,Saboda ta Dau Fushi Dashi Sosai,Shima sai ya Kyaleta kawai Yana ganin taso ta bata ma kanta ne rai ne kawai.

Washegari Sai ga su Mama da Inna Abu,sun zo wuni sukayi sai Bayan La'asar suka Tafi Bayan Mama tayo mata Yaji Inna Abu kuma tazo mata da Kubewa da Kuka,Sai Zogale Bushasshiya,Sai Sakon Abdullahi Turamen Atamfa Biyu da Rigunan yara Biyu sai Sabulan wanka da klin wanda Kudin ya bama Mama ita kuma tayi Siyayyah ta kawoma Hadizan Anty Hadiza nata Godiya Matuka da alherinsu Da zasu Tafi ta Hadasu da Direba Tace ya kaisu har Zaria.

Hafsah tasha Mamakin ganin Sakon Abdullahi,wato Shima Fushi yake da ita kenan, Kuma da gasken yake Baiyi Niyyar bata komai ba Aranar sai Ranar da yayi Niyya kenan Tana jin Anty Hadizan na Fadama Mijinta Sakon Mijin Hafsah ne,bata nuna mata ba Tana Tunanin kila ta san da Sakon alhalin ita bata san komai ba kuma bata Fadama kowa Abunda ya Faru Tsakaninsu ba sai kawai tayi Fuska Ta Nuna ma Anty Hadizan tasan komai saboda karta gane akwai matsala Ita Hadizan ma Bata da Lura ne ammh yaci ace ta Fahimci ko Waya basu yi.

Ana Gobe suna Iyalin Gidan Baba Mustapha ne,suka zo Ranar suna kuma sai ga Subai"atu da Jidda,Mariya kuma bata samu Zuwa ba sun Fara pratical a Asibiti,sai Umman Saddiq Datazo kwananta Daya a zaria suka Wuto Tare,Kwana sukayi sai washegari suka Koma,Anyi suna Lafiya an tashi lafiya an ci an sha mai kyau Raguna Uku aka yanka da katon Sa Yara sunci Sunan Abdulwaseen da Abdulaseem,Hakika Dangin Mijin Hafsah sun ma Hafsah kara Sosai sunzo kuma sun aiko da Abun arziiki,Umman Sadiq da Turamanta Biyu harda kudi 5k Shiyasa da zasu tafi,Itama ta Hada musu komai na Suna,Ta aika ma Mama Turmin zani da Inna Abu sai Umman Sadiq wacce Ta karba Dakyar,Ita kuma Hafsah sai bayan Suna da kwana Biyu ta Dawo chan ta bar Inna Asibi Sai Anty Hadiza tayi Sati Biyu kana Zata Dawo.

Koda La"asar tayi Tana Cikin Gidanta,Agajiye ta Dawo Shiyasa bata Fara ma wani aiki ba,Ammi ta Kira tace mata ta Dawo daman Ammi ke ta matsa mata ya kamata ta Dawo Gidan Mijinta,Dayake Abdullahi jiya yaje Shida Nazifi suka mata Barka ita da Daddy sun Dade sai da sukaci abinci kana suka musu sallama suka tafi,Bata iya Tsinana komai ba sai Bayan da Ta iddar da sallar Mangariba Kana ta Shiga Kitchen ta Sulala Taliya Dama Tazo da miya Daga kano,Tana gamawa ta Shiga wanka Bayan ta Fito ta saka Wasu Riga da sikat yan kanti ta yane kanta da Vail din gyale,Tana gama Shiryawa Ana Kiran Sallar Isha"i sai kawai ta Shinfida sallaya ta Tada salla Tana idarwa Ta Dauko wayarta ta Fito Falo ta Zauna ta Kira Auwal tace In ya tashi Daga Shago ya biyo ta Gidanta zata bashi sako yace mata yau ma bai je shago ba Yana Hanya ne zai Dawo daga makaranta ya tsaya yin wani abu ne yasa yakai Dare.

Kafin Auwal yazo tatashi ta Zuba Abincin Cikin wasu kololinta masu kyau Umman Sadiq ta sama Abinci Tunda tana nan bata Tafi ba tana Jiran Bikin Autan Goggo Habiba da za"ayi nan da kwana goma,Dayake  batazo da yara ba,Ko Zahra gida ta barta saboda makaranta,tazo da Nama da yawa Shima ta Diban ma Umman Sadiq din da Mama sai Atamfofi Guda Biyu Cikin wanda Anty Hadiza ta bata Bayan kuma Dinkunan da tayi musu Na Fitar suna Kala uku Dataso ta hada harda wanda Zata karama Umman Sadiq sai kuma Tabari sai Umman tazo ta bata.

