1&15 idan zakuji inda Saudaki zaije da inda shetima zai kai Asma'u

111 4 2
                                    

⚔️SADAUKIN BURHAAN ⚔️ _(Daukar Fansa_ _Cigaban Izzah ko Mulki )_

A Kingdom Story👑

    *NA*
*Jameelah Jameey*
 
*Ya'r mutan kankia ce❣️*

*🌎MANAZARTA WRITERS ASSOC*

'''kungiya d'aya tamkar da dubu.🤙'''
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
_____________________

*Marubuciyar👇*
*NANA JAWAHEER*
*GIMBIYA HAKIMA*
*IZZAH KO MULKI*
*SANADIN LINK*
*A GIDAN HAYA*

            
              And know

*SADAUKIN BURHAAN*_(daukar fansa cigaban Izzah ko mulki)_
             

*BISSIMILLAHIR RAHAMIR RAHIM*
_DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN ƘAI_


_Godiya ta tabba ga Allah dayasake aramana lokaci mai tsada a karo_ _na biyu da muka sake haduwa daku a cikin wannan kayataccen labarin mai_ _dinbin tausayi da ilmi na rayuwa wanda ya kunshi tuggu_ _da zalinci na gidan sarauta......inafatan Allah yahadamu da mafificin_ _alkhairyn dake cikin_ _wannan labarin_


'''Karda ku manta wannan labarin dai kirkiraran labari ne kamar yanda ba fada maku abaya,tun farkon labarin.....'''

*Jinjina da tarin godiya ga masoyana naga adduarku marar iyaka* *Allah yasaka maku da alkhairy, Allah yabar kauna ina tareda ku iya* *wuya muna* 🤝🏻

_Kada kuman wannan book din na kudi, kamar yanda na barmaku wancan a #100 kacal VIP_ _kuma #200,toh wannan karanma duk domin ku masoyana (Daukar fansa) ma a naira #300 kacal zan_ _baku shi yan VIP kuma naira #600,duk mai bukata yaima wa'annan numbobin magana_ _07034464517 ko 08160508316_

Note:- kar yarinyar da sake tayi man magana indai ba saye zatayi ba thanks.

_Free Pages_

_Page 1 to 5_



"Allah yaja da kwanan Gimbiya ta kiranki ya riskeni.....wani irin wulakantaccen kallan da tayimashi saida yasaAdo wani irin mummunar faduwar gaba kamar yai fitsari a tsaye haka yaji baki daya jikin shi ya hau bari baisan sadda ya sake zubewa kasaba yana neman afuwar taba....cike da gadara ga wata irin masifaffiyar izzah da takeji duk a lokacin ta fara magana cike da miskilanci da nuna karfin ikon mulki....."sai yanzun kaga damar zuwa"? Yana ta bari yace." Mai Martaba ne ya tsayar dani dan Allah ki mani aikin rai."cewa tayi. "Dallah karka cika da wadannan munanan maganganun naka masu saka mutun ciwon kai."...."Tuba nike uwar gijiyata kimin aikin rai."cewar Ado... Cigaba da cewa tayi."labari ya sameni ance gobe zakuje kasuwar gobir siyan bayi,in kunje inasan ku dubomani bayi guda biyu masu aminci mace daya namiji daya, karka kuskura ku kawo mani raggon bawa, muddin hakan takasance wallahi kashinka ya bushe, in kunne yaji."?

_Hmmm lallai kam wani aikin saike gimbiya Zubaina kenan itake_ _wannan zancen ko za'a dace da jajir taccen_ _bawan da take bukata....._

"Allah yataimakeki bazaki sameni da sabama umarnin kiba zan jajirce in samu maki bawan da ya dace dake wannan hakkina ne a matsayina na masu kula da bayi masu nagarta da inganci."..cewa tayi."ya rage ruwanka zaka iya tafiya."..Tashi yayi yana cewa."Allah yakara girma da nisan kwana ki huta lfy...."



Gabaki daya wajen kowa ya kama kanshi dan sunga duk takara canza masu sun rasa kanta bata dagawa kowa kafa kaf cikin ZAIRANA labarin Zubaina ya karade kowa shakkunta yakeyi tin gimbiya Amina na kwatan tamata harta kyaleta, saboda Mai Martaba baisan ana takurata ya dauki san duniya ya daura mata kasance war yanzun ita kadai yake yawan gani a cikin ya'yan shi......

               _BURHAAN_

Izuwa yanzun Masarautar Burhaan ta rikice ba abinda ake yi sai mulkin zalinci da kaskanta mutane kamar ba gobe duk abinda bayin Masarautar zasuyi basuyin dai dai daga bugu sai aikin wahala ba sauki hatta masu mukamaima basuyin wani motsin kirki....gimbiya Saude ke ba baiwarta aikin gyaran lambu kasancewar bata san kowa na zuwa lambun ta inba wanda ta aminta da shi ba wannan baiwar na cikin aiki tana rage ciyawo kawai saitaga wasu irin manyan bakaken layu....ba karamin tsorata tayiba har saida ta buga uban ihu.....



SADAUKIN BURHAAN CIGABAN IZZAH KO MULKIWhere stories live. Discover now