dacewa pg 28-29

7K 603 10
                                    

_*DACEWA*_
     _(when east meets west)_

_By_
_Mamuh geee_

*Viawattpad@mamuhgee*


*28-29*

Zafin marin yasata zubewa qasa kan gwiwowinta idanuwanta suka ka'da jajir amma Sam taqi yarda hawaye zubowa fuskarta
Kallonsa take ido cikin ido zuciyarta na quna,
Ji take kamar numfashinta zai bar qirjinta sbd mummunan baqin cikin Marin daya sharara mata.

Fixgota yayi tareda jefar da ita qasa idanuwansa sun rufe sosai da 6acin rai ya nufota tareda kamo wuyan rigarta ya 6arka da qarfi yace,

Kinason kisa ayi mata fyade sbd bakisan ya baqin cikinsa yakeba to yau zan 'dandana miki baqin cikinsa.

Yaga rigarta yayi qirjinta ya bayyana yakai mata wata muguwar cafkar da zafinta yasa hawayen datake dannewa suka gangaro hakama idanuwanta a rintse suke tsabar baqin ciki ko qoqarin hanasa bataiba sbd gangar  jikinta data daina aiki.

Ganin idanuwansa a rufe suke da 6acin rai zai iya abinda yace 'din tayi saurin sakin wani sabon kuka mai ta6a zuciya tareda  rungumosa ta baya cikin kuka take fadin,

Captain ba halinka bane karkayi na yafe mata koma wacece ita,,

Juyowa yayi ya rungumeta cikin jikinsa yana daidaita numfashinsa kafin ya dauketa ya fice gurin da ita.

Suna fita zeey ta qaraso gurin da sauri tana kallon neesah cikin mamaki da kulawa tace,

Neesah?

Jajayen idanuwanta ta bude zeey tai saurin ja baya cikin zatana sbd tsantsar fushi,6acin rai tareda qiyayya data gani kwance a fuskar neesah.

Murmushi tayi aranta dan tasan wannan qiyayyar ta Jamaal datake gani a idon neesah  bamai gushewa bace koda zata gushe to tabbas ba yanxuba.

A fili kuwa rungumo neesah tayi tana fashewa da kuka tace,

Neesah dan Allah karki cemin abinda nake zargi shi ya sameki?
Neesah dana sani da bazan bari kishigo ke 'daya ba.

Rintse idanuwa takuma yi ta jinjina tarin qiyayyarsa dake bin jini da jijiyoyinta.

Gyale zeey tajawo tareda rufawa neesar takamota suka fito har lokacin idanuwanta a lumshe suke.

Seat 'din gaba ta zaunar da ita kafin tazagaya ita taja motar.

Allah yasa koda suka isa gida ba kowa a Palo ta kaita har bedroom 'dinta tayi saurin fitowa ta nufi gida dan Sam ba yanxu take buqatar Jamaal ya Santa ba sai zuwa gaba.

Gaban mirror ta tsaya tana kallon jikonta da duk rabi yake waje sbd 6arkar da Jamaal yayiwa rigarta,.

Ihu tasaki mai qarfi tareda 'daukar qwalbar turare dake gaban mirror ta fasa madubin tana fashewa da wani irin kuka mai qarfi da ciwo dan wannan abin da Jamaal yayi mata baida bambanci da fyade.

A rikice ummi da inna Rabi suka nufo 'dakin amma gam suka jishi a rufe.

Bugawa ummi tahauyi tana kiran sunanta amma ko jinsu batayi sbd kukan datake tana dukan madubin.

Ahmed daya shigo palon yayi saurin qarasowa yana tamvayar lapia.

Ahmed bude qofar nan tun kafin ta illata ko kashe kanta.

Palon dady ya nufa da gudunsa ya 'dauko keys masu yawa yafara gwadawa jikinsa na rawa danko keys 'din da qyar suke tsayawa a hannunsa.

Jan jikinta data farfasa da kwalba ga gashinta duk a hargitse ta fa'da toilet tareda tu6ewa ta shiga bathtub dake cikeda ruwa ta kwanta tareda nitse kanta sbd bazata ta6a iya Rayuwa da wannan tsananin baqin cikinba da tarin tsanar datakeji tana yiwa duk wani Wanda ya danganci Jamaal 'din bare shi kansa dan gwara mata mutuwa da rayuwa.

Da qyar yasamu key 'din daya bu'de dakin har ture ture suke wajen shiga 'dakin
A tsorace ummi tace,
Nashiga uku ni ayshatu me zangani?

Toilet 'din ta nufa da sauri ba wani 6ata lokaci ta fada ai da gudu ta qarasa bakin tub 'din tareda sakin salatinda ba qarashe da qarfi tana kiran sunanta.

Inna Rabi ma qarasowa tayi cikin tashin hankali tasaki kuka tana cewa,

Allah yasa ba mutuwa 'yar nan tayi,

Ahmed da duk a ru'de yake ji yake kamar ya fa'da toilet 'din murya a qage yace,

Ummi Ku kamota Ku fito da ita mana sai Ai asibiti da gaggawa.

Qoqarin kamota suke amma sun kasa sbd jikinsu dake matuqar rawa sbd tashin hankali gata ba kaya bare Ahmed 'din ya 'dauketa,

Cikin kuka ummi tace,
Ahmed maza kiramin Jamaal yazo da gaggawa.

Ganin waya 6ata lokacine ya fita da gudu yai sashen jamaal,
A qofa suka ha'du dawowarsa kenan zai shiga,

Cikin son tattaro 'yar nutsuwa yace,

Ummi na kiranka da gaggawa.

Falon ya nufa da hanxarinsa danshi a tunaninsa ummin ce wani Abu ya sama sbd dady baya gari.

Tun a Palo yake jiyo kukan ummi tana kiran sunan neesah.,

Gabansa yayi mummunar fa'duwa sbd jin sunan wadda ake kira cikin kuka, qarasawa ciki yayi, yana arba da fasashin kwalabe da jini a tsakar 'dakin yaji qirjinsa yayi wani mugun nauyi da qyar ya isa qofar toilet 'din ya hangota kwance cikin ruwa bata numfashi
Idanu ya rintse da qarfi nauyin zuciyarsa na tsananta,

Patoranking half shirt 'dinsa ya cire tareda zura hannu ya fiddota ruwan jikinsa har wani rawa yake
Ummi da inna Rabi suka fito jiran ya kimtsota.

Rigar ya zura mata takai har gwiwarta ya sunkuceta bai tsaya bita kansu ummiba yasakata motarsa kafin sufito harya fita da wani mahaukacin speed da saura ka'dan ya tafi da qafafun mai gadi saida yayi wani mugun tsalle haryana fadawa cikin bokitin wankin dayake.

Fitowar Jamaal ba Riga 'daukeda neesah yasa khadija tabar bakin qofar tanaji qirjinta na cixo hawaye suka gangaro mata tai 'daki da sauri tareda rufo qofa ta sulale bakin qofar ta cusa kai cikin qafafu tana sakin kuka ahankali.

 
Ummi kuwa motar Ahmed suka nufa yajasu sukabi bayan Jamaal dake gudun tashin hankali.

Ahmed ma gudun yake cikin tashin hankali dan sai yanxu dayaga zai rasa neesah ya tabbatarda feelings 'din dayake ji akanta kuma a shirye yake daya fuskanci kowa yanxu akanta tunda batason Jamaal yazama dole arabata dashi.


_Kuyi Manage ba enough time_


Mamuh💋


🌲 *R H F W F*🐄

_Don't forget to vote, follow and comments_

DACEWA✅Where stories live. Discover now