71-80

7.2K 291 1
                                    

MATAR SADIQ*
*Na fertymerh xarah*
*61 to 70*
Mgnr ta soki sadiq sosai hr cikin xuciyarsa bama shi kadai ba
hr xuhura, bai ankaraba sai ganin xuhura yayi tayi kanta tana
bugu
dan ubanki waye dan iska waye yace ki shigomin d........tayi shiru
sakamakon marin da sadiq ya dauketa dashi, lokacin ummy ta
dade da rudewa taji xafin bugun data kaimata a bayanta ta
nufi hanyar fita, da sauri sadiq ya tarota ya dauketa zuhura
na tsaye dafe da kuncinta cikin tsananin mamaki daya kasa
gushewa a tunaninta, a tsayin shekarunsu biyar da aure bai
taba dora hannu a jikinta da niyar bugu ba talkless of ma yakai
ga marinta shima yaji wani iri amma ba yanda ya iya umminsa
ta taba komai laifinta baikamata taai mata irin wannan
dukanba
ka mareni sadiq, akan wannan yarinya
yace kwarai kuwa saboda kada kiyi gigin qara dora hannun
akaata idan bakisaniba bara na gayamiki ummi qanwatace itace
kikaji umma naso fiye da tunaninki,ai baxaki manta diyar mama
halima ba wato aysher, koba danniba kodan umma inaso ki
dauke hannunki akan dukanta...
tace amma a gidan mijina zata kirani yar iska
yace itama ai gidan mijintane kuma tacewa mijinta dan iska
shima
a tsorace take kallonsa
tace bn fahimcekaba
yace itama *matar sadiq*ce
ta buga qarar dana qara tsorata ummy ta qanqameshi
tacd qaryane wlhy wannan baxata xama *matar sadiq* ba,
wannan baxan kishi da itaba,bazata iya daukar lalurar sadiq
dina ba tabbas baxan zauna da ita a gidannan ba wlhy sai dai
ka zabo koni ko wannan yar firit din,
yace duka na zaba ba wadda tafi wata duk matan sadiq ne
ku,kamar ynda baxan iya rabuwa da itaba kema baxan rabu
dake ba, bai jira amsartaba ya juya ya fice rungume da ummi, a
falo ya ajiyeta hr lokacin tana sheshshekar kuka
yace jirani na sanya kayana kinji,tayi shiru da sauri ya nufi part
dinsa tana ganin haka ta fita da gudu tayi nasu part din talatu
na zaune a falo ta haura sama da gudu ta nufi dakinta
sanda ya fito baigantaba sai yabi bayanta yana shiga falon ya
tambayi talatu ummy fa? da hannu ta nuna masa inda ta nufa
shima yabi bayanta tana kwance saman gado tana kuka umma
da momy kawai take kira, ya kwanta ta gefen datake
fuskanta tana ganinsa ta rumtse idanuwanta ya riqo hannunta
c'mon kinyi laifi an miki hukunci kuma kike kuka,ta kwace
hannunta hade da qara cusa kanta cikin pillow tana kuka
sosai, yasa hannu ya zuge mata zip din rigar yana kallon
bayanta duk da ummy ba fara bace amma ga shattin hannu
xuhura nan abayanta,lallai ba qaramin duka tayi mata ba sai
yaji tausayinta sosai ya birkito da ita zuwa qirjinsa
yace tor kibar kukan tunda na rama maki,gayamin wnda yace
maki iskancine mukeyi? ta dago rinannu idanuwanta tana
kallonsa kamar xatayi mgn kuma sai kuka yaxo mata ta sunne
kanta a qirjinsa tana kukan
yayi shiru yana saurarenta hrta gama lokacin idanunta sun
fara kumbura
yace inbanda abinki waya gayamiki ana cewa mata da miji yan
iska, ta ware ido tana kallonsa kafin
tace ai a islamiya malaminmu ya gayamana idan namiji ya riqe
mace yan iskane
yace sai yace maku hrda mata da miji?
tayi shiru tana tunani tana kallonsa
yace yauwa tuna dai ummina, saurayi da budurwa yace ko?
ta qara kallonsa da mamaki tace yauwa haka yace yan iskane
yace to aimu mata da mijine anyi mana aure da ita
tace yaya ina akayi maku biki?
yace gidan umma.
tayi shiru
yace karna qara jin kinkira wannan kalmar ummy,batada kyau
kuma tanada xafi ga duk wanda akagayawa ita xakije ki bawa
xuhura hanquri _she x ur 6ter_
tace ni bazanjeba ta qara dukana
ai baxata dakekiba muna tare......kuma wannan xufa da kike
hadawa haka duk na menene ya duba a.c dakin na aiki ya
tashi rungume da ita ya nufi toilet da ita sai cikin kwarmin
wanka ya ajiyeta
tace yaya wanka xakayiminne
ya gyada kai yana kallonta
ta soma dariya
ai yaya faruq bai tabamin wanka ba daga umma sai momy da
mama talatu kawai
yace tor yau nima zn miki, ta soma cire sket dinta tana dariya