Ba Dadewa sai ga Auwal yazo nan yaci abincin Shima Suna Hira sai wajen goma Saura yamata Sallama ta bashi Sakon Turaman kuma tace ya bama Mariya Daya Jidda Daya,Sauran kuma tace yakaima Mama,Ta hadamai da 1k tace yayi kudin Mota ya Rike Sauran Dayake ko Kudin da Daddy ya bata bata taba baGashi kuma Anty Hadizan ta kara mata 10k da zata Dawo.

Auwal yana Zuwa Gidan Mama yaga Ya Abdullahi achan ganinsa da kaya Niki Niki yasa Mama ke Tambayansa Daga Ina yace Daga Gidan Ya Abdullahi,nan ya mikama Mama da Umman Sadiq sakon Anty Hafsah,sai Sakon su Mariya Tsalle suka kama da Murna,Ya Abdullahi na gefe yayi kamar bai ji su ba,Mama ta karba Tana gani tana ta Godiya Umman Sadiq ma Tana ta Tayasu Godiya Mama ta Bude baki tace"Kai Wlh Hafsah da iyayenta Mutanen kwarai ne...Kinga da zamu Taho Abunda ta bamu Nama Dayawa kuma gawani Hafsah ta karo mana Bayan Danyen da Ammi ta aiko mana Jiya.."

Umman Sadiq tace"Ba shakka wlh..Haba ai Hajiya Zinaru kam sai Fatan gamawa da Duniya Lafiya Macece da tasan Dattako da Mutumtata da kuma Zumunci"Mama tace"Sosai...Na Dora Turamanta ba adadi acikin Gidanan.."Nan suka yi ta yaba kyawawan Halin Hafsah dana iyayenta Jidda da dai da Mariya sai Murna suke Abdullahi kuwa na gefe kanzil bai ce ba sai da yagama Danne dannen wayarsa kana ya mike yayi musu sallama ya wuce gida Su Amira dai na gidan Ammi wajen sati Hudu kenan Suna ta shan na gidan Ammi.

Sha Daya saura Ya Shigo Gidan Tana zaune afalo tana kallon Tashar Bw,Dayake akwai Wuta Lokaci,Tana kallon maimaicin Seris Flims din da suke Haskawa Mai Suna Ameelatus Sirriya,tana son Shiri Sosai take kallonsa Bai cin ma an wuceta Lokacin datafi kano bata samu kallo Sosai ba,Tana jinsa ya saka Mashin Dinsa Cikin Dakin nan ya Rufe ya yi sallama Lokaci Daya yana Sawo kansa Falo Hannunsa Rike da key din gidan dana Mashin sai kafadansa Sagale da Briecafe dinsa.

Ciki Ciki Hafsah ta amsa Sallaman nashi Shima kai Tsayen ya kalleta,Ido Cikin Ido yace"Yan Suna andawo lafiya..? Ya fada yana Sabule sawu Cikin Takalmin Dake kafarsa Cikin wani yanga Hafsah tace"Lafiya lau Alhamdulillah.."Lokaci Daya ta wani maida Hankalinta kan Kallon Datake yi Dariya ta kamashi Sai da ya Murmusa bai kara mata mgana ba ya Taka ya Shige Ciki Hafsah ta Bishi da Harara kafin ta kwafa acikin Ranta ta Riga ta Guduri Niyyar yan kudadenta Sana"a zata Fara dashi Insha Allahu bazata kara Juran Gorin Abdullahi ba.

Sha Biyu Saura ta gama kallonta ta kashe komai ta koma Ciki ta iske har ya Fito wanka yana sanye da Dogon wando,Jikinsa ba Riga yana aiki Bisa System dinsa,
Tana Shigowa ya Dago ya kalleta itama ta kalleshi sau Daya ta Tura Kofar Tailet ta Shige kai kawai ya Girgiza Lamarin Hafsah ya koma Bashi Dariya ma Miye Abun Fushi ke da akabama zabi kika zaba sai kuma ki Dawo kina Fushin Rashin Dalili,Killer Smile yayi acikin Ransa ya Furta nasan Abunda kike so Shiyasa kike wannan Rigiman.

