episode 11

436 30 0
                                    

AURE UKU

  (a hospital romance)

     By

Chuchujay ✍🏽

Episode 1⃣1⃣

    Kuka yake kamar ƙaramun yaro wanda Ya sa,dafasa yace "Paki kuka kake akan abinda kasan ba kayi ba?"Haba Paki ,

Be a man mana kasani zamu gano wanda yayi abun nan mene damuwar kuma?

"Ture hannun KB yayi Ya dawo yana Mai facing ɗinsa yace "man ba wai ina yiwa clip ɗinann bane kuka,

Ina kukan yarda naga baƙin ciki a idanun umaimah ,KB she's heart broken And hurt ,And kasan menene ,She is mad At me thinking im behind this saboda sammy,

I mean wanene ma Ya kira sammy gurin nan,

Mai yasa daga ganin mutum baka sanshi ba zaka fara zaginsa who on earth does that, ?

"Juyowa yayi yana Mai goge hawayensa yace "look KB Muddin idan na gani da hannun sammy a abunnan trust me She wont like me Cos wallahi zata ga worst of me ."

"Ajiyan zuciya KB yayi yace "so bama damuwanka ke damun ka ba damuwar wata ce"?"

"Man kasan wannan Abun can ruin your career?"

"Ba tare da Ya kalli KB ba yace"aw kai ta career na ma kake ?"Kalli nan Kb bari na takaice maka muddin idan Umaimah na cikin farin ciki Ya ishe ni komai a rayuwa.

"I don't Care about anything else".

"So yanzu ka kira friend ɗin ka richard j nasan he's Good a wannan fannin and nasan shi kaɗai ne wanda zan yarda dashi please KB ina san wankewa Umaimah sunan ta her reputation cant be damage just like that ".

"Da mamaki KB Ya kura masa ido jin bama ta image ɗin sa yake ba na wata yake ."

"Dafa sa yayi yace "calm down Paki you're My brother and bana wasa da abunda zai shafe ka,and yanzu tunda kasa umaimah a rayuwarka itama zan ƙokari na mayar da damuwarta tawa".

"So chill man ina trying layin Richard bana samun sa amma right away zan je gurin sa and sameera tace mun ta wuce gida".

"Da wani irin kallo Paki ya kalle sa yace wane gidan,?"

Dama tana da gida a garin nan ne?

Last i remember bata da gidan zama a garin nan,ko tayi gida ne ban sani ba?.

"Ɗan Sosa kai KB yayi yace "well Ai kasan gidan da take sauka idan tazo Adamawa,tana gidanku ."

"Ƙaramun tsaki Paki yayi yace"No tazo taje hotel ko ta bika gida sabida wallahi idan tana gidan mu ina kallanta haushin Abunda tayiwa umaimah Shine zai dameni and wallahi one word Akan umaimah zai sa na mata wulaƙanci. "

"Yar dariya KB yayi yace"'dan me sameera zata bini gida when kasan mummy da daddy ma yanzu haka basu gida ni ɗayane,"

"Kai kuwa dama ta saba tunda ga Afnan.

kuma ai gidanku ba baƙonta bane dan ta samu karbuwa gurin nana ,and please paki kar ka bari idanunka su rufe akan soyayya kamanta alaƙar abotaka,

Bai kuma ce masa komai ba 'dan ya sani akan umaimah zai manta da kowa da komai.

Yana wannan thought ɗin aka aiko masa sammaci daga director,

Baiji komai ba ya tashi Ya tafi,

Chan Ya tarar da umaimah wadda ko kallan sa batayi ba sannan ga dukkan alamu taci kuka ta godewa Allah saboda yarda idanunta sukayi ja.

AURE UKU(completed)Where stories live. Discover now