RAYUWAR JIDDAH ✔

Par DielaIbrahim

10.3K 856 277

RAYUWAR JIDDAH Labari ne akan rayuwar wata ya' mace mai suna Hauwa'u Jiddah. Let embark on the journey togeth... Plus

01
02
03
04
05
06
07
08
09
10
11
12
13
15
16
17
18
19
20
21
22
23
24
25
26
27
28
29
30
31
32
33
34
35
36
37
38
AL'ADARMU
UMMI KWARAS
AL'ADARMU
AL'ADARMU

14

219 17 23
Par DielaIbrahim

RAYUWAR JIDDAH
Part 1/14
Mallakin DielaIbrahim

***********
"Jiddah ta soma karantawa"

*Hauwa'u* naso ki same ni but quite unfortunate for me before you arrived aka kirani for some important issues and i have to go,
you mean alot to me but, for now kimin uzuri please
Thanks much for coming, zuwanki ma kadai ya isa nayi farin ciki amma abinda zai kara sani murna shine ki samu ki karanta previous letter din dana baki kinji *Hauwa'u*
Thank you once again.""""

Ita kam ji tayi kaman yana kusa da ita,ji tayi kaman tana jin kamshin turaren shi, she never knew that she's gone too far, how did she even fall in love without her knowledge, ta cigaba da cewa to wannan ma shi bai fito yace yana sona ba , and here I am sai faman jin dadi nakeyi....Jiddah tai ta faman surutu ita kadai cen taji wani zugi akafarta sai alokacin ta kalli kafar, taga Ashe fa ciwo taji tsaki ta buga tana sake kallon hall din wanda har lokacin wakar ne ke faman tashi Kuma at the same time shaukin soyayyah na kamata, tace yanzunan this is all for me, saboda ni yayi decorations dinnan taji kuma ra'ayinta ya kuma canjawa taji aduniya kaman ta rufe ido ta bude taga Hafiz agabanta...in short ba ita tabar wajan ba sai misalin karfe 6:40pm an fara kiraye kirayen sallah, da kyar ta samu Napep ta hau har gida ya kaita saboda wani zazzafar ciwon kai daya kamata, daki kawai tawuce batareda ta duba Momma ba tana shiga bedroom dinta kuma taci karo da box dinta wanda tabari saman gado......tsayawa tayi tana tunanin ta bude ko karta bude and then she concluded by going straight to the box, ta fara ciro letters din da take saving, letter har hudu tace bari na bude naga miye aciki.
Dukdama batsan wanne ne first one ba rufe ido tayi ta kai hannu ta cinka sannan ta bude ta fara karantawa taga bazata gane ba sai ta fara daga na farko hakan yasa ta rinka dubawa daya bayan daya tana jerasu accordingly har takai na karshe sannan ta fara karantawa kamar haka.
The first letter (chapter 10)

Hauwa'u
Please be a fan of Hijab
because it suit you more than you think of, to tell you the truth ganinki da dan kwali kadai no veil yasa naji kishinki azuciyata kuma naji yakamata na baki advice,
am looking forward to see you in Hijab tommorow inshallah!!!

And the 2nd the second letter:

Hauwa'u
Today's outfit was so cute
Actually,I was very excited by seeing you in Hajib today
Nagode sosai
Bye!!!

3rd letter

Ki rage masifa Hauwa'u because it doesn't suit you!!!

4th letter

What you did today was so bad
Though I punished you because
baki tashi yimin magana ba sai da muka Isa gate But, am so sorry by dropping you at home nayi hakan ne don ki gane mistake dinki.
By the way,you look good today I like the outfit brown Hijab it's actually looks good on you
Hauwa'u!!!