Yana Zaunen ta Fito wanka Daure da Towel ta isa gaban madubi ta shafa Lotion ta Fesa Tuare Humra ta gabansa tazo ta wuce ta isa ga wardrope ta Bude ta Daukowata karamar Rigar Barcinta mai Hannun Vest ta Yaye Towel din Jikinta ta Zura Abdullhi Dake satar kallonta Ta wutsiyar ido sai da yaji Numfashinsa ya Dauke ko akarin Banza Hafsah bata yarda ya ganta Haka naked indai ba a acikin Duhu ba ammh yau saboda Tana jin Tsiya agabaansa ta Sabule Towel din ta saka Rigar Barcin da marabanta da Tsirara kadan ne gashi ko pant da Bra bata saka ba Kowani Motsi tayi mazauntanta sai sun Juya ga Nonuwanta sun tsaya kyam suna Kallonsa suna sawa yana jin wani iri acikin Jikinsa.

Tana lura da irin kallonta Daya ke Binta Dashi Tun yana Kokarin Kauce ma kallonta har ya Daina Aiki Bisa System dinsa,ya koma yana kallonta ganin Haka yasa ta Dinga mai Barin Duwawunka nata Daga Wajen wardrope zuwa Bakin madubi kuma Babu Abunda zata Dauka sai dai tayi ta Tabe Tabe Lokaci Daya tana sakarmai Bayan Hade da Karkada mai da kyau saboda yagani Tana mai kwalele,Shikuma sai ya kasa jurewa ganin Reaction dinsa Har ta kumbura tayi Fam kamar ta Fasa wandon ta Fito da Hanzari ya mike ya Ture System dinsa Zuwa saman Side Drower din gadon ya mike da Hanzari Tana gabam madubi taga Tasowarsa sai tayi Sauri zata bar Dakin ammh sai ya nuna mata Zafin Nama kafin tayi wani yunkuri sai gata a hannunsa Sun Tsaya Suna kallon Juna.

Lumshe idanuwanta tayi Tana kokarin kwace kanta Cak ya Dagata yana Fadin"Wannan kwalelen da ake min Madam ya isa Haka...ataimaka abani Hakkina wajen kwana goma An barni ni kadai ba wani mai Debemin kewa Yakamata atsausayamim Madam.."Yafada yana Direta saman makeken gadonsu Tana Shirin Tashi yayi Saurin Danneta Lokaci Daya yana sakar mata Nauyinsa Kansa ya saka cikin Wuyanta yana Shakar kamshinta Nishi Ta Fara saki Saboda nauyin daya sakar mata Riko Bayansa tayi tana Kokarin Turesa,jin haka yasa ya Damke Duka Hannuwanta Ya Hada Ya tsuke cikim Nashi ya Kwantar da Hannayenta Suna kallon Cikin Idanuwan Juna Cikin wani yanayi da Fizgar Hankali Abdullahi yace"Nasan Dama wannan Fushin naki na Rashin Jin Dumin Abdullahin ki ne ko..? Toh gani yau har sai kin gaji Dani Till Down zanyi sai na samo ma Amir kani ko kanwa awannan Daran Insha Allahu.."

Tana kokarin mgana yayi Saurin Tushe Bakinta Danashi yana mata wani irin Tsotsa na musamman Tun tana Ture ture Harshensa Har ta Hakura ta sakarmai Bakin yayi ta Tsotsa Ganin Itama bazata Jure wannan Salon ba yasa itama ta Shiga Kissing Dinsa ba kama hannun yaro ganin haka yasa ya sakin mata Hannayen,lokaci Daya yakai ma Kirjinta  wawaso ita kuma sai ta Saka Hannunta kan Kirjinsa tana wasa da Nipples Dinsa.
Cikin Lokaci kalilan suka Rikata Junansu da wasanninsu Nishinsu kadai ke tashi Lokacin da Abdullahi ya Shiga Hafsah sai da Tayi wani kara mai Hade da wani Irin kuka Shima din gurnani yaja Jinsa Cikin Duniyar Hausinsa Daya saba Shiga yana kwalfar Ruwan Dadi itama kara manne kanta Dashi tayi tana jin wani Irin gardin Dadi na Dibanta Jin yadda gwarzon nata ke pipun Dinta Cikin kwarewa dajarumta gashi ya Cikata Fam fam ta ko'ina Shiyasa Dadin yayi mata yawa Tana ji kamar zata Haukace.

Kamar yadda Abdullahi ya Fada Till Down sukayi Round 4 sai da Abdullahi  yaga Ta Jigata kana ya Saurara mata,tare sukayi wankan Tsarki suka Dawo suka kwanta Suna Ramuwar Barci washegari sai da Abdullahi ya makara zuwa Office,Domin da safen ma sai da ya kara yace wai Duk yana Famshe kwanakinsa ne Duk Kumburin Hafsah da Fushinta nemansa tayi ta rasa Domin wanda Take Fushin Domin Shi bai san Tanayi ba wannan karon bai biyemata sun yi zaman Doya da manjan ba ya nuna mata Cewa wanda ya Riga ka kwana Dole ya Riga ka tashi.

