chapter22💖babi na ishirin da biyu

118 10 0
                                    

shigowarsa kenan yaji ihunta sai yaje dakin tana ganinsa yace mta mele mene ne? tace masa who are u? where on earth am i? wat d hell is happening 😢 mama yes mama ta aikeni ..... tayi ta maganganu shiko already yasan zaman shi mela ya kare.... fada min mana  a ina nake
wait just calm.. calm wat 4gudness sake this is unbelievable..

inna kuma tana jin hayaniya tasan ba lafia... ke ko er nan da cikin ma sai kinyi wawanci  taje dakin su

kai fada min mene ne, inna she's recalling her memory, mene?
ta dawo hayyacinta gaba daya zufa yakeyi

em dan Allah ina ne nan tace wa inna
er nan kinga tsaya kinji kai kuma kira baban ka kasanar musu harda nata iyayen

but.. tsaya nace sannu zaki san komai shikenan yasnah ta juya da karfi tareda buga tafin kafanta a ksa damn it!!!..

ji mana yi a hankali ciki ne da ke fa rufawa kanki asiri
ciki.. tace tana mamakin abun nan fa ta duba sai ga tsin cikin ta nan nan tayi ihu sai suma

shiko bayan ya kira gida yaji ihunta nan dai sai asibiti ya sanar dasu suna hosp gaba daya ya gigice sunan Allah ya ke ta kira (awwww poor soul)

can sai gasu mom da sauransu sunxo nan inna take fada musu sukayi hamdala amman jabbar kam shiru yayi..

doctor na fitowa ya fada musu tayi recalling lost memories Inta cikin ta lfy lau ya basu list in drugs da dai sauransu yace nan da 2hrs zata farka all is well.

baban jbbr ya taba sa son everything is well but dat she has regain her memory i don't even know whethershe will recognize me ohhh.. lord komai ya tafi waste kenan no everything is not alryt

vote
share
comment

urs zainabubu

YASNAH 2[completed]Where stories live. Discover now