EMAAN

By Zaynabyusuuf

13.3K 391 1

delve into the interesting story of emaan and alameen hate-love story which will get you in suspense from sta... More

PAGE 01
PAGE 02
PAGE 03
PAGE 04
PAGE 05
PAGE 06
PAGE 07
PAGE 08
PAGE 09
PAGE 10
PAGE 11
PAGE 12
PAGE 13
PAGE 14
PAGE 15
PAGE 16
PAGE 17
PAGE 18
PAGE 19
PAGE 20
PAGE 21
PAGE 22
PART 23
PAGE 24
PAGE 25
PAGE 26
PAGE 27
PAGE 28
PAGE 29
PAGE 30
PAGE 31
PAGE 32
PAGE 33
PAGE 34
PAGE 35
PAGE 36
PAGE 37
PAGE 38
PAGE 39
PAGE 40
PAGE 41
PAGE 42
PAGE 43
PAGE 44
PAGE 45
PAGE 46
PAGE 47
PAGE 48
PAGE 49
PAGE 50
PAGE 51
PAGE 52
PAGE 53
PAGE 54
PAGE 55
PAGE 56
PAGE 57
PAGE 58
PAGE 59
PAGE 60
PAGE 61
PAGE 62
PAGE 63
PAGE 64
PAGE 65
PAGE 66
PAGE 68
PAGE 69
PAGE 70
PAGE 71
PAGE 72
PAGE 73
PAGE 74
PAGE 75
PAGE 76
PAGE 77
PAGE 78
PAGE 79
PAGE 80

