PART FIFTEEN AND SIXTEEN

278 21 4
                                    

*WAYE SANADI?!* 🪦🪦

           *By*
*Ummu Sumayya*
*Wattpad #Bintubaby*

https://www.wattpad.com/story/275371673?utm_medium=com.whatsapp&utm_content=story_info&utm_source=android

*SUBSCRIBE👇🏼*
_DUNIYAR LITATTAFAN HAUSA TV_
*_Domin samun dad'a d'an litattan audios saiku dannan subscribe da k'ararrawar sanarwa dan samun dad'an litattafan mu da an d'aura_*

https://www.youtube.com/channel/UCcAjVQ74qod9_dL0e_AqkiQ

*FIFTEEN AND SIXTEEN*

Basarwa Mama tayi kamar bata gansuba cikin d'an farin cikin ta daya gaza b'oyuwa tace "A'ah babbar magana indai dagaske kake baka da wata manufa agareta ina farin ciki da hakan nikam"
Wani irin sanyi yaji azuciyar shi duk da baiji daga Haulat d'in ba amma wannan shine abunda yakamata yafara asanyaye yace "Maama dagaske banda wata manufa agareta nafara sonta tun daga ranar dana fara d'aura idanu na akanta Maama....."
Muryan Haulat ne yakatse su inda cikin kuka tace "wallahi Mama k'arya yake yana da wata manufa agareni inda yana sona tundaga randa yaganni mezaisa yab'alla min hannu wannan shine kalar taka soyayyar to baka samu shig..."
Cikin d'an tsawa Mama tace "Haulat wuce ciki karkuma nasake jin bakin ki"
Tana hawaye shab'e shab'e tashiga d'aki cikin tashin hankali Aunty Salma ne tace "niko Haulat dabakiyi hakaba ni tuntuni nagane Yaya Hamza yakamu da son kine wannan ranar kawai nake jira dan haka karki wani ja aji kibada kai buri ya hau"
Kuka tasake fashewa dashi sosai da'kyar tace "Aunty Salma kina tunanin sabida Allah yake sona baida wata manufa agareni?"
Cikin k'arfafa gwiwa tace "tabbas but amma ki kwantar da hankalin ki yau kiyi istikhara inbabu alkhairi nasan Allah ma zai watsa abun tun wuri"
Cikin shash-shekan kuka tace "Aunty Salma ina tsoron yin aure Aliyu da Dija sun cuce ni sun kaini sun baro ni yanzu idan nayi aure mijina yagane niba budurwa bace yazanyi k'ilama yasake ni adaren farko" ta'karisa maganar tana rushewa da sabon kuka tuno wannan mummunan tabon data kasa goge shi azuciyar ta,
Cike da tausayin ta Aunty Salma tace "kiyi ha'kura nasan abun daciwo but be patient Allah yana tare da masu ha'kuri kiyawaita istigfari Allah mai gafara ne kuma insha Allah asirin mu zai rufu rufu dan wannan kaddara ne kuma babu wanda ya wuce kaddarar sa",
Kukanta tacigaba dayi sai yanzu take hango tashin hankalin dazata fuskanta adaren farkon ta shin dawani ido zata kalli mijinta tace mai *WAYE SANADI!?* rasa budurcin ta k'awarta ce koko saurayi koko kai tsaye zatace mai *SUNE SANADI!?* sosai take kuka Salma na lallashin ta.
Acan waje kuwa Mama ne tace
"Indai har dagaske kana son Haulat da zuciya d'aya zan fad'a maka wani abu akanta wanda nasan ba kowanne namiji bane yake yarda dashi amma sai kamin al'khawari bazaka fad'a ma kowa ba koda kafasa auren Haulat kuwa"
Sosai jikin shi yayi sanyi da'kyar yace "Maama kifad'a min komenene yasamu Haulat nikuma namiki al'khawari rufe sirrin komai munin sa dan Haulat k'anwa ce agareni"
Ajiyar zuciya Maama tasauke zatai magana kenan Kawu yashigo gidan hakan yasa bata samu damar gayamai ba amutunce yagaida Kawu sannan yami'ke yamuusu sallama cike da damuwa akan komenene yasamu Haulat d'in oho,
Adaren Haulat bata runtsa ba tsayuwar dare tayi tak'ask'antar dakanta awajen Allah tana kuka tana neman dau'kin sa sai da tayi sallar asubha sannan ta kwanta,
