Part 1 Page 11-15

550 36 0
                                    

*ASMA'U HUSNAH*


BY *MARYAM S INDABAWA*
*MANS*

🌐HAJOW📝🌐

👩‍👧‍👧👩‍👧‍👧👩‍👧‍👧 HAKURI DA JURIYA ONLINE WRITERS✍🏾✍🏾✍🏾


*11-15*


DEDICATED TO MY WHOLE NUMBER *MOMMY*

ALLAH YA FARANTA MIKI YA KARA MIKI LAFIYA DA NISAN KWANA YASA KI GAMA LAFIYA.
ALLAH JIKAN IYAYEN KI

*AMEEN*




*Manzon Allah (SAW) Yace, "Indan dayan ku zai ci abinci. Yaci da dama.
Idan dayan ku zai sha ruwa yasha da daman sa."*

*Wallahi a littafin nan nasha fama dan na rubutashi tsab duk ya goge. Sai da na kara wani abun duk ba kamar wancan ba. Sai dai nayi kokari ganin na tuno amman wani dole na manta shi.*

Ina gaishe ki Anty Rash da fatan alheri. Allah ubangiji ya dafa miki Ameen. Amman muna jiran cigaban *Yafi dare dugu* a taimaka mana*

Dole na yabe ki AMRAH A MASHI PrincessAmrah. Gaskiya littafin nan Amrah nake so yayi kina kokari Allah ubangiji ya dafa Allah yasa a gama lafiya

*Ameen.*



Suna shiga mota, Aka kira ta. Dagawa tayi, da fara'a akan fuskar ta.

"Assalamu Alaikum!"
Ta fada dauke da murmushi.

"Wa'alaikum salam!"
Aka amsa mata daga can bangaren

"Ina kwana Yaya nah!"

"Lafiya lou. Kin fita dai ko."
"Gani a hanya."
ta amsa masa"Ina hoto nah?"
y

a tambaya.

"Bari na turo maka. Ina nawa?"
Ta fada tana lumshe ido.

"Naki yana can yana jiran ki."
ya bata amsa.

"Masha Allah ganawa nan zuwa."
Ta kashe wayar. whatsapp ta hau tayi masa sending pics din da ta dauka.

Nasa ta fara budewa, kallon wayar ta zubawa idanu.

Wani hoto ne ya bayyana, akan wayar ta.

Wani hadaden Balarabe ya bayyana, yana sanye cikin bakar suit, idon sa sanye da farin gilashi.

"Masha Allah! Yayanah kayi kyau."
Ta tura masa.

Amsa ya turo mata.
"Tabarakallah! Allah nagode maka da ka bani wannan kyakyawar yarinyar Allah ka mallaka min ita."

"Ameen Ya Allah Yaya na. Ka fita ne."
"Gani a hanya."

"To kaje ka duba mutane sai anjima."
Ta fada.

"Toh ki kular min da kanki kar ki bari kowa ya kalli fuskar ki."

"Hmm ka kular min da kanka nima."
Ta sauka a online. Titi ta kalla.
"Haba Yaya."

"Mene?"
Ya tambaya yana kallon ta. Fuska ta dan bata ta ce,
"Baka sauri fa."

Murmushi yayi ya ce,
"Karbi tukun."

Rayuwar  Asma'u Husnah 1 & 2 Complete ✔Where stories live. Discover now