PAGE 67

183 5 0
By Zaynabyusuuf

EMAAN....PAGE 67

Written by Zaynabyusuf✍🏼

   Alameen ya dade yana kallon emaan data mayarda hankalinta da nustuwarta asaman titi wacce a kallo na xahiri ta fad'a duniyar tunani,hasalima she was lost in thoughts,parking yayi tareda riko both hands dinta softly looking at her da narkakkun idanunshi wanda sukayi maik'o alokacin,fixge hannunta takeson yi amma yaki bata damar yin hakan,hasalima he pulled her closer ya kwantar da ita akirjinshi yana jin saukar heartbeat dinta har cikin xuciyarshi,murya can kasa yace"why is your heart racing?"ya jefa mata tambayar kai tsaye,yasan she won't answer him alokacin dan haka ya sassauta murya yace"I'm sorry emaan,naso nayi introducing dinku properly,hakika abinda yasmeen tayi is uncalled for,amma dan Allah kiyi hakuri saboda nasan no matter how much you disliked me dole kiji ba dadi acikin ranki saboda  I'm your husband, and the father of your unborn child....."shiru emaan tayi batace komai ba illa kallonshi datayi closely tana naxarin maganar dayake fada mata,yace"nida yasmeen are in a relationship for good four years,idan nace miki i don't love her nayi karya,she's my first love amma kinsan time has a way of changing things,shekaru basa determining cewar relationship din is stronger than wanda aka gina few months back,relationship doesn't work that way,dan haka put your mind at rest,nasan by now kinsan yadda nake kaunar ki emaan,I love you so much and I  can't imagine my life without you,you own me dan haka pls ki kwantar da hankalinki,sannan kiyi accepting hakan with good faith domin bamu san hikimar Allah ba daya k'addaro mana hakan acikin rayuwar mu,i want you to please act maturedly emaan......"baiyi tunanin xatayi magana ba sai kuma ga mamakin shi yaji tace"I'm the most understanding person you'll ever meet alameen,saboda I've been through alot in this life,na fahimci komai kuma ni banyi feeling bad ba kamar yadda kake tunani,hasalima ita xaka ba hakuri bani ba"tafada hakan tana kallon reaction dinshi,be san meyasa maganar ta bata kwanta mishi ba,dan haka ya rike hannayenta gam-gam yace"emaan karkiyi punishing dina ta wannan hanyar pls,banason silent treatment,pls don't do that "yafada kamar xai fashe da kuka,murmushi emaan tayi wanda yaba alameen mamaki tace"meyasa xanyi punishing dinka akan abinda kakeso?i'm not that selfish "alameen yace"it's not about you being selfish,atimes ma it's good to be selfish,bana so kiyi ma lamarin mummunar fahimta ne"looking straight into his eyes tace"meyasa kake tunanin xanyi ma lamarin mummunar fahimta?"pecking her hands with urgency yace"saboda what you went through akan polygamy,nasan hakan ya canxa miki view dinki akan shi,amma I'll try my possible best naxama me yin adalci atsakanin ku".emaan tace"my past shouldn't determine my future alameen,saboda na karba kaddarata with good faith,sannan na tabbatar baxanyi farin ciki ba kamar yadda nake xato alokacin baya,haka Allah ya tsara min rayuwata dan haka banida haufi Allah will see me through each and every challenge that comes my way,idan ka duba rayuwata babbar example ce ga mutane da yawa,I've been wrongly accused akan abinda bansan da shi ba,hasalima bansan inda akayi shiba,I almost lost everything alokacin,fara daga mahaifina,mahaifiyata har ma da mijin daxan aura,tun awancan lokacin na cire rai da samuwar abinda raina ke muradi,saboda duk abinda nasamu i end up loosing it,fauxa was there for me,ta tsaya min alokacin da kowa ya matsa daga gefena,ta mu'amalance ni cikeda hakuri,juriya,mutuntawa da kuma darajawa,she was the sister I never had,amma what happened at the end?yanxu mun xama tamkar strangers gaisuwa ce kawai ke hadani da ita,idan na duba abubuwa dayawa na cikin rayuwata ina shiga cikin tsananin fargaba da xullumi,shiyasa kaga na tattara komai na ajiye shi agefe daga cikin babin rayuwata,after alot of struggle you came into my life da mummunar niyya,ka shigo