Jiddah tasake karanta letters din akaro na hudu gaba daya maimaitawa takeyi uncountable har bacci ya dauketa tana tunanin Hafiz ta kosa jibi yayi ta samu ta ganshi a hospital.
******Monday*****
Jiddah na isa hospital ta wuce Lab direct Allah ya taimake ta ma week din zasu gama so babu wani work din da sukeyi.
Ta samu Fatima ta bata labarin abinda ya faru, Fatima ce tai ta faman rakata suna duba Com.Hafiz Abubakar amma har closing time yayi bai iso hospital ba.....Haka Jiddah ta jera sati tana jiran ganinsa amma shuru baya zuwa ranar da zasu kare SIWES sukayi hotuna da colleagues dinsu da staffs din Lab da oga c.o da sauran kawayan dasuka hadu dasu awajan.
Jiddah duk abinda akeyi hankalinta baya wajan Fatima ce ke faman rike mata hannu tana janta ta koma kaman wata gunki hotunan ma babu ko dariya haka take dauka, Fatima tayi tayi akan Jiddah ta saki fuska amma ina, sanin halinta yasa ta rabu da ita and at the end ta koma lallashinta,suka ansa certificate dinsu ahanyarsu ta tafiya ne sukabi ta office din Hafiz sunyi sa'ar samun M.malunfashi a office din Jiddah ta sauke ajiyar zuciya hade da hamdala ta shiga office din tace
Ina yini!
Lafiya lau ya amsa mata cike da annuri a fuskar shi.
Sai kuma ta rasa me zatace Fatima ce tayi karfin halin cewa sir. muna neman commander ne?
M.malunfashi yace Commander bayanan,he's out of the country.
Jiddah tace yaushe zai dawo please
"Yace gaskiya dawowarshi ba yanzu ba sai dai ku dawo nan da sati biyu zuwa uku.
Haka Jiddah ta koma gida helplessly tun daga ranar annurin fuskarta ya dauke, Jiddah mai tsokana a gida ta koma Hi Hi, yanzu ta dawo very silent to which har fever ya fara kamata saboda yawan tunani kullin cikin ciwon kai saboda bata taba sanya abu arai irin wannan ba moreover bata iya sa abu arai ba, don ji takeyi kaman zata mutu in bata samu abinnan.
Shiyasa duk sati sai taje base ita da Fatima su duba ko ya dawo amma har yanzu ce mata ake bai dawo ba and M.malunfashi ya bata number din Hafiz amma kullin data kira akashe take jin line din daga baya ma ya dena existing ...har kusan 4weeks tana abu daya wata ranar Monday ta shirya ta nufi base sai ta iske an kawo sabon commander bata ma samu ganin M.malunfashi ba saboda ance mata shima yabar wajan ya koma abuja....ranar Jiddah tayi wani tunanin zuwa gidan su Hafiz tunda ya taba kaita kuma she was very sure gidansu ne don hàka kai tsaye ta sauka a line din tayi knocking kofar.
Tsahon minti goma 10min tana knocking shuru ba a bude ba, har tayi give up zata juya ta tafi sai taji magana daga cen ciki ana cewa "waye"
Da sauri Jiddah tace "Nice"
Ko daya bude gate man ne Mallam dauda "yace baiwar Allah wa kike nema ne?
"Jiddah tace Hafiz nake nema"
Sosai ya kalle ta da mamaki a fuskarshi yace karamin maigida kike nufi koh assha ai yau kimanin wata daya kenan kaf gidan basanan suna kasar waje"
Kut! Ai Jiddah ji tayi gaman an buga mata guduma a zuciya, cikin sanyayyar murya tace kuma ba yanzu zasu dawo ba.
"Malam dauda yace gaskiya bazan miki karya ba ina ganin sun koma cen da zama ne don ko ni ban da masaniya akan tafiyar tasu sai dai na wayi gari nagansu suna shiri kuma basu fada min komai ba illah amanar gidan su dasuka danka min da kuma kudi da suka bani.
Jiddah tayi fuskar tausayi kamar zatayi kuka tace toh shikenan nagode sai anjima, haka ta tafi gida ranar ne fever mai tsanani ya kamata,Hankalin Momma yai matukar tashi saboda Jiddah tana dadewa batayi ciwo ba,infact sai tayi shekara ma ko mura batayi,shiyasa Momma da Faisal duk suka tada hankulansu wanda har ciwon ma yayi tsanani to which har akayi admitting dinta a hospital "Jiddah tana kwance a kafar Momma kallo daya zakai mata ka hango ramar da tayi fuskar nan tayi alamun rashin lafiya sosai ga Faisal a gefenta rike da tea cup yana bata kadan kadan....dukdama ba sha takeyi ba saboda da tasha sai ta amayar dashi.
Momma duk basusan damuwan Hafiz bane ya sanya ta ahalin da take ciki sai da fatima ta samu Momma separately ta fadamata kadan daga ciki,Momma tayi matukar mamaki all this while bata fahimci ina Jiddanta ta dosa ba, take kuma tausayin Jiddan ya dira a zuciyarta hakan yasa tai ta lallaba ta har tasamu lafiya for almost 2weeks tana jinya sannan suka koma gida.
Ba laifi ta warware sosai tana wasu activity dinta na gida amma duk sanda ta tuna cewa letter ta karanta ya janyo mata wannan tashin hankalin sai taji ba dadi, moreover soyayyar Hafiz dayake ta cinta a cikin zuciyarta wanda ta kasa mantawa dashi ko na second daya, ganin haka yasa Momma harhada kaya suka tafi katsina Banda Faisal.
Ranar Asabar da daddare Momma na ta faman hada masu kaya Jiddah na kwance akan gadon Momma tace Momma inajin kamar karmu tafi, kaman zai dawo Jikina na bani kaman yana kusa dani,"Momma tace Jiddah na rabaki da imaginations dinnan Koh, ke da komai sai kinyi imagination kul kar na karajin maganar Hafiz abakinki, kina jina, Jiddah tai fuskar tausayi tace ya hakuri Momma bansan ranki zai bace ba...."Momma ta kalle ta sai taji tausayin ta ya kamata, tace bawai raina yabace saboda Hafiz bane saboda kene Jiddah bana son ganinki awani hali tobe sincere.....Jiddah tace na gane Momma,sannan ta kwanta a saman gadon dukdama tun da suka dawo daga hospital dama a dakin Momma take kwana, Momma tace muje cen idan kina ganin yan uwa zaki manta da komai Jiddah walhy hankalina tashi yake idan Ina ganin ki cikin wannan halin....Jiddah ko bata kula taba sai ma zura mata idanu da tayi.
Haka kuwa akayi ranar asabar suka dira a katsinawan dikko in maku kirarin "katsainawan dikko dakin kara"
Sukace "kunyace gare mu badai tsoro ba"
Barhim Estate suka nufa kasancewar Ammi da Mama suma a estate din suke tun asali babban gida ne Family house
mai dauke da bangarori daban daban part din Ammi daban haka part din Mama daban ga jikokin Mama dasuka cika gidan kasancewar yaranta mata suna da 'ya'ya dayawa.