Taso ma ya barta Taje gidan Mama ta gaida Umman Sadiq yace ta bari ya dawo da yammah sai ya kaita toh daya dawon basu samu sun Fita ba yana nanike da ita yana Kwasan Dadi in tace ya kyaleta tagaji sai ya marairaice mata yace kwana nawa bata gida,in yace haka bata iya mai gaddama sai ta sakarmai Jikin yana ta Bidirinsa sai washegari ya barta taje gidan Mama ta Wuni,sai dare ya Daukota suka koma Gida.

******

Bikin Autan Goggo Habiba ya taso wannan karon Abdullahi bai wata mgana ba Tun ana Jibi Biki suka Tafi,Da Subai"atu,Da Umman Sadiq,sai Mariya da Jidda,wanda Dakyar Abdullahi ya barsu sai da Goggo Habiban ta Kirashi tamai mgana,Harda kannen Nazifi Suka tafi,Zannira sai da tazo,Duk da bata gama wanka ba ana gobe biki sai gata,Ranar Biki kuma Sai ga Ammi tazo ita da Hajiya gaje da Inna Abu Mama dai na Gidan an barta da yara su Muhsina da Su Amira da ya"yan Zannira,Dukkansu sun sha ankon Less yan Zaria wanda Subai"atu da Hafsah suka Fito dashi Kuma Leshin yayi musu kyau kalan Blue da Pick,Su kuma yan chan Danja ankon Atamfa sukayi.

Abdullahi da Nazifi da Baba wada sai Auwal suka zo Daurin Auran Wanda aka Daura 1:00pm na Rana,Su Abdullahi basu samu Shiga Cikin Gidan ba sai da Mutanen yan Daurin Aure suka Ragu kama suka Shiga Gidan suka Gaishe da goggo Habiba suka mata Allah sanya alheri,Basu ga su Hafsah ba Su Ammi Kadai suka gani da Inna Abu sai Umman Sadiq Agidan su Zannira kuma dasu Hafsah suna Gidan da Madina ke zama da yanmata.

Daki Guda aka ware ma su Abdullahi sukaci abinci suka Sha Ruwa,Auwal dama Tuni yabi abokansa Ya"yan Mijin Goggo Habiba sun Shiga gari,Sai da sukayi Sallar La"sar kana sukama Goggo Habiba sallama zasu Tafi Ammi kuwa Tun wajen uku suka koma ita da Hajiya gaje,Da farko Abdullahi yaso su wuce ne Auwal ne ya Tsaidasu akace yana Gidan da Madinan ke zama sai Nazifi yace bari su Biya su Daukesa Dagachan sai su wuce.

Wajen ba Nisa da Gidan Goggo Habiban,Baya ne kadan suna Shan kwana sai ga Gidan Tundaga Nesa Nazifi da Abdullahi Dake gaban Mota suka Hango Jidda Tsaye akofar Gidan wanda yara ke ta wasa,ga kuma yan Mata nan nata Shige da Fice da Samari,Jidda na Tsaye da wani Saurayi ajikin wata Bakar Mota 306 Abdullahi Tundaga nesan yaji Ransa ya baci Zuciyarsa ta Fara zafi yana Tunanin wani irin mari zai bama Jidda matukar suka karisa kofar gidan.






*Anitha..*

Continue Reading

You'll Also Like

353K 38.7K 132
Type Web Novel (CN) Genre School Life Yaoi Tags Black Belly Enemies Become Lovers Hot-blooded Protagonist Kind Love Interests Love Interest Falls in...
42.7K 5K 72
Author _ Shuiqiancheng That's not my work.I am Just Translator
377K 68.8K 132
Special Case Files of Rebirth All Credit to - Original Author - 狂想之途 KuangXiang Zhi Tu Chapter - 132 English Translator - Vivian English Editor...
115K 11.9K 200
အကျဉ်းချုပ်... ကျင့်ကြံခြင်းကမ္ဘာကို ရောက်ရှိသွားခဲ့တဲ့ ချူခွမ်းရန်မှာ ပထမဆုံး ဆယ်ကြိမ်အထိ ကံကောင်းခြင်းကို ဆက်တိုက်ဆွဲယူနိုင်တဲ့ ဂိမ်းပလပ်အင်တစ်ခု...