cikin rayuwata da niyyar ka cutar dani,sai kuma Allah ya canxa maka hakan,hasalima kaunata mai tsanani ya sanya acikin xuciyarka,ba lallai ka fahimci hikimar yin hakan ba amma lemme explain everything...."kallon emaan alameen keyi with his eyes wide open,tace"alokacin daka tabbatar Sadeeq yana sona ka shiga cikin tashin hankali saboda kana kaunar sisternka,sai ka manta cewar halin da sadeeq ya tsinci kanshi aciki ba yin kanshi bane yin Allah ne,kayi tunanin yana yin hakan ne saboda yaci amanar fauxa,sannan kayi tunanin meyasa bai boye hakan ba acikin xuciyar shi,atunaninka  halin da sadeeq ya shiga kamar shine dakanshi yasa kanshi aciki,ka manta cewar Allah yana jarabtar bayinshi ta siga daban-daban,ka manta cewar akwai soyyyar dake xame ma mutum jarabawa arayuwa,kana ganin kamar he's doing it willingly alhalin ba haka bane,zan iya cewa son da kake min ayanxu jarabta ce daga ubangiji,saidai jarabawar ka data Sadeeq tasha bambam tunda dama qaddarar kowa daban,Allah yayi amfani da abinda kayi domin ya nusar dakai kuskuren fahimtar dakayi ma Sadeeq,yayinda shikuma Allah ya qaddara baxai dad'e ba adoron kasa xai koma ga Allah batareda burinshi yacika ba.....dan haka ni i don't have anything against your soon to be wife and I'm not against your marriage,i just want you to give me the respect that i deserve".alameen yaji dadin response din emaan amma ba duka ba,saboda he feels bata son shi ne shiyasa take fadin haka,yace"saboda bakya sona ko?"girgixa kai tayi tace"that's not the case,kawai ni bana daga cikin matan da suka maida kishi jigon rayuwar su ne,sannan I'm the understanding type,so bazanyi judging dinka akan abinda kake so ba,i believe xaka iya tunda gashi ka cigaba da shirye-shiryen auren,amma ina neman alfarma guda daya awurinka".kallonta kawai alameen keyi saboda shi sam bayajin dadin yadda take magana,tace"kada ka sake min maganar ta please,her chapter is closed daga babin rayuwata,May be I might be happy idan kayi hakan"wanann maganar ce tasa alameen yaji dadi,saboda he sense kishi acikin maganar ta,yace"in shaa Allah babe,you don't have to worry,ni naki ne kema kin sani"kallonshi kawai tayi tana mamaki,sai kuma can ta mayarda kanta saman titi,idan tace ganin yasmeen baisa taji wani iri ba tayi karya,amma ya xatayi da xanen kaddararta?batada yadda xatayi dole saide tayi hakuri ta fawwala Allah lamarinta,abinda yake alheri ne yafaru wanda ba alheri bane kuma Allah ya canxa musu da mafi alheri.sai da suka cigaba da tafiya yake fahimtar maganganun emaan,tabbas tayi kokarin controlling kanta fiyeda misaltuwa,shima he'll try his best anashi bangaren,da wannan tunanin suka karasa gidansu kausar,kallonta yayi keenly sannan yace"yaushe xan dawo na daukeki?"asanyaye tace"idan na gama xan kiraka"tana gama fadin haka ta fice daga motar shikuma ya bita da kallo tausayinta na ratsa shi,tana shiga gidansu kausar wani hawaye mai xafi ya xubo mata,sai kawai ta jingina da gate din xuciyarta na tafarfasa tana kuna,is not as if tana son alameen ne kawai dai tana kukan yadda farin ciki yake mata wasa da hankali ne acikin rayuwarta...kalmar kishiya tafurta tana maimaitawa times without number,kalmar data tsana kenan fiyeda misaltuwa arayuwarta,emaan mutum ce mai tsananin kishi saide tana iya bakin kokarinta ganin tayi controlling dinshi yadda baxai yi overpowering dinta ba.ta dade sosai awurin tana tunanin rayuwarta sannan ta shiga ciki,da gudu kausar ta rungumeta tace"welcome dear"murmushi emaan tayi tace"thanks dear"kallo daya kausar tayi ma emaan tagane emaan tayi kuka,cikeda damuwa tace"what's wrong with you emaan?"murmushi emaan tayi faking tace"kuka kuma kausar,sai kace b'aure?"tayi maganar ta sigar xolaya,murmushi kausar tayi tace"xurfin cikinki kullum karuwa yakeyi,kuma dan rashin m har ni kike ma wa"emaan tace"trust me I'm doing okay"tafada hakan tareda jinjina mata kai alamar tabbatar wa,murmushi kawai kausar tayi tareda kallon emaan din....