Shiyasa Abba ya ginawa Ummi gida don ta zauna kusa da mahaifiyar ta Ammi yana daya daga cikin soyayyar dake tsakaninshi da Ummi he value her much.
Ko da suka isa Jiddah su Ammi keta faman tsokanar Jiddah Amma Sam bata kula su ba karshe ma tashi tayi ta nufi Dakin da aka ware mata tun tun tuni, wanda idan tazo gidan anan take kwana, ta zauna saman gado tayi tagumi tana nadamar rayuwar data shiga though tasan dukkan abinda ya faru da ita daga Allah ne, hakan yasa ta bude wani karamin glass cabinet ta dauko Alqur'anul kareem ta bude surutul maryam sannan ta lumshe idanunta tafara karantawa cikin natsuwa da qira'a mai dadi har ta fara samun peace of mind......"dama tun fari Jiddah mahaddaciya ce tayi islamiyya da kuma Tahfiz....to which a shekara ta dubu biyu da goma sha shiddah (2016)ta sauke Alqur'anul kareem sannan kuma tayi saukar islamiyyah, Jiddah ba baya bace a fannin addini don kuwa tun tàna aji biyu tafara zuwa na daya (first position)haka har ta sauke, gashi duk sanda za'a gaiyyaci makarantar su musabaka tana daya daga cikin dalibai na gaba gaba wanda za'a zaba sannan ita ke zuwa masu na daya, bata taba zuwa musabaka tazo na biyu ba...tana da burin cigaba da Sanawiyyah (secondary school na islamiyyah) toh Amma tunda ta samu admission ta fara zuwa school sai ta aje burin.....toh wannan kenan.

