cmt

1.4K 24 0
                                    

[6/3, 12:18 AM] SURAYYAHMS: [5/30, 8:39 AM] Mamn Bappa: I hate that woman kuma insha Allah sai ahj abbakar yabada auranta ma abokinsa aliu💃💃💃💃ranar sainayi rawa agidanga😆😆😆
[5/30, 8:41 AM] Mamn Bappa: Auran jud ma abokinsa muga tsiya kumafa wai saisu bata d qawanta dinfa ko😆😆😆😆😆 yasin abun zaiyi dadin ji dakuma gani🤣🤣
[5/30, 8:50 AM] Mamn Bappa: Aidama abinda tafi iyawa kenan amma wannan ma qawarta Hamida zatakai dan inaga kai tsaye zatace akasheta 🤣🤣🤣🤣Allah kuwa daga sanda nakaranta pg din zuwa ynzu nayi dariya sosai saboda inhar babu taimakon juna tsakaninsu to zaafi samun daman gamawa dasu dama saboda hadin kansune abin yabada mutane wahala suna fara yima juna zagon kasa zaakara samun dama mai karfi akansu duka sukam mazajen suhada auran zumuncinsu yasake karfi subar mugayen matansu can sucinye kansu 🤣🤣🤣🤣🤣
[5/30, 11:29 AM] Khadnoor: H-hhhh
💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻

Wato akwai bala i anan gaba wlh kanbu hhhh ramat kina maliya wlh

🤣🤣🤣🤣🤣
Harna fara tausaya miki hajia ramat

Jud fah yar gdn hamida
🤣🤣🤣🤣🤣
Wayyo Allah na gwaramar na gaba kam

💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻
Anayi inashan lipton
☕☕☕☕

Sista Allah ya bia
[5/30, 11:29 AM] Khadnoor: Kuma wlh dole ayi cin amana ta tashin hankli
[5/30, 11:31 AM] +234 706 283 0075: Akwai aiki nan gaba
[5/30, 11:31 AM] +234 706 283 0075: Koh ya za,a kare
[5/30, 11:35 AM] +234 806 917 1960: Za'asha drama ne da ramat da hamida🤣
[5/30, 11:35 AM] +234 806 917 1960: World war3 za'ai ranar😂😂😂
[5/30, 11:37 AM] Khadnoor: Kinsan ruwan kankara xamu samu na gashe gobar da xata tashi🤣🤣🤣🤣
[5/30, 11:38 AM] Ameenat Yusuf: Duk wadda ma zai aura asamu wadda zasuyita fafatawa da ramat
[5/30, 11:41 AM] +234 706 283 0075: Gsky kam
[5/30, 11:43 AM] +234 806 917 1960: Sosai ma..ranar ramat haukacewa zatai
[5/30, 11:45 AM] +234 806 917 1960: Sai dai kowa me addini sosai
[5/30, 11:46 AM] +234 806 917 1960: Wacce bata wasa da addu'a
[5/30, 12:16 PM] +234 803 588 0923: Qila Baban jud ya Auri Ruqayyan shikuma Aliyu oga kwaatakwata ya Auri jud  mudeje zuwa
[5/30, 1:43 PM] +234 903 393 8589: Kai...  Allah dai ya biya 😂😂😂😅😅😅

Muje zuwa 💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃
[5/30, 2:45 PM] SURAYYAHMS: In badan asiri ba,kuma tsafi gaskiyan mai shi mai za aci da ramlat,da kawarta,mushrikai
🤣babu inda naji tsoro kamar inda aka mayar da wata tsuntsu
ita kuma Fatima an kashe ta😔kamar mutuwar gaske naji
Uwarta da ubanta duk a dondi suka mutu,babu tarbiyya and worst part of her life zuciyar shedan ne da ita,maman shi ya kamata ta tashi a tsaye sosai ta dage duk inda tasan ana karya sammu taje wannan ai babban bala'i ne😆
😆ga kuma wata asawo🤭ita kuma nata rayuwar kenan,dole masifu su mana yawa a rayuwa,don duk abinda kika lissafo babu wanda baya faruwa sai ma wanda ya fi su,kowa son zuciya,ga rashin ilimin addini yana taka rawar gani wajen lalacewan al'umma,wasu suna dashi amma suna takawa.shiyasa auren mace ta gari riba ne ga future generations masu zuwa,yawancin masu auren ahlul kitabi rayuwar yaransu yana keken bera.😔banga laifin wadanda basa son kishiya ba,ko uwargidan muguwa ko amarya muguwa, Allah ya zaba mana mafi alkhairi ya kare mu mummunan qaddara koda na neman canji ne.
[6/3, 12:20 AM] SURAYYAHMS: [5/30, 3:49 PM] +234 703 280 4956: Allah ya tsare Muna imanin mu ya raba mu da son zuciya
[5/30, 5:03 PM] +234 805 947 0495: Amen wlh Ramat matayiba wani irin aurene wannan kitafi har shekara Allah yakyauta Kuma wai tana kishi harda kisa akan abinda Baki da rajashi
[5/30, 5:09 PM] +234 703 055 5188: Rabu da yar air sonkanta ne ya yi yawa
[5/30, 6:10 PM] Mamn Bappa: Bafa abu bane mai sauki karku manta ita kanta hamidan tana shakkar ramlat dan tasan kalan rashin imaninta amma dayake zataga nata cikan burinne zata samoma kanta mafita😆😆😆 nakosa naga sunfara yima juna kuli-kulin rakiya 😆😆😆😆😆
[5/30, 9:19 PM] +234 806 917 1960: Alhaji Abubakar yana bani tausayi...shima Allah yayi zai farfado da arziki..ashe haka Aliyu namu yake😁harna hasko shi😍
[5/30, 9:23 PM] +234 806 917 1960: Sannu surayyah muna godiya 🤗
[5/31, 9:04 PM] Fatimahg: Kudi kumbar susa page 4