Writs watch dinshi ya kalla for the fifth time ganin har lokacin yasmeen tak'i fitowa wurin shi,sometimes yasmeen tana bashi mamaki,sannan yana rasa gane inda ta dosa awasu lokutan,aganinshi emaan ce ya kamata taji haushi fiyeda yasmeen,saboda itace matar shi it doesn't matter shekarar su nawa da yasmeen she's still his girlfriend,amma emaan fa?emaan matar shi ce ta sunnah wacce ta sanshi ciki da waje fiyeda yadda yasmeen tasan shi sannan take having inmate relationship dinda bai taba having da wata mace ba,aganinshi itace take a rightful place din daxata mishi hakan,abun da yafi b'ata mishi rai shine yadda yake kiranta tak'i answering for the past 15minutes,cikeda bacin rai ya tashi xai tafi sai kuma ya hango ta tana xuwa inda yake,sai ya xauna yana k'are mata kallo harta karaso inda yake,kallon fuskarta yayi wacce take ahade kamar hadarin gabas,idanunta sunyi jajir alamar tayi kuka sosai,kukan ne ya kashe mishi xuciya yaji jikinshi yayi sanyi sosai,tsaye ta mishi akai sai kace soja kana ta kalmashe hannu akirji without saying a single word,for few seconds ya kalleta sannan yace"yasmeen xauna"ya fad'a authoritatively,ba musu ta xauna saide har lokacin bata bari sun hada ido ba,hasalima gefe ta kalla,alameen yace"yasmeen look up "ya sake yin maganar authoritatively,ba musu ta xuba jajayen idanunta acikin nashi,gabanta ne ya fadi sosai lokacin data kalli idanunshi da fuskar shi,bata tab'a ganinshi acikin yanayin bacin rai irin wannan ba,for few more seconds ya kalleta sannan yace"why are you not answering my calls?"ya jefa mata tambayar farko,shiru ta mishi daga farko,alameen ya mike xai bar gidan tayi saurin riko hannunshi,murya na rawa tace"tafiya xakayi?"ta tambaya hawaye na wanke mata fuska,yaso tafiya daga farko amma hawayenta ne ya karya mishi xuciya,sai kawai ya xauna yace"why do you feel the need to ignore my calls?saboda me?"yasmeen tace"wacece Yarinyar dana ba sakon sarah?"ta jefa mishi tata tambayar itama,alameen yace"itace amsar tambayar dana miki?"shima ya sake jefa mata tashi tambayar,yasmeen tace"ai already kasan amsata,ce min fa kayi you're busy alokacin alhalin da wata yarinya na ganka,I should've stayed saboda I regret leaving you with that girl,tell me who is she?"kallonta yayi keenly saboda alameen mutum ne da bai iya karya ba,kuma yana ganin tunda emaan tasan wacece yasmeen itama yasmeen yakamata tasan wacece emaan awurin shi,gyara xama yayi tareda riko hannunta,murya cikeda lallashi yafara cewa"yasmeen you know how much I love you right?"gyada mishi kai tayi alamar Ehh,shikuma yacigaba da cewa"kinsan i love you so much kuma banida burin daya wuce na aureki from day one dana fara ganinki right?"ya sake jefa mata tambayar saide wannan lokacin batai motsi ba hasalima idanunta ne suka ciko da ruwan hawaye,ya cigaba da cewa"you're my first love,kuma banda intention din yaudararki saboda ina miki so d'aya tak yasmeen,bansan ta yadda zan miki bayanin abubuwan dasuka faru ba amma in shaa Allah xanyi kokarin fahimtar dake abinda yakamata ace tuntuni kinsan dashi,al'amari ne wanda banda iko akanshi yasmeen,zanen kaddarata ne ya xana min hakan kuma babu yadda xanyi akai illa nayi fatan hakan ya xamto alheri acikin rayuwata da taki baki daya"xuwa wanann lokacin hawaye sun wanke ma yasmeen fuska,alameen yacigaba da cewa"wacce ta karbi sakon sarah is my wife...."samun kanshi yayi da kasa cewa komai daga hakan illa kallon yasmeen da yayi wacce ta mike axabure kamar wacce aka caka ma allura,kirjinta sai hawa yake yana sauka tamkar wacce tayi racing 100 of kilometres,xuwa lokacin hawayen sun daina zuba illa bugun xuciyrta daya karu fiyeda ka'ida,Numfashin ta dayake kokarin kufce mata tayi saurin jawo shi tana xaro manyan idanunta kana ta fashe da wani mahaukacin kuka tareda durkushewa awajen tana jin kanta da zuciyarta kamar xasu tarwatse su bar gangar jikinta,rawar da jikinta keyi kadai ya isa ta baka tausayi balle kuma aje zuwa kan kukan datake rerawa mai tab'a xuciyar me sauraro,runtse idanu kawai alameen yayi yana jin babu dadi acikin ranshi amma he believe fada matan da yayi shine daidai saboda he can't continue hiding it from her bayan ko bayan shekara dubu  dole sai ya fada mata ko kuma gaskiya xata bayyana da kanta,with a trembling voice tace"kasan me kake cewa kuwa alameen?kasan me ka fada min kuwa?you betrayed me...."ta fada tana fashewa da sabon kuka mai tsanani da ciwo,girgixa kai alameen yayi yace"calm down yasmeen,it wasn't intentional,I can explain myself..."mikewa tayi jiri na kwasar ta