Salma da duk farkawa zata ganta tana sallah tana hawaye sai taba ta tausayi domin rashin budurci bala'e ne dan babu abunda zakiyi yadawo saidai waje yamatse ciki kuwa abud'e.
Tundaga ranar sai Mama bata k'ara ma Hamza maganar ba shikuma yanajin nauyin yimata ahaka aka share sati biyu bikin Aunty Salma yamatso gaf shikuma alokacin yanata shirye shiryen komawa Ilorin dan watannin dayazo yi yana gab da cika hakan yasa yashiga cikin damuwa jin ba wata magana k'akk'arfa daga Mama balle Haulat data maida shi dodo data ganshi take shigewa d'aki har sai yatafi sosai yashiga damuwa dan bai ta'ba tunanin son Haulat yashige shi har hakaba asatin yazama busy dan sai gab da magrib yake tashi gashi agajiye dan training ake mishi hakan yasa yake komawa agajiye tuni yagayama Mommaa yasamu mata a Kano inda tayi farin ciki sosai dan atunanin ta Humaida ne amma yamata bayani dalla dalla inda tafahimce shi dan tana tsananin son Hamza duk da bashi kad'ai bane d'an ta kuwa kuma takan so duk abunda yake so matu'kar bai kauce ma al'ada da addinin islama ba.
Sosai su Haulat ake shirye shirye dan Aunty Salma ita tasaka akan dukkanin lamarin ta itace ma babbar k'awarta yayinda Fatima k'anwar Sulaiman tunda bikin yazo kullun agidan take wuni suna tsare tsaren yanda event zai kasance!.
B'angaren Aliyu kuwa da'kyar yashawo kan Baban Humaida inda akatsaida biki sati biyu masu zuwa kamar yanda Ammi tayi al'kwari itace take ta shirye shirye har invitation cards ita tabuga tahad'a lefe akwati goma shabiyu gidan dazasu zauna ma tuni angyara anxuba komai,
B'angaren Humaida kuwa sosai akai mata gyaran jiki na futar hankali da Maman ta ma ba'karamin magani take banka mataba haka Ammi itama sosai take gyarata dan tana so tanuna ma Aliyu cewa zaren ba kalan yadin bane Humaida ita kanta tasan ta tsumu yanda yakamata ana gobe d'aurin aure tayi walima aharabar gidan su cike da farin cikin samun muradin ranta wajen walima sosai akaima amarya nasiha inda jikin mata da dama yayi sanyi jin ha'kkok'in miji akan matarsa gab da magrib taro yatashi inda aka raba k'aton leda mai d'auke da hoton amarya da angonta,
Washe gari dubban mutane suka shaida auren *Humaida kabir da Aliyu Sani* ababban masallacin dake bakin layinsu aka d'aura auren ana kammalawa Aliyu yanufa gida datawagar abokan shi akaita hotuna da y'an matan amarya da abokan ango k'awayen amarya sai wani iyayi ake ko'a samu shiga,
Bayan isha'eh akaje dinner inda sai shad'aya aka tashi kowa na son barka domin dinner tatafi yanda ake so daga can gidan amarya aka kaita suka mata sallama akabarta daga ita sai halin ta,
Aliyu ne suka shiga su uku da abokan shi inda sukai d'an wasa da dariya sannan akai addu'a gamida yima ango fatan alkhairi shida amaryar sa,
Gaba d'aya Aliyu amatse yake dan haka suna futa ya kulle k'ofa yadawo ga amaryarsa al-wala sukai bayan sun gama sallah suka d'an ci kaza kad'an dan Humaida sai nok'e nok'e take shiko sai farin ciki yake zai sake fasa tantanin budurci wanka yace taje tayi yazab'o mata wasu y'an iskan kayan barci ya aje yanufa d'akin shi yayi wanka yanufo d'akin ta daga shi rigar wanka mai bud'add'an k'irji d'akin yashiga yaganta harta kwanta wutan d'akin yakashe yacire rigan yakoma tsirara dick d'in shi datake mi'ke yashafa wani ruwa yad'an futa wani irin lumshe idanu yayi yana kissima irin yanda zaici tsokakken Virgin yau ahankali  ya haura gadon ya yaye bargon yana janyo ta jikin shi yana sake lullub'e su da bargo yanajin yanda jikin ta ke kakkarwa murmushi yayi yarad'a mata cewa "yau zan cire wannan tsoron nawa daga yau zamu zama abu d'aya fatan bazaki bijire min ba"
