Page 1

1.3K 97 8
                                    

https://www.wattpad.com/1018349125?utm_source=android&utm_medium=link&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=Mai_Dambu&wp_originator=p2YTjw4PS2qpjrTn042i27PbQ7pe7tatfB7muSQqjA9gUEzeMYU0Byrn1sxsLB59Bib4pHQOjkRuhTdYZ8v%2FVGLh2TPrLFa1eWMLQDVO3Yth5Qw268jk0kPY0Y%2B%2Bctix

*_ᎠᎪႮᏞᎪᎻ BIYU_*

   _The Historical_
~BOOK ONE FREE~

*Ga masu nima babu tsada book 2,3, 500₦ abu na kuɗi abu ba kusa inji Bahaushe ba inji Ni ba! Da niman shi karfi da yaji Hajiya na, saya babu tsada 🙄*

Bismillah Rahamani Raheem

*Sadaukarwar taki ce! Maman ABUNA! Kince na rage masarautan Jordan ko💝💞🤩 Uwata ga book dinki sukutun da guda na baki domin ke*

'''Tukwaici gareku
Batul Ghana And Mom Sayeed
My Juwairiya Nasir And Mom Ases And Maman Khadijah da Sadeeq
   Har abada kuka raina💝

Gaisuwarki ce Aunty Safiya Danjuma Jos 💞'''

Page 1..
Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama... Ya rasu a shekara  632 ran takwas ga wata june,(malaman tarihi zaku iya min karin bayani idan nayi kuskure ba laifi bane 💞)

         Bayan rasuwar shi Asahaba suka shiga tattaunawa, inda aka daura Sayyiduna Abubakar, bayan shekara biyu Allah yayi mishi rasuwa sakamakon zazzabin da yayi fama dashi. Bayan shi sai aka bawa Sayyiduna Umar wanda yayi shekaru biyar zuwa bakwai, ya rasu. Lokacin Sayyiduna Usman yana kasar damascu na syria ya tafi fatauci. Aka bashi bai sani bashi khalifancin. Wato Amirul Muminina kenan.

      Shima bai jima ba, Allah ya amshi rayuwar shi aka bawa Sayyiduna Ali shima ya rike na wani lokaci kafin ya rasu, amma har zuwa lokacin gwamnatin Musulunci bata fad'adda ba. Iyakarta jazziratul Arab ce, wato yankin. Madina, macca, da wasu sassan jazziratul Arab. Bayan wasu lokuta. Aka bawa Khalifancin Rashidu. Lokacin khalifancin yayi da'awa amma shi bai kafa daula ba, yayi dai lokacin da inda wasu daga cikin ayarin shi suka yi ta kama karya tare da zalinci.

      Sannan shi ya shigar da al'adun larabawa zuwa ga maguzawan larabawa.

   Daga nan Umayyad ta kafa daular ta, daga shekarar 661, 750 Umayyad itace daular musulunci da tayi fadi da tsayi, domin tayi girman ban mamaki, Umayyad ta mamaye yankin jazziratul Arab baki daya. Idan muka duba inda Ta mamaye sune.
*Makka*
*Madina*
*Damascu na ƙasar Siriya*
*Kuifa*
  *Istanbul*
  *Carboda*
  *Falasɗinu*
   *Kairomam*
    Da wasu yankunan jazziratul Arab,
    Sannan bata samu damar shiga Farisa da Girka ba, a wannan lokacin khalifancin Umayyad ba a takura wanda ba Musulmi ba, asalima tsarin su ya banbanta da na Khalifancin Rashidu. Haka ya janyo hankalin wadanda ba musulmi ba shiga addinin Musulunci.

   Zunzurutun karfin mulkin Umayyad tasa aka fara rade radin zai d'aga hedkwatar musulinci da yake Madina zuwa damascu, tilas yasa shi dawowa Madina gudun faruwar juyin juya halin Musulunci.

            Dan haka sai ya zamana an sami hedkwatar musulinci guda biyu, daya a damascu daya kuma a Madina, wanda haka yaso tab'a kimar musulinci a lokacin.
                Shekara 750- 1258 Abbasiyyah ya kafa tashi daular lokacin wafatin Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama, yana da shekaru daular abbasid yayi rolling.
  Wanda shi kuma ya mamaye yankin guf baki daya har zuwa nahiyar Turai. Daga cikin yankin da Daular Abbasid suke mamaye akwai.
*Farisa*
*Andulus*
*Hindu*
*Asia*
*Iraq*
Da wasu sassan kasar Afrika, ita ba su libya, Morocco, Algeria, da tsallaken kogin blue nel. Sannan musulinci ya tsallako har bakin gabar tekun maliya, zuwa sudan kenan. Daga nan kuma ya karaso sauran yankunan kudancin Afirka da sahara. Wanda ya shigo har kasar Masar.

ᎠᎪႮᏞᎪᎻ.. 𝘉𝘐𝘠𝘜!!!   dynasty'sWhere stories live. Discover now