Hh dama hausaawa sunce sae hali yaxo daya ake abotaa.. Ramlat kam da hamidaa halinsu dayaa.. Tsiyaa neh .. Xuwa gun malamai.. Son kudi dukka dae .. They re alike in every aspect😒😒😒😒

Ohhh sukaa sun gamu daa jarabawa hakaa matayensu suke .. Toh Allah y kaare su

Wnn wane irin son duniyaa.. Tara baa shi da kowaa hrd uwarsaa maa snd aka samataa wary😒😒😒😏😏😏😏kai abun yy yawa wae shege daa haukaa

Uhumm wato son kudin matannan maa yaayi yawaa🙄🙄🙄🙄wnn yafi son kudi maa sae dae son xuciyaa wlhy... Kin taraa kudin toh ki barsaa manah haka🤷‍♀️🤷‍♀️🤷‍♀️🤷‍♀️

Oohh ga kishin gaa son duniyaa🙄🙄🙄🙄taki xamaa daa su ... Nifaa indaa aka mayar daa wnnr tsuntsuwaa yafi komai ban tsoro😂😂😂I was wondering dama har ynx anaa wnn tsiyaanneh ???

Eyyah nafijin naa fatimaah ae.. Tashaa wuyaa kumaa taxo taa sheqetaa🤧🤧🤧

Wato har da mahaifarta taa sadaukar duk akan kudi neh ko duniyaa oho mataa😏😏😏😏

Allah y saa mufi karfin xuciyoyinmu🤧🤧

Shukran babe itx getting sweeter wlhy❤❤❤
[5/31, 9:06 PM] Fatimahg: Kudi kumbar susa 5

Tog waye kumaa wannar hamshaakiyar !!!! Itakumaa yartasu sneaking take taa fitaa.. Shez a criminal😂😂😂🤣🤣🤣walls take tsallakewaa maa tsaban bakin yaawo

Kai matannan basa kyautaawa maxaajensu .. Bayan su ramlat maa gaa wasu hamshaakai🙄🙄🙄🙄🙄🙄kinaa ta cewa yarsaa .. Halan shiyaa yiya kansaa ciki yaa haifetaa ke baki maa san anyi baaa

Auren kawae shine solution tundaa hartaa san ta fitaa da saurayi.. Gaa mamartaa kumaa taa sa high hopes akantaa ..  Itaa maa kumaa bataa shiryaa baa gashi babantaa yaa dafe sae tayi aure !!!

Hhh fada bai tashibaa gori ya yatashi hrd mamartaa kumaa aka tabo🤔🤔🤔🤔wato itaa bata sonshi hkr tayi😆😆😆

Eyyah... Ashe she has a burning desire dartx y shez sneaking out of d house😒😒😒😒Allah y kaawo sauki

Tnx babe❤❤❤❤💕💕💕love u loads
[5/31, 9:09 PM] +234 805 947 0495: Akwai cikwakiya Nan kaba fa don Ina ganin darace zataci gida don Jud babanta abukin Aliyune Tam muna Kiran surprise Nan gaba.
[5/31, 9:19 PM] Fatimahg: Gsky kam akwae
[5/31, 9:54 PM] Medina: Tunda na fara karantawa ban karanta page din sa naji dadinsa ba kamar na yau,,,na fara shinshino wani abu😆wanda zai mana sigar yayi peppering ramat,ramin mugunta za ayi,wanda in mutum bai tona kadan ba zai zurma,shi dama mahaukacin kare maganin sai sarqa,sarqan ma ta barayi,barayin ma ba kananan kwari ba jigga jiggan kwari,abu biyu ne nake tunanin zai faru a tunani na
Ko alj Abubakar ya aurar da jud ga Aliyu a cikin sirri,maman ta kuma da ramat zasu yi muguntar da suka saba,ko kuma ya aurar da ita da sanin mahaifiyar in yaso sai suyi fito na fito da Ramat
Shi dana zamantakewar da badon Allah aka kulla shi ba kara ma yafi shi kwari,kowa don zuciyar sa yake yi,akan don zuciya mutum zai iya yin komai
Kana tsoron Allah ma sai kayi tightening belt dinka ballantana mushriki wanda rayuwar shi ma baya yi mai dadi,,,sunan wani dan daudu wai shi a suri gyale,shine na laure,fita Babu izinin miji harda yin watanni🤔 #tirrrrrr da rayuwar ta
Inama plane din da zata dawo yayi crashing kowa ma ya huta
[5/31, 9:57 PM] Ekhlers: Kuma matsalar ita kadai tasan sirrinta na asiri so bazata taba yadda a cutar Mata da 'ya ba
[6/1, 6:08 AM] Mamn Bappa: Insha Allah babu abinda zai sami jirginta haka zata dawo lfy dan ubanta inta mutu ynzu aitaci d rabonmu😠 yasin bata mutuwa saita girve duk abinda tashuka shedaniya😏
[6/1, 6:10 AM] Khadnoor: 😝yo idan har ta mutum ma mai akai kenan tab da sauran rina a kaba kima kwanta da hnkli sis😉dolene ta  dandanin azabar shiga hakkin mutum tun anan dunia kafin takai ga xuwa lahira
[6/1, 8:37 AM] Mamn Bappa: Aikuwa saimun yagalgalata ynda ko wanda yamata mugun sani bazai ganetaba

KUDI...kumbar susa!Where stories live. Discover now