Kai tagyad'a mai jikinta na kyarma jitake kamar tasaki fitsari,
Fuskan ta yashafa ahankali saikuma yahad'e bakin su yafara bata wani irin lock kisses mai kashe jiki da jijiyoyi luf tayi idanun ta arufe tanajin ta on top yau gata ga muradin ranta agado d'aya kwance akirjin da kullun take mafarkin sam...., tunanun ta yakatse ne jin yana k'asa da rigar ta arud'e tari'ke mai hannu bakin ta yasaki yace "meye kuma baki so muxama d'aya ne"
Dasauri tace "uhm uhm"
"Ok am sorry nasan abunda kike tsoro but promise I will be gentle ahankali xan miki harsai kin nema k'ari inyi?"
Jikinta na kyarma tasakin mai kukan shagwa'ba tace "please kabari sai gob..."
Dasauri yahad'e bakin su yana kissing d'in ta cikin dabara yazame rigan yafara shafa gadon bayan ta jin babu bra yasa yazagayo da hannun shi kan boob's d'in ta d'an jim yayi jinsu y'an kuci kuci ashe ciko take ranshine yasoma b'aci daya tuna yanda na Haulat suke dasauri yafara matsa su da k'arfi aiko tawani bank'are ahankali yafara kissing d'in wuyanta har ya iso kan nonuwan k'ure su yayi da idanu ad'an hasken dim light d'in dake d'akin gaba d'aya sun zube da alama wasu sun riga shi gashi basuda wani girma dasauri yakaryata zuciyar shi dan yasan Humaida kamilalliya ce ahankali yad'aura bakin shi yana zagaye nipple d'in da halshen shi d'ayan hannun shi kuwa yana ta zagaye cibiyanta saikuma yacafke nonon yana zuk'an shi kamar zai ji ruwa hannun shi yatura a'kasan ta yaji tajik'e jagab dasauri yafara wasa da hannun shi awajen batare daya saka yatsan ba,
Sosai Humaida ke moaning kamar zata mutu tsaban dad'in dayake yawo da ita acikin gajimare,
Saida yatabbatar tagama zuwa hannu yanda bazata bashi matsaba ya ware mata k'afa sosai yad'auki dick d'in shi data kumbura yafara wasa da ita ak'ofar V hole d'in ta aiko sai ta k'ara bud'e k'afan tana fad'in "Wayyooooo achhhhhhh ahhhhhhh Yayanahhhhhh kasa dan Allah ahhhhhhh ashhhhhhhhhh"
Duk da yafara futa ahanyyacin sa tsaf yakejin abunda take fad'i ahankali yafara k'ok'arin tura dick d'in awajen amma ta'ki shiga duk da ruwan dake futa daga hole d'in kuwa gogata yafara awajen shima ruwan sha'awa na zuba yasake gwadawa wannan karon yasamu kan ya wuce ciki da'kyar,
Wani irin ihu tayi tana tashi zaune dasauri yamaida ta yad'aura hannun shi akan nonuwan ta yana matsawa yana nishin dad'i gaba d'aya yafice ahayyacin sa burin shi kawai yajishi acikin duniyar maji dad'i bakin su ya had'e yana shafa fuskanta zuwa wuyanta saida yatabbatar tasakankance sannan yatura da uban k'arfi dasauri yasaki bakin ta yana kallon ta kafun yazare dick d'in da uban sauri duk da bakin yarik'e shi amma yafincike da sauri,
Jin abunda yayi ne yasa tafara k'ok'arin ri'ko shi tana fad'in "Ahhhhhh washhhhh Yayanaaa kacini wayyo zan mutu ohshhhhh Yayanahhh"
Cikin takaici yake kallon ta kafun yace "Kutumar uban can ke nizaki yaudara" yadaka mata wata gigitacciyar tsawar dayasa hayyacin ta yadawo tsoro me tsanani yabayyana saman fuskar ta jikinta yad'auki kyarma................✍🏼


*🙄😩Bakwa comments nima daga yanzu two read more zan dinga yi kilan ma y'an wattpad kad'ai zan koma ma posting idan naga comments yakai hamsin anjima namuku new update akasin hakan kuma nasake mak'ale hannu k'ila one read more zakuke gani niba y'ar tasha bace🙄🤏🏼😎🚶🏽‍♀️🤸‍♀️*

WAYE SANADI!?√√ BOOK ONEWhere stories live. Discover now