xata bar wajen alameen yayi saurin rikota yana girgixa mata alamar a'a yace"don't do this to me please..."yafadi maganar wacce ta tsaya aran yasmeen,kanta ya kwantar akirjinshi yana tapping bayanta yace"I'm so sorry dear,da fatan xaki fahimceni"bata ce mishi komai ba illa sauke ajiyar xuciya datakeyi second bayan second,sunfi five minutes ahaka sannan ta dago da fuskarta tana kallonshi ido cikin ido for like minutes,abubuwa da yawa suna yawo acikin ranta wanda are beyond ta iya furta su alokacin,she feel hurt and betrayed,bata taba tunanin alameen xai mata haka ba arayuwa,alameen mutum ne da xata bugi kirji tace she can count on him akoda yaushe,kukan datake kokarin dannewa ne ya kufce mata,tana yi tana hitting chest dinshi ahankali,sosai zuciyar alameen ta karye saide kafin yayi magana ta shiga gida da gudu alameen ya bita da rakiyar idanu yana jin kamar ya janyo ta,kafarshi datayi tsami yake ja asanyaye yashiga motar shi,saide yafi minti talatin acikin motar thinking about what happened...Gidansu kausar yakoma ya cigaba da aikin tunani,yama kasa kiran emaan yafada mata cewar ya dawo,sai kawai ya tallabe fuskar shi har lokacin yana jin xafi da radadin kukan da yasmeen tayi yana sauka acikin xuciyar shi,sai ynxu yasan polygamy thingy nada matukar wahala and energy draining,saboda both parties suna son ko da yaushe su kasance asaman juna,ajiyar zuciya ya sauke domin yadda yake ganin al'amarin ya wuce yadda yake tunani,shawo kan yasmeen kadai ba abu bane mai sauki,ga emaan daya fahimci tana da tsananin kishi itama saide circumstances ne yasa nata kishin baya tasiri sosai akanta,sannan ya fahimci kishin ta baxai bar relationship dinsu yayi improving ba,problems dinshi yanxu sune ta inda xai shawo kan yasmeen sannan ya shawo kan emaan ta soshi ta kaunace shi,baya son kishi ya hanata sakewa dashi saboda ya lura da hakan take kokarin aikatawa,bai san meyasa kalamanta suka sha bambam da body language dinta ba......wayar emaan ya kira daga bisani tareda sauke ajiyar zuciya mai nauyi,kallon wayar emaan tayi for few seconds sai can tayi answering saide batayi magana ba,shine yace"are you done?"saida ta gyada mishi kai kamar yana ganinta sannan tace"ehh"yace"fito mu tafi"bata ce komai ba ta katse wayar kana ta kalli kausar dake galla mata harara tace"bansan kina yi ba sai idanunki sun fado kasa"kausar tace"maimakon kice mishi sai anjima"shiru emaan tayi batace komai ba har suka fito waje,emaan na kokarin shiga mota kausar tace"kefa bakida m, baxakiyi introducing dina awurin shi ba?"rolling eyes emaan tayi tace"next time"murmushi kausar tayi tace"thanks for the visit,byee"smiling kawai emaan tayi batace komai ba illa kallon gefen da alameen yake datayi for few seconds kana ta maida kanta gefe tana jin xuciyarta na bugawa da sauri sauri lokacin da idanunta suka sauka asaman white shirt dinshi wanda red lipstick din yasmeen yafito sosai ajiki...alameen yace"hope ban takura ki ba"without looking at his face tace"yeah"yace"are you sure?"gyada mishi kai tayi tareda lumshe idanu,ji tayi gabadaya mood dinta ya canxa alokacin ko magana bata son amata...alameen ya fahimci mood dinta dan haka yayi pulling dinta closer looking at her straight in the eyes,closely yake kallon ta kana ya shafa gefen fuskarta yace"I'm sorry babe..."yafada yana pecking soft hands dinta,ya sake cewa"I'm sorry..."yana kissing forehead dinta down to her lips dayake mutuwar so da kauna,tanaso ta hanashi acikin xuciyar ta amma takasa yin hakan,dan haka alameen yayi owning lips dinta with urgency yake kissing dinta yana bata mad French kisses takoina kamar ma ya manta a titi suke,dan ma dai glasses din motar tinted ne,hakan ne ya bashi damar yin abinda yakeso emaan ma batayi kokarin hanashi ba,hasalima tsintar kanta tayi acikin yanayi mara fasaltuwa.....




_Ayi hakuri da wannan🙏_
Zaynabyusuf✍🏼
09037909996

https://chat.whatsapp.com/IAyL0ePAUS42UGNBn7eHV6

Continue Reading

You'll Also Like

11.4K 1.3K 20
The romance between two high school sweethearts. Two people who have hurt each other so much and yet want no one else but one another. Munayah is a s...
21.7K 2K 29
if you are looking for story that touch your heart and soul this is it
1.9K 112 21
YAR AREWA (THE NORTHERN GIRL) Meet JASMINE BILAL SHAREEF In her journey of becoming a lady pilot" Kalma daya ta daddy i need a mom shi ne mafarin t...
17.8K 2.2K 24
A girl in her early twenties find her self in a battle between getting married off to any one or choosing the right spouse. will she be determined to...