**********************
Back to chapter (13) inda Hafiz ya bar spicy bite.
Yana barin wajan ya tafi airport direct dukda yamma tayi kuma hanyan baida kyau Amma hakanan ya tafi yayi booking flights har na mutum hudu
Sannan ya koma gida.
Ya samu Mom, Leemarh da Granny suna hira as usual....ya zauna hade da sauke ajiyar zuciya sannan yace Mom gobe zamu je Australia dukkanmu.Mom ta kalle shi da mamaki tace wani abu ne ya faru da Daddynku?
Suma su Leemarh binshi sukayi da kallo suna son suji abinda ya faru.
Hafiz yace relax, jikin dadi ne ya tashi and nayi deciding mu tafi gaba dayan mu.
Mom hankalinta ya tashi matuka amma gudun kar hankalin yaran ya kara tashi hakan yasa ta boye nata, tai ta bawa Leemarh da Granny hakuri tace Leemarh muje ki tayani perkaging kayan mu, haka suka fara da dakin granny, sannan Leemarh kafin akayi na Mom,
Mom da kanta ta samu Hafiz a daki wanda yayi tagumi da hannu biyu, ta dafa shoulder dinshi tace babana!
Ya dago kai yace Mommm
Murmushi tayi tace kana cikin damuwa ne?
Hafiz ya girgiza kai "Mom tace idan damuwa yayi ma mutum yawa toh ya rinka yawan karanta
"Ya haiyyu Ya qaiyyum"Bi rahmatikha Astagisu la'ila ha'illallahul azimul halim"
Sannan ko wacce sallah ka karanta "Ayatul qursiyyu "amanarrasulu" ,Lakadi ja'akum"
Kaji Babana
Hafiz ya gyada kai yace nagode Mom inshallah zan rinkayi,kun gama hada kayan ne?
Eh mun gama son nazo na hada maka naka ne.
Hafiz yace Momm har yanzu bakya gajiya kullin dai kaman baby kike kara maida ni.
Mom tace idan ban kula dakai ba wazan kula dashi ku biyu fah Allah ya bani, ba dole na kula daku ba.
Hafiz "yace hakane Mom yana Sanya hannunshi acikin suman kanshi....yace muje na tayaki Mom.
Haka suka hada kayan su biyu.
Washegari kuwa karfe 7am suka isa airport sai da suka je Abuja kafin suka tafi daga cen.
***********
Australia
Sun Isa da wuri suka je apartment din Daddy anan suka hadu da Abdul yai ma Hafiz bayanin komai ya basu key sannan suka aje kayansu kafin suka nufi inda Daddy yake.
Ba laifi jikin nashi da sauki amma daka ganshi kasan yana Jin jiki, batareda bata lokaci ba Hafiz yakai shi hospital aka fara masa treatment tare da Abdul suke komai inda likitocin suke iyakar kokarinsu don ganin ya samu lafiya.
Likitocin basu wani sha wahala ba wajan yi mashi treatment saboda Hafiz ya masu bayani akan yadda rashin lafiyan tashi yake.
3weeks sukayi kafin Daddy ya soma samun sauki hakan yasa Daddy ya uzzura akan su koma Nigeria gaba daya, amma Hafiz ya dage akan bazasu koma ba har sai ya samu sauki.
*********
Bayan wannan Hafiz tunda ya tafi kullin sai yayi waya da M.malunfashi yana tambayarshi ko Jiddah tazo neman shi.....Amma to his own surprised M.M sai yace mashi "aa" hakan yasa yake tunanin ko bata duba letter dinba, yace yasan Jiddah sarai idan tace bazatayi abu ba, to fah ta fada kenan.....ya dafe kanshi yace nima nayi gajan hakuri dama nasani naje gidansu,toh Amma ai bansan gidansun ba na dai San anguwan.
Hakanan kullun idan ya zauna ya ringa tunanin Hauwa'u kenan har sai yayi bacci....ki yaita kallon picx dinta dake wayarshi( ni ko nace huhhh😲yaushe Hafiz yake da hotunan Jiddah)
*Kamar kullin yauma yana ta duba hotunan guda uku ne, Daya ya mata ranar da ya ganta a shagon turare tana zaune tana zaban perfumes shi kuma ya dauke ta batareda saninta ba."
Daya kuma yai mata ranar da ta fara yi masa dariya suna Hospital awaje tayi matukar kyau wanda yasa ya capturing dinta batasani ba.
The last one kuma ranar da ya kirata office dinshi ana gobe zai yi confessing love dinshi"Hafiz yayi kayataccen murmushi ya rungume wayarshi yana Jin farin ciki na shiga cikin zuciyarshi, Amma Duk sanda ya tuna cewa Jiddah batasan yanayi ba sai yaji ranshi ya baci...Kuma yaita blaming kanshi.
2month sukayi a Australia alokacin Daddy yasamu sauki ,suka koma saboda school din Leemarh Allah yasama basu fara exams ba second semester.
Ranar asabar suka dira a Nigeria,Kaduna kuma agidansu.
( Awashegari sunday su Jiddah suka tafi katsina).
Hafiz dai babu irin neman da bai mata ba a hospital, bai taba tunanin a time din suka kare SIWES ba...
Bayan sun hadu da M.m ne sai a lokacin M.m ke sanardashi cewa Jiddah tazo har ya bata number shi.
Hafiz ranshi ya bace sosai ya dai sitiyarin mota ya dubi M.m dake gefenshi yace haba M.m kasan line din ya samu problem ba'a samu na and duk baka iya fada mun ba da dayan network dina kuma Ina yawan tambayanka akan anzo nemana, and you knows what I mean but, you keep on telling me No.
M.m yace am so sorry oga bana so ka baro abinda kake ne ka dawo, saboda lafiyar Daddy yafi komai a rayuwarka.
Ohhhhh yes lafiyar Daddy yafi komai arayuwana amma you have no clue on how important she mean to me in my life," agaskiya M.m kamin abinda bazan taba mantawa dashi arayuwata ba, yanzu ta Ina kake so na fara nemanta, har layinsu naje but bansamu komai akanta ba ya cukurkuda suman kanshi wanda yayi yawa baya aski sai dai ya gyara, yace bana bukatar ganinka yanzu ka tafi har sai na nemeka, M.m yace am so sorry sir.sannan ya fita a motar....Hafiz ya dade yana tunanin hanyar dazai bi ya samo Jiddah amma ya kasa, at the end ya tuka motar ya koma gida.
After 2days aka nemeshi awajan aiki (Abuja)a inda ogansu yake sanardashi cewa anyi posting dinsu izuwa Pakistan zasu bi wasu sojojin Pakistan suna Lagos don su karo course, Hafiz was out of words to which ansan letter din yayi kawai batareda yace komai ba, aranar ya koma kaduna ya sanar da parents dinshi sannan Mom ta shirya masa kayansa.... Leemarh ko sai kuka takeyi wai ita bataso yayanta ya tafi kasa mai nisa, hakannan Hafiz yai ta faman lallashinta harda mata alkawarin kayan India da sari masu kyau, dayake itama jirgi daya ya kwaso su da Jiddah sai wani murna takeyi Amma bashi ya hanata yin kuka ba dasuka rakashi airport ita da Daddy, Mom kuma a gida aka barta, flight din Abuja ya samu daga cen suka hadu da wasu colleagues dinsu sannan suka tafi Lagos din.