dai dai lokacin ya jiyo muryar talatu da sauri yasawa qofar
key,ta soma bugawa tana fadin
Abubakar me kukeyi aciki
yace wanka xnyimata talatu
tace ka rufamin asiri kafito nayimata dan Allah karka tabata
tuni ummy ta gama cire kayan jikinta tana dariya tace mama
yau yaya xaiyimin wanka bana son naki
tace ke rufamin baki sakarai,kana jina saddiku inba jaraba ba
mexakaji da wannan tatsitsiya dan Allah ka budeta tafito
ya gimtse dariyarsa
yace inbanda wanka mexan mata talatu, kuma ai ummy gona
tace kome xnyi mata ai matatace...ya juya yana kallon ummi
dake tsaye tayi xir...ya xare ido yana kallonta da mamaki ashe
dama haka take batada komai, tor qmma meyasa wasu matan
da shekara 12 ma zakaga qirjinsu ya taso wasu hr period
sunayi amma ga ummy wayam ba komai a gabanta,ita kalar
halittartace kome? ko yaushe xata girma? duk sai yaji ba dadi
jikinsa ya qara sanyi lokacin da ya jiyo murya talatu na fadin
wlhy hajiya bata yarda na barku haka ba dan Allah kada kayi
mata komai,
takaici yasa yaja dogon tsaki hade da bude qofar kome xaiji a
jikin ummi datake masa wannan magiyar,tana kutsa kai taga
ummy xir
tace subhanallah ke bakida hankaline kikabari ya cire maki kaya
tace wanka xaiyimin
ya fice batare da yaqara waiwayonsuba, da kanta taje ta
mata wanka tafito da ita sai fada take tana qarawa
hrtagama shirinta ummy bata tsaya bi takantaba ta dauki tedy
dinta ta fice
sanda ya fito ya nufi dakin xuhura tana zaune ynda yabarta
da towel a jikinta sai faman kuka take da sauri ya qarasa
gurinta hankalinsa a tashe
[1:58PM, 7/11/2016] Pherty: ya dafata yana fadin meyayi
xafi *matar sadiq* ta fincike da qarfi hade da nunosa da
yatsa
tace karka tabani macuci azzalumi,wlhy kayi gigin tabani xan
maka illah
yace kin manta da soja kike mgnr hr akwai abinda xakimin
dazai tsoratani xuhura? kikarani da duk abinda kikeso baxan
hanakiba _cos i deserve it_amma baxan bari kiyiwa yar'mutane
illah ba,ina kare maki mutuncinkine ga umma,kinsan yanda take
da ita akanta umma komai xata iya u knw banason ta dalilin
ummy kikaqara samun matsala da umma illah inaso ta dalilin
ummy kisami sassauci gun umma, _ummy is ur sister for now,bai
kamata ki fara kishi akan yarinyar da batasan kanta ba da
kinsan kowacece ummy dabaki bata lokacin da hawayenki ba
gun kishi xuhura, don't mean to hurt you pls kiyi haquri
affuwan *matar sadiq*_
ta qara ja baya hr lokacin xuciyarta xafi takemata kamar xata
hudo qirjinta ta fito
tace qaryane wlhy ka munafunceni dama kun kulla wannan da
mahaifiyarka dancin mutuncina kuma dama kana sane ashe
shiyasa ka yarda da auren wlhy bazan yarda ba sai ka sakeni
cikin xafin rai yace kiriqe kalamanki xuhura kuma kisan kalmar
dake fitowa bakinki gameda mahaifiyata akan haka zamu sami
matsala dake...
ta fashe da wani irin kuka mai tsuma xuciya
tace kasakeni tor dole ne ko dole sai na zauna dakai ka
sakeniiiiiiiii ya tako ahankali xuwa inda take ta qara ja da baya
tace nace kadaina kusantoni nace bana sonka
cikin sanyin murya yace nafi kowa sanin xuciyar xuhura ba
wanda takeso kamar sadiq kada kibari xuciyarki ta yaudareki,
yasa hannu ya rungumota jitayi kamar an watsa mata
garwashi a jiki batayi wata wata ba ta janyo takalmanta dake
gefe masu tsini dagowarda zaiyi sai ta buga masa a goshinsa
da sauri ya saketa dan yaji xafin bugun sosai, ya dafe goshinsa
dai dai lokacin da jini ya soma tsiyaya ai kuwa ta tsorata ta
saki takalmin hade da sakin qarar dana janyo hankalin
mutanen gidan hr ummy dake harabar gidan tana wasa da
sauri tasaki tedy tayi cikin gidan
kallonta kawai yayi cike da tsananin mamaki kafin ya juya
yabar dakin da sauri ganin ynda jini ke fita itama ta janyo
hijabinta tabiyosa tana kuka
yana fitowa dakin ummy na shigowa falon ganin yanayinsa ya
tsoratata
da qarfi tace yayaaaaa
ya dago yana kallonta lokacin yafara ganin jiri sosai da sauri
taje ta rungumeshi tana kuka dai dai lokacin sojojin gidan suka
shigo dauke da bindigarsu kowane a hannunsa....

MATAR SADIQWhere stories live. Discover now