Page 14

231 26 0
                                    

https://www.wattpad.com/1033847662?utm_source=android&utm_medium=link&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=Mai_Dambu&wp_originator=U%2BKxfjj9pAp6lNBwOKTrL0n8IZodUh1%2Fi4kPauenrACA5g3CpBPg2XKNYbJz2ZMOPcIzyi5QVLlSuzMupzKMqu6w439ysIbmau4%2FPRE%2F5MsqRS%2F8ngta9Wj%2FVEanIgc3
ᎠᎪႮᏞᎪᎻ 𝘉𝘐𝘠𝘜
Book 1
Mai_Dambu

BISMILLAH RAHAMANI RAHEEM
     
Page 14.....

     Har ila yau, baya jin zai iya rabuwa da Ikram, shi yasa yake makale da ita, kamar wacce aka bata bamju. Barci take akan gadon, har ya shigo da Narga ta gama zagaye fuskarta da wani bakin abu, musamman gefen fuskarta na dama, sannan ya sallame ta, ya cigaba da hadinta.

          Yau da ya haɗa jikin shi da nata, yaji abinda yake son ji. A hankali ya sauke idanun shi kan babban yatsar hannunta. Wanda yake dauke da wata yar karamar chindo sak irin Sariyah, wannan kama da mugun yawa take.

         Mikewa yayi tare da barin d'akin, ya nufi lambu ya zauna, tare da tuno abubuwan da suka faru, daga auren shi. Har zuwa rasuwar ta, bar mishi yarinya.

          *Ban farka ba sai kusan Magarib, a hankali na bude idanuna tare da kumshe su. Abubuwan da suka faru yana dawo min daki daki. Dafe goshina nayi tare da tattara zanin gadon na tashi zaune. Hada kafaffuna nayi tare da daura kaina a saman gwiwa ta.

        Wani irin bakin ciki nake ji, ban san me ya shiga kai na ba, har nayi kokarin raba kimata ga wannan bakin azzalumin.

          Turo kofar da yayi ne ya sani kallon shi,  sake mai da kai na nayi cikin matsanancin kunya, takowa yayi har gabana, ya zauna a kasa yana me jingina jikin shi da gadon.
"Ikram Wacece Airan?"

Ware idanu nayi ina kallon shi, kafin na dauke kai na, tare da cewa.
"Meye matsalar ka da son sanin  kome akai na ne? Abinda kayi dani bai isheka bane sai ka kuma sanin sirrina!"

            A sanyayye ya mike ya dawo saman gadon, zuba hannun shi yayi saman kafana yana matsa min su.
"Ban san me yasa kake son tab'a ni ba, kai baka da kawazuci ne?"

"Ina dashi mana, haduwa ta dake ya sani jin zan iya yakince wancan yanayin na zauna da ke."

Tsaki naja tare da mikewa na nad'e jikina da mayafin gadon, fisgo ni yayi tare da warware mayafin, ya mai dani gadon shi yana me kwanciya a sama na, kallon idanun juna muka yi tare lokaci guda.

   Goga min hancin shi yayi a saman nawa, tare da matsa min kirjina zuwa cikina. Buge hannun shi nayi tare da watsa mishi harara, dariya yayi yana me sake naushin shi a kaina.

                "Da alamu baki kalli fuskar ki ba, don Allah karki cire kome na fuskarki, bana son ki samu matsala da kowa ne Kinji." Dauke kai nayi, amma dake ya san kan mugunta ya kuma jibga min nauyin shi. Dole na bude baki zanyi magana, sai jin harshen shi nayi cikin nawa, ware idanuna nayi akan shi, cike da tsoron Allah.(wallahi kuwa tsoron Allah kaca-kaca a ranmu 🤣)

    "Don Allah d'aga ni!"
"Ikram! Babu namijin da zai baki tsoro, ina son mace irinki don Allah karki yarda wani dalilin rayuwa yasa mu rasa junan mu!"

"Kai sarki kake ko Sultan? Na tab'a gaya maka ina sonka ne? Ko nace maka ina kaunar ka ne? Babu abinda ya dame ni, ni mallakin Noman ne, kuma Insha Allah."  Cizon lebbena yayi tare da lasar bakin zuwa wuyana.

     "Ina da kishi amma bai hanani na bar mace tayi abinda ta zab'a ba ba, don Allah bar kiran sunan namiji a gaba na." Ya faɗa min.
"Matsalar ka ragagge ne, Ni bani da matsala da wannan tunanin, wanda nake so yana can yana jirana na.
          Zan iya mutuwa domin so, amma ba zan tab'a mutuwa akan so ba, dan haka koda zan mutu domin so na mutu, bana fatan na mutu akan so."

ᎠᎪႮᏞᎪᎻ.. 𝘉𝘐𝘠𝘜!!!   dynasty'sWhere stories live. Discover now