"Zahra kinsan Ina sonki kuma kinsan zan iyayın komai saboda ke ki fadi komi Zan miki shi" "Toh Saki nakeso yanzu yanzu nan idan dai harkana so na " tafada tana karkada kafa "What saki fa kikace kema kinsan abinda ba zan taba yimiki bakenan " "Haka kace to bari kaji wallahi nayi maka tana din rashin mutumci kala kala sai ka kwammace zaman kabari da zaman gidan nan " tayi kwafa ta wuce Shiko bawan Allah da murmushi ya bita domin shi duk abin nan datake a yarinta yake daukar sa............. Want to find out how zahra will love umar? Dig in and find out 😍😍 vote comment and share