**************
"Jiddah ta samu kwanciyar hankali fiye da tunanin mai karatu,ganinta cikin yan'uwa ga Ummi da Abba akusa da ita, Yaya Muhammad da Saif kuwa kowannensu da kulawan dayake bata dukdama Momma ta boye masu damuwar da Jiddah take ciki.
Watan su daya a katsina Faisal ya dau hutu yazo dubasu.....
Ranar Jiddah murna kaman me, haka tai ta nan nan da Yaya Faisal duk tana nan makale dashi, idan akace Jiddah dauko min abu kaza sai tace Yayanah taso muje ka raka ni, idan ko ya kiya haka zatai ta jan hannunshi har sai ya tashi sunje tare, wannan dalilin yasa Ammi hangen wani Abu to which washegari da sassafe ta kira meeting tana son ganin Ummi da Abba da Kuma Momma.
******
Karfe takwas (8am) duk suka hallara a babban falon Ammi,
Mama ma tana gefe zaune duk suna jiran suji abinda Ammi zata fada.
Ammi tayi gyran murya sannan tace.
🤐🤐🤐
Am tired 😜

*****************
Vote
Comment please

Continuer la Lecture

Vous Aimerez Aussi

124K 13.3K 73
TaeKook Non Fanfiction #1 roses #1 nonfic #1 nonfanfiction #1 nonff #1 nonfanfic 2023.12.09 2024.
38.7K 2.7K 49
labarin soyyaya ne tsakanin mai kudin da mulki dakuma yar talakawa Inda mahaifiyarsa tace bazaya auretaba saidai mai matsayi dakuma mulki yar manya...
KALLON KITSE Par Aisha Halilu M

Fiction générale

132K 8.6K 55
Kallon kitse ba litaffina bane na marubuciyar nan ne Halima Abdullahi k/mashi
185K 3.6K 15
"Darling, you're the one I want." ranked #3: beckoliver (3/7/2022)